Aionian Verses

Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
Ku mai la kana mau keikikane a pau, a me kana mau kaikamahine a pau, e hoonana ia ia. Hoole aku la kela, aole e na: i aku la, E kanikau no au, a hiki au ilalo i ka lua i kuu keiki la. Pela i uwe ai kona makuakane ia ia. (Sheol h7585)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
Olelo mai la ia, Aole e iho aku ka'u keiki me oukou ilaila, no ka mea, ua make kona kaikuaana, oia nei wale no koe: ina poino keia, ma ke alanui a oukou e hele ai, alaila, lawe iho oukou i ko'u oho hina i ka lua me ke kaniuhu. (Sheol h7585)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
A i lawe aku oukou ia ia nei, mai o'u aku nei, a loohia ia i ka poino, alaila, e lawe aku oukou i ko'u oho hina ilalo i ka lua me ke kaniuhu. (Sheol h7585)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
A ike mai ia, aole ke keiki me makou, alaila, e make ia; a e lawe iho o kau poe kauwa i ke oho hina o kau kauwa o ko makou makuakane ilalo i ka lua me ke kaniuhu. (Sheol h7585)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
Aka ina e hana mai o Iehova i ka mea hou, a hamama ae ka honua i kona waha, a moni iho ia lakou nei, me na mea a pau ia lakou, a iho koke lakou ilalo i ka lua; alaila e ike pono oukou, ua hoonaukiuki aku keia mau kanaka ia Iehova. (Sheol h7585)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
O lakou a me ko lakou mea a pau, iho ola iho la iloko o ka lua, a paa hou mai la ka honua maluna o lakou; a make iho la lakou maiwaena aku o ke anaina kanaka. (Sheol h7585)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
No ka mea, ua hoaaia ke ahi e kuu inaina, A e enaena ia a hiki ilalo lilo i ka po, A e hoopau ia i ka honua a me kona hua iho, A e puhi ia i ke ahi i na kumu mauna. (Sheol h7585)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
Na Iehova ka pepehi a me ka hoola: Nana i hoohaahaa ilalo i ka halelua, a nana no i hoala hou mai. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
Ua puni au i ko ka po mea e paa ai, A hoohei mai la ia'u na upena o ka make. (Sheol h7585)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
Nolaila e hana oe mamuli o kou akamai, i ole ai e iho maluhia kona poohina i ka luakupapau. (Sheol h7585)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
Ano hoi, mai hoapono oe ia ia, no ka mea, he kanaka naauao no oe, a ua ike oe i kau mea e pono ai ke hana aku ia ia; aka, e hooiho oe i kona poohina ilalo i ka luakupapau me ke koko. (Sheol h7585)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
E like me ke ao e nalowale ana a e hele aku ana; Pela ka mea e iho ana i ka luakupapau, aole ia e ea hou ae iluna. (Sheol h7585)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Ua kiekie ia e like me ka lani; heaha kau e hana ai? Ua oi kona hohonu i ko ka po; heaha kau e ike ai? (Sheol h7585)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
E pono e waiho iho oe ia'u iloko o ka luakupapau, A e huna oe ia'u, a hala aku kou huhu, A e hoakaka mai no'u i ka manawa pono, a e hoomanao mai ia'u! (Sheol h7585)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
Ina e kakali aku au, O ka luakupapau ko'u hale: Ua hohola aku au i kuu wahi moe ma ka pouli. (Sheol h7585)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
E iho lakou i ua kaola o ka po, I ka wa e maha pu ana i ka lepo. (Sheol h7585)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Noho lakou i ko lakou mau la me ka pomaikai, A iho koke lakou i ka po. (Sheol h7585)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
Na ka maloo a me ka wela e hoopau aku i na wai o ka hau; Pela no ka po i ka poe hana hewa. (Sheol h7585)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Ua ahuwale ka ka po imua ona, Aohe uhi no kahi o ka poe i make. (Sheol h7585)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
No ka mea, maloko o ka make aohe manao ia oe: Maloko o ka malu o ka make, owai la ka mea e hoolea aku ia oe? (Sheol h7585)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
E auhulihia ka poe hewa ilalo i ka malu o ka make, A me na lahuikanaka a pau i hoopoina i ke Akua. (Sheol h7585)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
No ka mea, aole oe e haalele i ko'u uhane i ka malu o ka make, Aole hoi oe e waiho iho i kou mea hoano a ike i ka palaho. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Ua puni au i na kaei o ka malu o ka make; Ua paa au i ko ka make upena. (Sheol h7585)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
E Iehova, ua lawe mai oe i kuu uhane mai ka luakupapau: Ua hoomau oe i kuu ola i ole au e iho ilalo i ka lua. (Sheol h7585)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
E Iehova, aole au e hoka, No ka mea, ua kahea aku au ia oe: E hoka ka poe hewa, A e waiho leo ole lakou iloko o ka luakupapau. (Sheol h7585)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Me he mau hipa la ua waihoia lakou i ka luakupapau: E ai no ka make ia lakou; E lanakila ka poe pono maluna o lakou i ke kakahiaka; A e pau e ko lakou nani iloko o ka luakupapau, mai kona wahi i noho ai. (Sheol h7585)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Aka, e hoopakele ke Akua i kuu uhane i ka lima o ka malu o ka make; No ka mea, e hookipa no oia ia'u. (Sila) (Sheol h7585)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
E lalau mai ka make ia lakou, E iho koke lakou ilalo i ka malu o ka make; No ka mea, he hewa ko loko o ko lakou mau hale, a iwaena o lakou. (Sheol h7585)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
No ka mea, nui loa kou lokomaikai mai ia'u; Ua hoopakele mai oe i ko'u uhane i ka malu o ka make. (Sheol h7585)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
No ka mea, ua ana ko'u uhane i na popilikia; Ke hookokoke nei ko'u ola i ka luapo. (Sheol h7585)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
Owai ke kanaka e ola nei, aole oia e ike i ka make? E hoopakele anei oia i kona ola, mai ka lima aku o ka mea make? (Sila) (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
Hoopuni mai na hei o ka make ia'u, A loaa ia'u ka pilikia o ka malu o ka make, A loaa no hoi ia'u ka popilikia, a me ka ehaeha. (Sheol h7585)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
Ina pii aku au i ka lani malaila no oe, Inaehalii au i kahi moe ma ka malu o ka make, aia no oe; (Sheol h7585)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
E like me ka mea kohi a hoauauwaha i ka honua, Pela i hooheleleiia'i ko makou iwi ma ke kae o ka lua kupapau. (Sheol h7585)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
E moni ola ia lakou me he malu make, E moni okoa hoi e like me ka poe e haule ana i ka lua: (Sheol h7585)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
Ke iho iho la kona mau wawae i ka make, E pili ana hoi kona mau kapuwai i ka lua, (Sheol h7585)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
Ma kona hale ke ala e hiki ai i ka po, E iho ana ilalo i ka make. (Sheol h7585)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
