< Zabura 110 >

1 Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
Gospod je rekel mojemu Gospodu: »Sédi na mojo desnico, dokler ne naredim tvojih sovražnikov [za] tvojo pručko.«
2 Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
Gospod bo s Siona poslal palico tvoje moči; vladaj v sredi svojih sovražnikov.
3 Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
Tvoje ljudstvo bo voljno na dan tvoje moči, v krasotah svetosti od maternice jutra; ti imaš roso svoje mladosti.
4 Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
Gospod je prisegel in se ne bo kesal: »Ti si duhovnik na veke po Melkízedekovem redu.«
5 Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
Gospod na tvoji desnici bo na dan svojega besa udaril čez kralje.
6 Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
Sodil bo med pogani, kraje bo napolnil s trupli, ranil bo glave nad mnogimi deželami.
7 Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
Na poti bo pil iz potoka, zato bo dvignil glavo.

< Zabura 110 >