< Zabura 113 >
1 Yabi Ubangiji. Ku yabe shi, ya ku bayin Ubangiji, ku yabi sunan Ubangiji.
Hina Godema nodoma! Dilia Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu! Ea Dio amoma nodone sia: ma!
2 Bari a yabi sunan Ubangiji, yanzu da har abada kuma.
Ea Dio amoma mae yolele, wali amola eso huluane nodonanumu da defea.
3 Daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa, a yabi sunan Ubangiji.
Gusudili amola guma: dini fi! Dilia Hina Gode Ea Hadigi Dio amoma nodone sia: ma.
4 Ana ɗaukaka Ubangiji a bisa dukan al’ummai, ɗaukakarsa a bisa sammai
Hina Gode da fifi asi gala, amo huluane ouligisa. Ea hadigi da mu sasanoi.
5 Wane ne yake kamar Ubangiji Allahnmu, Wannan mai zama a kursiyi can bisa,
Ninia Hina Gode agoai eno da hamedafa gala. E da gadodafa amoga fisa.
6 wanda yake sunkuya yă dubi sammai da duniya?
Be E da mu amola osobo bagade ba: musa: begudusa.
7 Yakan tā da matalauta daga ƙura yakan ɗaga mabukata daga tarin toka;
E da hame gagui dunu amo da gulu dabolei esalebe, amo gaguia gadosa. E da hahani dunu se nabawane esalebe, amo gaguia gadosa.
8 ya zaunar da su tare da sarakuna, tare da sarakunan mutanensu.
E da amo hame gagui amola hahani dunu ili Ea fi hina bagade dunu mano ilia sama agoane hamosa.
9 Yakan zaunar da matar da ba haihuwa a gidanta ta zama kamar mahaifiyar’ya’ya mai farin ciki. Yabi Ubangiji.
E da aligime uda ea diasu ganodini esalebe ili nodone fidisa. E da e hahawane ba: ma: ne, mano ema iaha. Hina Godema nodoma!