Aole nae i ike kela, malaila ka poe make, Aia kona poe hoaai ilalo loa i ka malu make. (Sheol h7585)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
O ka lua a me ka make, aia no imua o Iehova; Pela io no ka naau o na keiki a na kanaka. (Sheol h7585)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
O ke ala o ke ola, malaila e pii ai ka poe naauao, I pakele ae i ka malu make malalo. (Sheol h7585)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
E haua oe ia ia me ka laau, A e hoopakele i kona uhane i ka lua. (Sheol h7585)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
O ka lua a me ka hohonu, aole i piha, A o na maka o ke kanaka aole no e maona. (Sheol h7585)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
O ka lua, o ka opu pa; A o ka honua i mauu ole i ka wai; A o ke ahi, aole ana olelo mai, Ua nui. (Sheol h7585)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
O na mea a pau i loaa mai i kou lima e hana'i, e hana oe me kou ikaika; no ka mea, ma ka lua kupapau kahi au e hele aku nei, aole hana, aole noonoo, aole ike, aole naauao. (Sheol h7585)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
E kau mai ia'u i hoailona maluna o kou naau, I hoailona hoi maluna o kou lima; No ka mea, o ke aloha, ua ikaika ia e like me ka make; O ka lili, ua paa loa ia e like me ka luakupapau; O kona lapalapa ana, o ka lapalapa ana no ia o ke ahi wela loa. (Sheol h7585)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
Nolaila i hoomahuahua ai ka po i kona makemake, A i hamama nui loa hoi i kona waha; E poho no ilalo kona nani, a me kona hooho ana, A me kona lehulehu, a me ka hauoli iloko ona. (Sheol h7585)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
E nonoi oe i hoailona nou, mai Iehova, mai kou Akua mai; E nonoi ma ka hohonu, a ma kahi kiekie paha. (Sheol h7585)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
Ua pihoihoi ka po malalo ia oe, E halawai me oe i kou hiki ana aku. Nou no ia i hoea mai ai i na mea lapu, I na mea mana hoi a pau o ka honua: Hooku ae la hoi ia iluna, i na'lii a pau o na aina, mai ko lakou nohoalii mai. (Sheol h7585)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
Ua hoopohoia kou hanohano ilalo i ka po, A me ke kani ana o kou mau lira; O kahi moe malalo ou he ilo ia, A uhi mai no hoi ka ilo ia oe, (Sheol h7585)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
Ua hoohaahaaia ka oe, ilalo o ka po, A i kahi hohonu hoi o ka lun! (Sheol h7585)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
No ka mea, ua olelo oukou, Ua hana makou i berita me ka make, Ua hookuikahi makou me ko ka po; A hiki mai ka hahau ana a mahuahua, Aole ia e hiki mai io makou nei; No ia mea, ua hoolilo makou i ka wahahee i puuhonua no makou, Ua huna makou ia makou iho iloko o ka hoopunipuni. (Sheol h7585)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
E hoopauia auanei ko oukou berita me ka make, Aole e kupaa ka oukou kuikahi ana me ka po; I ka wa e hiki mai ai ka hahau ana a mahuahua, E hahiia oukou ilalo e ia. (Sheol h7585)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
Olelo iho la au, E komo ana au i na puka o ka malumake, Mawaena konu o ko'u mau la; Ua hooneleia mai au i ke koena o ko'u mau makahiki. (Sheol h7585)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
Aole hiki i ko ka po ke hoomaikai aku ia oe, Aole hoi e hoolea aku ka poe make ia oe; O ka poe iho ilalo i ka lua, Aole hiki ia lakou ke manaolana. (Sheol h7585)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
Hele aku no oe i ke alii me ka aila ala, A ua hoomahuahua oe i kou mau mea manoi, A ua hoouna aku oe i kou poe elele i kahi loihi, A ua hoopoho no oe ia oe iho, a lilo i ka po. (Sheol h7585)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Ke i mai nei Iehova ka Haku penei; i ka la i iho ai ia i ka luakupapau, hana hoi au e kanikau; ua uhi au i ka hohonu nona, a ua kaohi au i kona mau muliwai, a ua hoopaaia na wai nui; a hana aku au e kanikau o Lebauona nona, a maule ae la na laau a pau o ke kula nona. (Sheol h7585)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
Ua hoohaalulu au i na lahuikanaka i ka halulu ana o kona haule ana, i kuu wa i hoolei iho ai au ia ia i ka po, me ka poe e iho ana i ka lua; a e oluolu pu na laau a pau i ko lalo wahi o ka honua, na laau a pau o Edena, o na mea i waeia a he maikai o Lebanona, a me na mea a pau e inuwai ana. (Sheol h7585)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
E iho iho la lakou me ia i ka po, i ka poe i pepehiia me ka pahikaua, a o ka poe i lilo i lima nona, a noho iho la malalo iho o kona malu, iwaenakonu o na lahuikanaka. (Sheol h7585)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
E olelo ia ia ka poe ikaika iwaena o ka poe ikaika mai loko mai o ka po, me ka poe kokua ia ia; ua iho ilalo lakou, ua moe okipoepoe ole ia, i make i ka pahikaua. (Sheol h7585)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
Aole hoi lakou e moe pu me ka ikaika i haule o ka poe okipoepoe ole ia, ka poe i iho ilalo i ka po me ko lakou mau mea oi o ke kaua; ua waiho iho lakou i ka lakou mau pahikaua malalo iho o ko lakou mau poo; a maluna aku o ko lakou mau iwi ko lakou mau hewa, he mau mea nae e weliweli ai ka poe ikaika ma ka aina o ka poe ola. (Sheol h7585)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
E hoola aku au ia lakou mai ka mana o ka po; E hoola panai au ia lakou mai ka make mai; Owau no kou luku, e ka make; Owau no kou pepehi, e ka po; Ua hunaia ka mihi, mai ko'u maka aku. (Sheol h7585)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
Ina e eli iho lakou i ka po, e lawe ko'u lima ia lakou mailaila mai; Ina e pii lakou i ka lani, e lawe au ia lakou mailaila mai; (Sheol h7585)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
Ua kahea aku au, mai ko'u wahi pilikia, ia Iehova, a hoolohe mai ia ia'u. Mai ka opu o ka po i kahea aku ai au, a hoolohe mai oe i kuu leo. (Sheol h7585)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
A he oiaio, o ka waina, ua hoopunipuni ia; O ke kanaka haaheo, aole ia i noho malie, Ua hoakea oia i kona makemake, e like me ka luakupapau, A ua like oia me ka make, aole ia e ana: Hoakoakoa oia nona iho i na lahuikanaka a pau, A ua houluulu nona iho i na kanaka a pau. (Sheol h7585)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Eia hoi ka'u e olelo aku nei ia oukou, O ka mea e huhu hala ole aku i kona hoahanau, e lilo ana ia i mea no ka hoohewaia; a o ka mea e hailiili aku i kona hoahanau, E, pupuka! e lilo ia i mea no ka aha hookolokolo; a o ka mea e hailiili aku, E, lapuwale? e lilo ia i mea no ke ahi i Gehena. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
