< Zabura 110 >

1 Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
`The salm of Dauith. The Lord seide to my Lord; Sitte thou on my riyt side. Til Y putte thin enemyes; a stool of thi feet.
2 Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
The Lord schal sende out fro Syon the yerde of thi vertu; be thou lord in the myddis of thin enemyes.
3 Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
The bigynnyng is with thee in the dai of thi vertu, in the briytnessis of seyntis; Y gendride thee of the wombe before the dai sterre.
4 Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
The Lord swoor, and it schal not repente him; Thou art a preest with outen ende, bi the ordre of Melchisedech.
5 Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
The Lord on thi riyt side; hath broke kyngis in the dai of his veniaunce.
6 Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
He schal deme among naciouns, he schal fille fallyngis; he schal schake heedis in the lond of many men.
7 Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
He dranke of the stronde in the weie; therfor he enhaunside the heed.

< Zabura 110 >