No ia hoi, a i hoohihia mai kou maka akau ia oe, e poalo ae ia mea, a e hoolei aku, mai ou aku; e aho nou e lilo kekahi lala ou, i ole e hooleiia'ku ai kou kino okoa iloko o Gehena. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Ina hoi e hoohihia mai kou lima akau ia oe, e oki ia mea, a e hoolei aku mai ou aku; e aho nou e lilo kekahi lala ou, i ole e hooleiia'ku ai kou kino okoa iloko o Gehena. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Mai makau aku hoi oukou i ka poe nana e pepehi mai ke kino, aole nae e hiki ia lakou ke pepehi i ka uhane; aka, e makau aku i ka mea nona ka mana e make ai ka uhane a me ke kino iloko o Gehena. (Geenna g1067)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
O oe hoi, e Kaperenauma, ka i hookiekieia'e i ka lani, e kiolaia oe ilalo i ka po; no ka mea, ina i hanaia ma Sodoma na hana mana i hanaia'ku ai iloko ou, ina ua koe ia a hiki i neia manawa. (Hadēs g86)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
O ka mea olelo hoino mai i ke Keiki a ke kanaka, e kalaia'na oia; aka, o ka mea olelo hoino i ka Uhane Hemolele, aole loa e kalaia'na oia i keia ao, aole hoi i kela ao aku. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
O ka mea i luluia ma kahi kakalaioa, oia ka mea i lohe i ka olelo; a na ka manao ana i na mea o keia ao, a me ka hoopunipuni ana o ka waiwai e kinai iho ka olelo, a lilo ia i mea hua ole. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
O ka enemi nana i lulu ia mea, oia ka diabolo; o ka wa e ohi ai, o ka hopena ia o keia ao; ao ka poe nana e okioki, o ka poe anela ia. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Me ka zizania i hoiliiliia'i a puhiia'i i ke ahi, pela no hoi i ka hopena o keia ao. (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Pela no i ka hopena o keia ao; e kii mai auanei ka poe anela, a e hookaawale lakou i ka poo hewa maiwaena ae o ka poe pono; (aiōn g165)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
Ke olelo aku nei hoi au ia oe, O oe no o Petero, a maluna o keia pohaku e kukulu ana au i ko'u ekalesia, aole hoi e lanakila mai na ipuka o ka po maluna ona. (Hadēs g86)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Ina e hoohibia mai kou lima a o kou wawae paha ia oe, e oki iho ia mea, a e hoolei aku; e aho nou e komo oopa oe, a mumuku paha iloko o ke ola, i ole e hoolei pu ia'ku oe me kou mau lima elua, a me na wawae elua iloko o ke ahi mau loa. (aiōnios g166)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Ina paha e hoohihia mai kou maka ia oe, e poalo ae, a hoolei aku; e aho nou e komo makahi oe iloko o ke ola, i ole e hooleiia oe me na maka elua iloko o ke ahi o Gehena. (Geenna g1067)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
Aia hoi, hele mai la kekahi kanaka, i mai la ia ia, E ke kumu maikai, heaha ka mea maikai a'u e hana'i, i loaa ia'u ke ola mau loa? (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
O ka mea haalele i na hale, i na hoahanaukane, i na hoahanauwahine, i ka makuakane, i ka makuwahine, i ka wahine, i na keiki, i na aina hoi, no ko'u inoa, e loaa mai ia ia he pahaneri, a e lilo mai ia ia ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
Ike ae la ia i kekahi laau fiku ma kapa alanui, hele aku la ia ilaila, a o na lau wale no i loaa ia ia maluna ona; i aku ia i ua laau la, Mai noho a ulu ka hua maluna ou ma ia hope a mau loa aku. Maloo koke iho la ua laau fiku la. (aiōn g165)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
Auwe oukou, e ka poe kakauolelo a me ka poe Parisaio, na hookamani! no ka mea, ke poaihaele nei oukou i ke kai a me ka aina, i kaana mai ai na oukou kekahi haumana; a loaa, ua hana oukou ia ia, a oi papalua kona keiki ana no Gehena mamua o ko oukou. (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
E ka poe nahesa, ka ohana moonihoawa, pehea la auanei oukou e pakele ai i ka make ma gehena? (Geenna g1067)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
I kona noho ana maluna o ka mauna Oliveta, hele malu aku la ka poe haumana io na la, i aku la, E hai mai oe ia makou, i ka manawa hea e hiki mai ai ia mau mea? Heaha hoi ka hoailona no kou hiki ana mai, a me ka hope o keia ao? (aiōn g165)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Alaila, e olelo ae ia i ka poe ma ka lima hema, E ka poe i ahewaia, haele oukou pela mai o'u aku nei iloko o ke ahi mau loa, i hoomakaukauia no ka diabolo a me hona poe anela. (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
A o keia poe la, e hele aku lakou i kahi make mau loa; aka, o ka poe maikai iloko o ke ola mau loa. (aiōnios g166)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
E ao aku ana ia lakou e malama i na mea a pau a'u i kauoha aku ai ia oukou, Aia hoi, owau no me oukou i na manawa a pau, a hiki i ka hopena o keia ao. Amene. (aiōn g165)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Aka, o ka mea e olelo hoino i ka Uhane Hemolele, aole loa e kalaia kana, aka, na kokoke no ia i ka hoopai mau loa ia mai. (aiōn g165, aiōnios g166)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
A o ka manao nui i na mea o ke ao, a o ka hoopunipuni ana o ka waiwai, me ke kuko ana i na mea e, oia ka mea i iiia'i ka olelo, a lilo ia i mea hua ole. (aiōn g165)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
A ina e hoohihia mai kou lima akau ia oe, e oki ae; e aho nou ke komo mumuku aku iloko o ke ola, i ke kiolaia'ku i gehena me na lima elua, i ke ahi pio ole: (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
A ina e hoohihia mai kou wawae ia oe, e oki ae; e aho nou ke komo oopa aku iloko o ke ola, i ke kiolaia'ku i gehena, me na wawae elua, i ke ahi pio ole: (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
A ina hoohihia mai kou maka ia oe, e poalo ae; no ka mea, e aho nou ke komo maka'hi iloko o ke ola, i ke kiolaia'ku i ke ahi o gehena me na maka elua: (Geenna g1067)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
I kona hele ana aku ma ke alaloa, holo kiki ae la kekahi io na la, kukuli iho la imua ona, i ae la, E ke Kumu maikai e, heaha la ka'u mea e hana'i, i loaa ia'u ke ola loa? (aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
E loaa ole mai ia ia ka pahaneri i keia ao, a me na hale, a me na kaikuaana, a me na kaikuwahine, a me na makuwahine, a me na keiki, a me na aina, me ka hoomainoino nae; a i kela ao mahope, o ke ola mau loa. (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
Olelo ae la Iesu, i ae la ia ia, Aole loa e ai kekahi kanaka i kau hua, ma neia hope aku; a lohe no kana poe haumana. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
E mau loa no hoi kona alii ana maluna o ka ohana a Iakoba; a o kona aupuni aole ia e pau. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
Mamuli o kana olelo na ko kakou poe kupuna, ia Aberahama, a me kona hua a mau loa aku. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
E like me kana i hai mai ai ma ka waha o kana mau kaula hemolele mai ke kumu mai o ke ao nei: (aiōn g165)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Nonoi mai la lakou ia ia i hookina ole oia ia lakou e hele i ka hohonu. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
A o oe, e Kaperenauma, ka mea i hookiekieia'e i ka lani, e kiolaia uanei oe ilalo i ka po. (Hadēs g86)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Aia hoi, ku ae la iluna kekahi kakaolelo e hoao ana ia ia, ninau aku la, E ke Kumu, heaha ka'u e hana'i i loaa mai ai ia'u ke ola mau loa? (aiōnios g166)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Aka, ke hoike aku nei au ia oukou i ka oukou mea e makau ai; e makau aku oukou i ka mea nona ka mana e hoolei aku iloko o ka luaahi, mahope iho o kana pepehi ana. Oia, o ka'u olelo no ia ia oukou, e makau oukou ia ia. (Geenna g1067)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
A mahalo iho la ua haku la i ka puuku pono ole, no kana hana akamai ana. Oia hoi, ua oi aku ke akamai o na keiki o neia ao i ka lakou hanauna mamua o ko na keiki o ka malamalama. (aiōn g165)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
Ke olelo aku nei no hoi au ia oukou, Me ka waiwai oiaio ole, e hoomakamaka ai oukou i mau makamaka no oukou, i hookipa lakou ia oukou iloko o na hale pau ole, i ka wa e haule ai oukou. (aiōnios g166)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
A maloko o ka no oia i nana aku ai, me ka eha nui, ike aku la ia Aberahama i kahi loihi aku a me Lazaro ma kona poli; (Hadēs g86)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Alaila ninau aka la kekahi alii ia ia, E ke Kumu maikai, heaha ka'u e hana'i i loaa mai ai ia'u ke ola pau ole. (aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
E loaa hou no ia ia he nui wale i keia ao, a me ke ola pau ole i kela ao aku. (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Hai mai la Iesu, i mai la ia lakou, O ko ke ao nei, ua mare lakou, a ua hoopalauia no hoi; (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
Aka, o ka poe e pono ke loaa pu ia lakou kela ao aku me ka hoala hou ia mai mai waena mai o ka poe make, aole o lakou e mare, aole no hoi e hoopalauia. (aiōn g165)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
I ole e make ka mea manaoio ia ia, aka, e loaa ia ia ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
No ka mea, na aloha nui mai ke Akua i ko ke ao nei, nolaila, ua haawi mai oia i kana Keiki hiwahiwa, i ole e make ka mea manaoio ia ia, aka, e loaa ia ia ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
O ka mea manaoio i ke Keiki, he ola mau loa kona: aka, o ka mea manaoio ole i ke Keiki, aole ia e ike i ke oia; e kau mai ana ka inaina o ke Akua maluna iho ona. (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Aka, o ka mea e inu i ka wai a'u e haawi aku ai ia ia, aole loa ia e makewai hou aku; aka, o ka wai a'u e haawi aku ai ia ia, o lilo ia i wai puna iloko ona e pipii ana i ke ola mau loa. (aiōn g165, aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
A o ka mea ohi, loaa no ia ia ka uku, a hoiliili ia i ka hua no ke ola mau loa; i olioli pu ai ka mea nana i lulu me ka mea nana i ohi. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Oiaio, he oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, O ka mea e hoolohe i ka'u olelo, a e manaoio hoi i ka mea nana au i hoouna mai, he ola mau loa kona, aole ia e lilo i ka hoohewaia; aka, na lilo ae ia mai ka make ae i ke ola. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
E huli oukou i ka palapala hemolele; no ka mea, ua manao oukou, he ola mau loa ko oukou malaila; a oia ka mea nana i hoike uo'u. (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Mai hooikaika oukou no ka ai e pau wale, aka, no ka ai e mau ana a hiki i ke ola loa, ka mea a ke Keiki a ke kanaka e haawi ai na oukou: no ka mea, oia ka ka Makua ke Akua i hooiaio mai ai. (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
No ka mea, eia ka makemake o ka mea nana au i hoouna mai, o na mea a pau e ike mai i ke Keiki, a e manaoio hoi ia ia, e loaa ia ia ke oia mau loa; a e hoala mai au ia ia i ka la mahope. (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Oiaio, he oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, O ka mea e manaoio mai ia'u, he oia mau loa kona. (aiōnios g166)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Owau no ka berena ola, ka mea i iho mai mai ka lani mai. Ina e ai kekahi i keia berena, e oia mau loa ia; a o ka berena a'u e haawi aku ai, o ko'u kino ia, ka mea a'u e haawi aku i oia no ko ke ao nei. (aiōn g165)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
O ka mea e ai i ko'u kino, a e inu hoi i ko'u koko, he oia mau loa kona, a na'u ia e hoala mai i ka la mahope, (aiōnios g166)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
O keia ka berena i iho mai mai ka lani mai; aole e like me ko oukou poe kupuna i ai ai i ka mane, a make aku la; o ka mea e ai i keia berena, e ola maa loa ia. (aiōn g165)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
I aku la o Simona Petero ia ia, E ka Haku, io wai la makou e hele aku ai? ia oe no ka olelo o ke ola inau loa. (aiōnios g166)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Aole e noho mau loa ke kauwa ma ka hale, aka, o ke Keiki oia ke noho mau loa. (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Oiaio, he oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, Ina e malama kekahi i ka'u olelo, aole loa ia e ike i ka make. (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Alaila olelo aku la na Iudaio ia ia, Ano la, ua ike makou, he daimonio kou. Ua make o Aberahama a me na kaula; a ke olelo mai nei oe, Ina e malama kekahi i ka'u olelo, aole loa ia e make. (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
Mai ko kumu mai, aole i loheia, ua hookaakaa kekahi i na maka o ka mea i hanau makapo mai. (aiōn g165)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
A e haawi aku au ia lakou i ke ola mau loa; aole loa lakou e make, aole hoi he mea nana lakou e kaili ae mai loko aku o ko'u lima. (aiōn g165, aiōnios g166)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
O ka mea e ola ana, a e manaoio mai ia'u, aole loa ia e make. Ke manaoio nei anei oe i keia? (aiōn g165)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
O ka mea makemake nui i kona ola, e lilo aku no ia: aka, o ka mea hoowahawaha i kona ola ma keia ao, e ola mau loa aku no ia. (aiōnios g166)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Olelo aku la na kanaka ia ia, Ua lohe makou ma ke kanawai, e mau loa ana ka Mesia; a pehea la kau e olelo, E kaulia iluna ke Keiki a ke kanaka e pono ai? Owai la ia Keiki a ke kanaka? (aiōn g165)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
A ua ike hoi au, o kana kauoha oia ke ola mau loa. O na mea hoi a'u e olelo nei, ke olelo nei au e like me ka Makua i kauoha mai ai ia'u. (aiōnios g166)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
I aku la o Petero ia ia, Aole loa oe e holoi mai i ko'u mau wawae. I mai la o Iesu ia ia, Ina e holoi ole aku au ia oe, aohe ou wahi kuleana pu me au. (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
A e noi au i ka Makua, a e haawi no i Kokua hou na oukou, i noho mau loa ia me oukou. (aiōn g165)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
No ka mea, ua haawi mai oe ia ia i ka mana maluna o na kanaka a pau, i haawi aku ai ia i ke ola mau oa no ka poe a pau au i haawi mai ai nona. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
Eia ke ola mau loa, i ike lakou ia oe i ko Akua oiaio hookahi, a ia Iesu ka Mesia, ka mea au i hoouna mai ai. (aiōnios g166)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
No ka mea, aole oe e waiho i kou Uhane ma ka malu o ka poe make, aole hoi e haawi mai i kou mea hoano, e ike i ka palaho. (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
No kona ike mua ana i keia, hai mai la ia i ke alahouana mai o Iesu Kristo, penei, Aole kona Uhane i waihoia ma ka malu o ka poe make, aole hoi i ike kona kino i ka palaho. (Hadēs g86)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
He pono ke hookipa aku ka lani ia ia, a hiki aku i ka wa e hooponoponoia mai ai na mea a pau i oleloia mai e ke Akua, ma ka waha o na kaula hemolele ona, mai kinohi mai. (aiōn g165)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Alaiila, hooikaika nui la e Pualo laua me Barenaba, i mai la, He mea pono ke hai mua ia ia oukou ka olelo a ke Akua; ua kapae oukou ia mea, a ua mauao oukou ia oukou iho, aole oukou e pono ke ola loa, eia hoi, ke huli aku nei maua i ko na aina e. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
A lohe ko na aina e i keia, olioli lakou, a hoonani aku la lakou i ka olelo a ka Haku: a o ka poe i waeia no ke ola loa, manaoio aku no lakou. (aiōnios g166)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
Mai kinohi mai ua ikeia no e ke Akua kana hana ana a pau. (aiōn g165)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
No ka mea, o kona mau mea i nana ole ia, mai ka hana ana mai o ke ao nei, ua maopopo lea ua mau mea la, oia o kona mana mau a me kona Akua ana, ma na mea i hanaia; nolaila aole o lakou mea e hoaponoia'i: (aïdios g126)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Haalele aku la lakou i ke Akua oiaio, no ka mea apaapa, a hoomana aku la lakou, a malama hoi i ka mea i hanaia, aole i ka Mea nana i hana, oia ka mea hoomaikai mau loa ia. Amene. (aiōn g165)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
I ka poe e imi ana i ka nani, a me ka mahalo, a me ka make ole, ma ka hooikaika mau ana i ka hana maikai, i ke ola loa; (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
A, me ka hewa i lanakila ai ma ka make, pela hoi e lanakila ai ka lokomaikai ma ka hoapono ana, i mea e ola mau ai, ma o Iesu Kristo la ko kakou Haku. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
Ano hoi, ua hookaawaleia'e oukou mai ka hewa ae a lilo hoi i mau kauwa na ke Akua, ua loaa ia oukou ka oukou hua i ka pono, a o ka hope, ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
No ka mea, o ka uku no ka hewa he make ia; aka, o ka haawina o ke Akua, o ke ola mau loa ia, ma o Iesu Kristo la o ko kakou Haku. (aiōnios g166)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
No lakou hoi ka poe kupuna, a na lakou mai hoi o Kristo ma ke kino, oia no maluna o na mea a pau, ke Akua hoomaikai mau loa ia. Amene. (aiōn g165)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
A, Owai la ke iho ilalo i ka hohonu? oia keia, e lawe mai ia Kristo mai waena mai o ka poe make. (Abyssos g12)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
No ka mea, ua kuu iho ke Akua ia lakou a pau i ka manaoio ole, i aloha mai ai oia ia lakou. (eleēsē g1653)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
No ka mea, nana mai, a ma o na la, a nona no hoi na mea a pau; ia ia ka hoonani mau loa ia'ku. Amene. (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Mai noho oukou a hoohalike me ko ke ao nei; aka, e hoopahaohao oukou ma ke ano hou ana o ko oukou naau, i hoomaopopo oukou i ko ke Akua makemake, ka pono, ka hooluolu, a me ka hemolele. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
A i ka mea nona ka mana e hooku paa ai ia oukou ma ka'u olelomaikai, oia ka euanelio a Iesu Kristo, ma ka hoike ana mai i ka mea huna i ike ole ia i na manawa kahiko; (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
Ano la, ua hoakakaia mai ia e na palapala a na kaula, ma ke kauoha a ke Akua mau, ua hoikeia mai i na lahuikanaka a pau i hooloheia'i ka manaoio; (aiōnios g166)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
I ke Akua nona wale no ke akamai, ia ia ka hoonaniia a mau loa aku, ma o Iesu Kristo la. Amene. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Auhea ka mea akamai? Auhea ke kakaolelo? Auhea ka mea hoopaapaa o keia ao? Aole anei i hoolilo ke Akua i ke akamai o keia ao, i mea lapuwale? (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
He akamai no hoi ka makou e olelo nei i ka poe i oo; aole nae oia ke akamai o ko keia ao, aole hoi o na'lii o keia ao, o na mea e pau wale aua; (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Aka, ke hai aku nei makou i ke akamai o ko Akua, i ka mea huna i ike ole ia, a ke Akua i hoopaa ai mamua o ka hookumu ana mai o ke ao nei, i mea e nani ai kakou. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
Aole i ike kekahi alii o keia ao ia mea; no ka mea, ina ua ike lakou, ina aole lakou i kau ma ke kea i ka Haku nona ka nani. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Mai hoopunipuni kekahi ia ia iho. Ina i manaoia kekahi o oukou, ua naauao ma na mea o keia ao, he pono no e lilo ia i naaupo, i naauao io ai oia. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
No ia mea, ina o ka io ka mea e hewa ai ko'u hoahanau, ma keia hope aku, aole loa au e ai hou i ka io, o hoolilo au i ko'u hoahanau i ka hewa. (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
Ua loohia mai lakou i keia mau mea, i hoailona; a ua palapalaia mai i mea e naauao ai kakou, ka poe e ola nei, i keia hope o ke ao. (aiōn g165)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
E ka make, auhea kou huelo awa? e ka luapo, auhea kou lanakila ana? (Hadēs g86)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
Ma o lakou la, ua hoomakapo mai ko keia ao akua i na naau o ka poe hoomaloka, o akaka mai auanei ia lakou ka malamalama o ka euanelio nani a Kristo; oia ko ke Akua mea like. (aiōn g165)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
No ka mea, o ko makou hoino nuku pokole wale ia no, ke hana mai nei no ia i ka nani nui mau loa no makou: (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
I ko makou manao ole ana i na mea i ike maka ia, i na mea no i ike maka ole ia: no ka mea, he pokole na mea i ike maka ia; aka, he mau loa na mea i ike maka ole ia. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
NO ka mea, ua ike makou, ina i wawahiia ko makou hale kino lepo, o ka halelewa, e loaa auanei ia makou ka hale na ke Akua, he hale hana ole ia e na lima, ua mau loa iloko o ka lani. (aiōnios g166)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
Me ka mea i palapalaia, Ua hooleilei aku la ia, ua haawi aku la ua ka poe ilihune: e mau loa ana kona pono. (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
O ke Akua, o ka Makua o ko kakon Haku o leau Kristo, o ka mea i hoomaikai mau loa ia, ua ike no oia, aole o'u hoopunipuni. (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Nana i haawi mai ia ia iho no ko kakou hala, i hoopakele ae oia ia kakou i keia ao ino nei, e like me ka makemake o ke Akua, ko kakou Makua; (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Oia ka hoonani mau loa ia'ku Amene. (aiōn g165)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
No ia mea, o ka mea e lulu ma kona kino iho, no ke kino ia e ohi auanei i ka make; aka, o ka mea e lulu ma ka Uhane, no ka Uhane ia e ohi auanei i ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Maluna ae o na alii a pau, o na mea ikaika, o na mea mana, na haku, a me na inoa a pau i kapaia, aole ma keia ao wale no, ma kela ao e hiki mai ana kekahi. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Ma ia mau mea oukou i hele ai mamua, ma ka aoao o keia ao, mamuli o ke alii ikaika o ka lewa, o ka uhane e hooikaika ana iloko o na keiki hoolohe ole. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
I hoike mai ai oia i na manawa mahope aku i ka nui loa o kona lokomaikai, ma ka hana maikai mai ia kakou ma o Kristo Iesu la. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
A e hoike aku hoi i na kanaka a pau i ke ano o ka mea pohihihi i hunaia mai ke kumu mai iloko o ke Akua, nana i hana na mea a pau ma o Iesu Kristo la: (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
E like me kona manao kahiko loa ana i hooko ai ia Kristo Iesu ko kakou Haku: (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Ia ia ka hoonaniia'ku e ka ekalesia ma o Kristo Iesu la, i na manawa a pau, mahope mau loa aku. Amene. (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
No ka mea, aole kakou e hakoko ana me ka mea io a me ka mea koko; aka me na alii, na mea ikaika, na haku o ka pouli o keia ao, a me na uhane ino o ka lewa. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
A i ke Akua ko kakou Makua ka hoonani mau loa ia i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
I ka mea pohihihi hunaia'e mai ka wa kahiko mai, a me na hanauna mai, aka i keia manawa, ua hoikeia mai nei i kana mau haipule; (aiōn g165)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
O lakou ke hoopaiia'na i ka make mau loa, mai ke alo mai o ka Haku a me kona mana nani; (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Eia hoi, na ko kakou Haku o Iesu Kristo a me ke Akua ko kakou Makua, ka mea i aloha mai ia kakou, a i haawi wale mai hoi ia kakou i ka oluolu mau loa, a me ka manaolana maikai, ma ka lokomaikaiia mai, (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
A ua alohaia mai hoi au, i hoike mai ai o Iesu Kristo ma o'u nei la mua, i ke ahonui a pau, i kumu no ka poe e paulele ana ia ia ma ia hope aku, i ola mau loa ai. (aiōnios g166)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
I ke Alii mua loa, make ole, ike maka ole ia, ke Akua akamai hookahi wale no, ka mahalo, a me ka hoonaniia, a mau loa aku. Amene. (aiōn g165)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
E paio aku i ka paio maikai o ka manaoio, e hoopaa aku i ke ola mau loa, i kou mea i kohoia mai ai, a e hooia aku ai i ka hooiaio maikai imua o ke alo o na hoike he lehulehu. (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
Nona wale no ka make ole, e noho mau ana iloko o ka malamalama kahi e hiki ole aku ai ke kanaka; aole ikeia e ke kanaka, aole hoi e hiki ia ia ke nana aku; ia ia mau loa hoi ka mahalo a me ka mana. Amene. (aiōnios g166)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
E kauoha aku oe i ka poe waiwai i keia ao, mai hookiekie ko lakou naau, mai hilinai i ka waiwai oiaio ole, aka, i ke Akua ola, nana na mea a pau i haawi lokomaikai mai ia kakou e oluolu ai. (aiōn g165)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
O ka mea nana kakou i hoola, a i wae mai hoi me ka wae hoano; aole hoi mamuli o ka kakou hana ana; aka, mamuli no o kona manao iho a me ka pono i haawiia mai ia kakou iloko o Kristo Iesu mamua loa aku o keia ao; (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Nolaila au e hoomanawanui nei i na mea a pau e pono ai ka poe i alobaia, i loaa hoi ia lakou ke ola iloko o Kristo Iesu, mo ka nani mau loa. (aiōnios g166)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
No ka mea, ua haalele o Dema ia'u, ua makemake ia i ke ao nei, a ua hele aku la ia i Tesalonike, o Keresena hoi i Galatia, o Tito hoi i Dalematia. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
A e hoopakele mai ana no ka Haku ia'u i na hana hewa a pau, a e malama mai hoi a hiki i kona aupuni i ka lani; nona hoi ka hoonani mau loa ia'ku. Amene. (aiōn g165)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
Me ka manaolana i ke ola mau loa a ke Akua hoopunipuni ole i olelo mua mai ai mamua loa aku o keia ao; (aiōnios g166)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
E ao mai ana ia kakou e pale aku i ka haihaia, a me na kuko hewa o keia ao, a e noho kakou ma ka uhauha ole, a ma ka pono, a ma ka haipule iloko o ke ao nei: (aiōn g165)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
I lilo kakou, i ko kakou hoaponoia ana ma kona aloha wale mai, i mau hooilina ma ka manaolana o ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
No ka mea, ua hookaawaleia mai paha ia i ka wa pokole i lilo hou aku ia nou mau loa; (aiōnios g166)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Oia ka i olelo hou mai ia kakou i keia mau la muli iho nei ma ke Keiki, ka mea i hooliloia e ia i haku no na mea a pau, ma ona la hoi ia i hana'i i ka lani a me ka honua. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Aka no ke Keiki, O kou nohoalii, e ke Akua, e mau loa ana no ia; a he hoailonamoi o ka pono ka hoailonamoi o kou aupuni. (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Oia ka i olelo hou pela ma kekahi wahi e ae, He kahuna mau loa no oe mamuli o ke ano o Melekisedeka. (aiōn g165)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
A i ka hoohemoleleia'na ona, na lilo oia i Ola e ola mau loa ai no ka poe a pau i hoolohe ia ia. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
A no ke ao ana i na bapetizo ana, a no ke kau ana o na lima, a no ke alahouana o ka poe make, a me ka hoopai mau loa ana. (aiōnios g166)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
A i ai hoi i ka olelo maikai a ke Akua, a me ka mana o ke ao e hiki mai ana, (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
I kahi i komo ai no kakou o Iesu o ko kakou mea hele mua, i hooliloia'e hoi i kahuna nui mau loa mamuli o ke ano o Melekisedeka. (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Ua hooiaio mai no hoi ia, He kahuna mau loa oe mamuli o ke ano o Melekisedeka. (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
(No ka mea, ua hooliloia'e kela poe i kahuna, me ka hoohiki ole, aka, oia nei me ka hoohiki ana e ka mea nana i olelo ia ia, Ua hoohiki ka Haku, aole hoi ia e lole hou ae, He kahuna mau loa oe mamuli o ke ano o Melekisedeka; ) (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Aka, oia nei, no kona mau loa ana, he oihana kahuna lilo ole kana. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
Na ke kanawai hoi i hoolilo i kanakanawaliwali i kahuna nui; aka, na ka olelo o ka hoohiki ana, ka mea mahope mai o ke kanawai, i hoolilo i ke Keiki, ka mea i hoohemolele mau loa ia'ku. (aiōn g165)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
Hookahi wale no kona komo ana iloko o kahi hoano, aole me ke koko o na kao a me na bipikane, aka, me kona koko ponoi no, e loaa ana ka mea e ola mau ai. (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
E hiki loa aku i ke koko o Kristo, o ka mea i kaumaha aku ia ia iho i ke Akua ma ka Uhane mau loa me ke kina ole, ke hoohuikala i ko oukou naau i na hana e make ai, e malama aku ai i ke Akua ola. (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
No ia mea, ua lilo oia i uwao no ka berita hou, a i ka lilo ana o kona make ana i uku hoola no na hewa i hanaia ma ka berita mua, e hiki ai i ka poe i kaheaia ke loaa ka hooilina mau i hai mua ia mai. (aiōnios g166)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
Ina pela, ina ua make pinepine oia mai ka hookumu ana mai o ke ao nei; aka, ano, ma keia hope o ke ao, ua hoike hookahi mai oia ia ia iho no ka hoomaemae aua i ka hewa ma ka mohai ana ia ia iho. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
Ma ka manaoio na ike kakou ua hanaia ka lani a me ka honua e ka olelo a ke Akua, o na mea i nanaia, aole no loko mai o na mea i ikeia. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
O Iesu Kristo, he oia mau no ia, i nehinei, a i keia la no, a i ka wa pau ole. (aiōn g165)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Na ke Akua hoopomaikai, na ka mea i hoala mai i ko kakou Haku ia Iesu mai ka make mai, i ka mea i lilo mai, ma ke koko o ka berita mau loa, i Kahu nui no ka poe hipa. (aiōnios g166)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
E hoomakaukau mai ia oukou no na hana maikai a pau e hana aku i kona makemake, e hana mai ana oia iloko o oukou i ka mea pono imua o kona maka, ma o Iesu Kristo la; nona ka hoonani mau loa ia'ku i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
He ahi no ke alelo, he ao okoa ia o ka hewa; pela hoi ua kauia ke alelo iwaena o ko kakou mau lala, e hoohaumia ana i ke kino a pau, hoaa ae la ia i ko ke ao nei, a ua hoaaia mai ia e ka luaahi. (Geenna g1067)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Ua hanau hou ia mai oukou, aole hoi na ka hua e pala wale ana, aka, na ka hua pala ole, ma ka olelo a ke Akua ola, ka mea e mau loa ana. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Aka, e mau loa aku no ka olelo a ke Akua; oia hoi ka olelo i aoia'ku nei ia oukou ma ka euaneho. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Ina e olelo aku kekahi, e olelo ia e like me ka olelo a ke Akua; ina e lawelawe kekahi, e hana no ia me ka ikaika a ke Akua i haawi mai ai, i hoonaniia ke Akua ma na mea a pau, ma o Iesu Kristo la; ia ia no ka hoonaniia, a me ka mana mau loa, i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
Aka, o ke Akua, nana mai ka lokomaikai a pau, o ka mea i hea mai ai ia kakou nei i ka nani mau loa, ma o Kristo Iesu la, mahope o ko oukou eha pakole ana, nana no e hoolilo ia oukou i hemolele loa, a e hookumu hoi, a e hooikaika, a e hookupaa ia oukou. (aiōnios g166)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Ia ia no ka hoonaniia, a me ke aupuni mau loa i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Pela e hookomo lokomaikai ia'ku ai oukou iloko o ke aupuni mau loa o ko kakou Haku a Hoola hoi o Iesu Kristo. (aiōnios g166)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
No ka mea, ina aole i aloha mai ke Akua i na anela i hewa, aka, kiola no ia lakou ilalo i ka po, me ka paa i na kaula o ka pouli, i malamaia'i no ka hoahewaia; (Tartaroō g5020)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
E hooikaika oukou, i mahuahua ke alohaia mai, a me ko oukou ike ana aku i ko kakou Haku a Hoola hoi ia Iesu Kristo. Ia ia no ka hoonaniia'ku, ano no, a mau loa aku. Amene. (aiōn g165)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
Ua hoikeia mai ke ola, a ua ike makou, a ke hoike aku nei no hoi makou, me ka hoakaka aku ia oukou ia ola mau loa; aia no ia me ka Makua, a ua hoikeia mai no ia makou; (aiōnios g166)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
A o ke ao nei, ke panee aku nei a me na kuko ona: aka, o ka mea e hana ana i ko ke Akua makemake, e mau loa ana no ia. (aiōn g165)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
Eia ka olelo ana i olelo mua mai ai ia kakou, o ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
O ka mea e hoomaau ana i kona hoahanau, he mea pepehi kanaka ia: ua ike no oukou o ka mea pepehi kanaka, aole ke ola mau loa e noho ana iloko ona. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
Eia no ka olelo; ua haawi mai ke Akua i ke ola mau loa no kakou, a o ua ola la, aia no ia iloko o kana Keiki. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
Ua palapala aku au i keia mau mea ia oukou, i ka poe i manaoio i ka inoa o ke Keiki a ke Akua; i ike ai oukou, ua loaa ia oukou ke ola mau loa; a i manaoio ai oukou i ka inoa o ke Keiki a ke Akua. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Ke ike nei kakou ua hiki mai nei ke Keiki a ke Akua, a ua haawi mai ia i ka noonoo ia kakou, i ike aku ai kakou i ka mea oiaio: a iloko o ka mea oiaio kakou, a iloko hoi o kana Keiki o Iesu Kristo. Oia no ke Akua oiaio, a me ke ola mau loa. (aiōnios g166)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
No ka oiaio e noho ana iloko o kakou, a e mau loa aku no hoi iloko o kakou; (aiōn g165)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
O ka poe anela i hoomau ole ma ko lakou ano kahiko, aka, i haalele i ko lakou wahi i noho ai, ua hoana e oia ia lakou iloko o na kaulahao mau loa ma ka pouli, no ka hookolokolo ana o ka la nui. (aïdios g126)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
E like me ko Sodoma poe a me ko Gomora hoi, a me ko na kulanakauhale e kokoke aku ana, i lilo like me lakou nei i poe moe kolohe, me ka hahai aku mamuli o na kino e, ua hooliloia mai no lakou i mea hoike, e ehaeha ana i ka hoopaiia ma ke ahi aa mau loa. (aiōnios g166)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
He mau ale o ke kai i kupikipikio, ke huahuai ae la i ko lakou hilahila iho: na hoku lele hoi; ua hoomakaukauia no lakou ka poeleele o ka pouli mau loa. (aiōn g165)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
E malama ia oukou iho ma ke aloha o ke Akua, e kakali koi i ke aloha ana mai o ko kakou Haku o Iesu Kristo a hiki i ke ola mau loa ana. (aiōnios g166)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
I ke Akua akamai hookahi, ko kakou mea e ola'i, nona no ka hoonaniia, a me ka hanohano, a me ka ikaika, a me ka mana i keia wa, a i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
A i hoolilo mai ia kakou he aupuni, a he mau kahuna hoi no ke Akua no kona Makua; ia ia ka hoonaniia a me ka hoomanaia, a i ke ao pau ole. Amene. (aiōn g165)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
A owau no ka mea ola, i make au mamua; aka, e ola mau ana au ia kau aku ia kau aku, Amene; a eia uo ia'u na ki o gehena a me ka make. (aiōn g165, Hadēs g86)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
A i ka wa e hoomana aku ai, a i hoonani aku ai, a hoomaikai aku ai na mea ola i ka mea e noho ana ma ka nohoalii, oia hoi ka Mea e ola mau ana ia ao aku ia ao aku, (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
Alaila, moe iho la ka poe lunakahiko he iwakaluakumamaha, imua o ka mea e noho ana ma ka nohoalii, a hoomana aku la i ka mea e ola mau ana ia ao aku, ia ao aku; a hoolei no hoi i ko lakou mau leialii imua o ka nohoalii, me ka i ana ae, (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
A lohe aku la au i na mea a pau ma ka lani, a ma ka honua, a malalo iho o ka honua, a me na mea a pau ma ka moana, a maloko o ia mau mea, e olelo ana, No ka Mea e noho ana ma ka nohoalii, no ke Keikihipa hoi, ka hoomaikaiia a me ka nani, a me ka hanohano, a me ka ikaika, ia ao aku, ia ao aku. (aiōn g165)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
A nana aku la an, aia hoi, he lio lenalena; a o ka mea e noho ana maluna iho ona, o Make kona inoa, a hahai aku la o ka po mahope ona. A ua haawiia mai ia ia ka mana maluna o kekahi hapa o ka honua, e luku aku me ka pahikaua, a me ka wi, a me ka make, a me na ilio hihiu o ka honua. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
I aku la, Amene; no ko kakou Akua ke aloha, a me ka nani, a me ke akamai, a me ka hoomaikai, a me ka hanohano, a me ka mana, a me ka ikaika, ia ao aku ia ao aku. Amene. (aiōn g165)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
A PUHI ae la ka anela elima, a ike aku la au i kekahi hoku i haule, mai ka lani mai a i ka honua. A ua haawiia mai nana, ke ki o ka lua hohonu. (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Wehe ae la oia i ka lua hohonu; a punohu aku la ka uahi, mai ka lua aku, e like me ka uahi o ka umu nui hoohehee hao; pouli iho la ka la a me ka lewa no ka uahi o ka lua. (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
He alii no hoi ko lakou, oia no ka anela o ka lua hohonu. A o kona inoa Hebera, o Abadona, a ma ka olelo Helene, o Apoluona kona inoa. (Abyssos g12)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
A hoohiki ae la ia i ka mea e ola ana ia ao aku ia ao aku, ka mea nana i hana ka lani a me na mea iloko ona, a me ka honua a me na mea iloko ona, a me ke kai a me na mea iloko ona, aole e manawa kali hou aku. (aiōn g165)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
A pau ko laua hoike ana, alaila e kaua aku ia laua ka holoholona i pii mai, mai loko mai o ka lua hohonu, a e lanakila oia maluna o laua, a e pepehi hoi ia laua a make. (Abyssos g12)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Puhi ae la ka anela ahiku; a nui loa iho la na leo ma ka lani, e i mai ana, Ua lilo ke aupuni o ke ao nei no ko kakou Haku, a no kona Kristo; a oia ke Alii e mau loa ana i ke ao pau ole. (aiōn g165)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
A ike aku la au i kekahi anela hou e lele ana iwaena o ka lani, ia ia ka enanelio mau loa, e ao ai i ka poe e noho la ma ka honua, a i ko na aina a pau, a me na ohana, a me na olelo, a me na lahuikanaka; (aiōnios g166)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
Pii ae la ka uahi o ko lakou hoomainoinoia, ia ao aku ia ao aku: aole oluolu iki, i ke ao a me ka po, ka poe i hoomana i ka holoholona a me kona kii, a o na mea hoi a pau i loaa ka hoailona o kona inoa. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Haawi mai la kekahi o na mea ola eha, na ka poe anela ehiku i ehiku huewai gula, ua piha i ka inaina o ke Akua, e ola mau ana ia ao aku ia ao aku. (aiōn g165)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
O ka holoholona au i ike ai, mamua ia, i keia wa hoi, aole; a mahope e pii mai no ia mailoko mai o ka lua hohonu, a e hele ana i ka make. E kahaha hoi ka poe noho ma ka honua, ka poe aole i kakauia ko lakou inoa ma ka buke o ke ola mai ka hookumu ana mai o ka honua, i ko lakou ike ana i ka holoholona, i ka mea mamua, a i keia wa aole, a e noho ana hoi. (Abyssos g12)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
Olelo hou iho la lakou, Haleluia. A pii mau aku la kona uahi iluna ia ao aku, ia ao aku. (aiōn g165)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
A paa iho la ka holoholona, a me ke kaula wahahee pu me ia, ka mea hana i na mea kupanaha imua ona, a pela ia i hoowalewale ai i ka poe i loaa ka hoailona o ka holoholona, a me ka poe i hoomana aku i kona kii. A ua kiola ola ia aku laua a elua iloko o ka loko ahi e aa ana i ka luaipele. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
I KE aku la au i kekahi anela e iho mai ana, mai ka lani mai, me ke ki o ka luahohonu, a he kaulahao nui ma kona lima. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
A kiola aku la ia ia iloko o ka luahohonu, pani iho la, a hoailona iho la ia ia, i ole ia e hoowalewale hou aku i ko na aina, a pau na makahiki hookahi tausani; a mahope iho o keia mau mea, e kuu hou ia 'ku oia no kekahi manawa pokole. (Abyssos g12)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Kiolaia'ku la o ka diabole, nana lakou i hoowalewale, i ka loko o ke ahi a me ka luaipele, kahi o ka holoholona a me ke kaula wahahee, a e hoomainoino mau ia lakou i ke ao a me ka po, ia ao aku ia ao aku. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
Haawi mai la ke kai i ka poe make maloko ona; a haawi mai ka make a me ka po i ka poe make iloko o laua; a hoopaiia kela mea keia mea o lakou, e like me ka lakou hana ana. (Hadēs g86)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Kiolaia'ku la ka make a me ka po, iloko o ka loko o ke ahi; oia ka make alua. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
A i ole i palapalaia kekahi iloko o ka buke o ke ola, kiolaia'ku la oia i ka loko ahi. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Aka, o ka poe hopohopo, a me ka poe hoomaloka, a me ka poe i hoopailuaia, a me ka poe pepehi kanaka, a me ka poe moe kolohe, a me ka poe hoopiopio, a me ka poe hoomanakii, a me ka poe hoopunipuni a pau, e loaa ia lakou ko lakou pun ma ka loko e aa mau loa ana i ke ahi a me ka luaipele; oia ka make alua. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Aole po malaila, aole hoi make kukui, a me ka malamalama o ka la; no ka mea, na ka Haku na ke Akua no e hoomalamalama ia lakou: a e lilo lakou i mau alii a i ke ao pau ole. (aiōn g165)

HSA > Aionian Verses: 264
HAW > Aionian Verses: 264