< Afisawa 3 >

1 Saboda haka, ni Bulus, na zama ɗan kurkuku na Kiristi Yesu saboda ku Al’ummai.
NO keia mea, he paahao wau o Paulo na Kristo Iesu, no oukou no ko na aina e;
2 Na tabbata kun ji labarin hidimar alheri na musamman da Allah ya ba ni dominku.
No ka mea, ua lohe no oukou i ka oihana lokomaikai o ke Akua ana i haawi mai ai ia'u no oukou.
3 Wannan wasiƙa za tă faɗa muku kaɗan game da yadda Allah ya bayyana mini shirinsa na asiri.
Ma ka hoikeia i hoakaka mai ai oia iau i ka mea ikea ole; ka mea a'u i palapala pokolo aku ai mamua;
4 A yayinda kuke karanta wannan, za ku gane abin da na sani game da wannan shirin Kiristi.
A heluhelu oukou, e ike auanei oukou ilaila i kuu ike ana i ka mea ikea ole no Kristo,
5 Ba a sanar da wannan asiri wa wani a sauran zamanai ba, amma a yanzu an bayyana shi ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzanninsa da annabawansa.
I ka mea i hoike ole ia mai i na keiki a kanaka i na hanauna mamua, e like me ia i hoikeia mai e ka Uhane i neia manawa i kana poe lanaolelo hoano a me na kaula;
6 Asirin nan kuwa shi ne cewa ta wurin bishara, Al’ummai sun zama waɗanda za su yi gādo tare da Isra’ila, sun zama gaɓoɓin jiki ɗaya, abokan tarayya kuma ga alkawaran nan a cikin Kiristi Yesu.
I lilo ai na lahuikanaka e i poe hoahooilina, i kino hookahi, i poe hoalawe pu i ka olelo hoopomaikai no Kristo ma ka euanelio.
7 Na zama bawan wannan bishara ta wurin baiwar alherin Allah da aka yi mini ta wurin ikonsa da yake aiki a cikina.
No ia mea i hooliloia'e au i kahuna, ma ka haawina lokomaikai o ke Akua ana i haawi mai ai ia'u, ma ka ikaika o kona mana.
8 Ko da yake ni ba kome ba ne a cikin dukan mutanen Ubangiji, aka ba ni wannan baiwa mai daraja don in faɗa wa Al’ummai cewa saboda Kiristi akwai albarkun da suka wuce gaban misali.
Ua haawiia mai keia lokomaikai ia'u, i ka mea uuku iho o na haipule uuku loa a pau, e hai aku ai au i na lahuikanaka e i ka waiwai kupanaha o Kristo;
9 An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
A e hoike aku hoi i na kanaka a pau i ke ano o ka mea pohihihi i hunaia mai ke kumu mai iloko o ke Akua, nana i hana na mea a pau ma o Iesu Kristo la: (aiōn g165)
10 Nufinsa shi ne, yanzu, ta wurin ikkilisiya, a sanar da hikima iri dabam-dabam na Allah ga masu mulki, da masu iko a samaniya.
I hoikeia aku ai ma ka ekalesia i na alii a i na mea mana o ka lani, ka nui loa o ko ke Akua akamai,
11 Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
E like me kona manao kahiko loa ana i hooko ai ia Kristo Iesu ko kakou Haku: (aiōn g165)
12 A cikinsa, kuma ta wurin bangaskiya a cikinsa ne muke da ƙarfin halin zuwa kusa da Allah gabagadi.
Ua loaa mai ia kakou ma ona la ka olelo wiwo ole, me ka hookipaia a me ka manaolana ma ka manaoio ia ia.
13 Don haka, ina roƙonku kada ku fid da zuciya saboda abin da ake yi mini a nan. Ai, saboda ku ne nake shan wahalolin nan, wannan kuwa ɗaukakarku ce.
Nolaila, ke noi aku nei au e pauaho ole oukou i kuu pilikia ana no oukou, o ka oukou ia e pomaikai ai.
14 Saboda wannan ne nake a durƙushe a gaban Uba,
No keia mea, ke kukuli nei no au imua o ka Makua o ko kakou Haku o Iesu Kristo,
15 wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
Nona hoi i kapaia mai ka inoa o ka ohana a pau ma ka lani, a ma ka honua,
16 Ina addu’a cewa daga yalwar ɗaukakarsa zai ƙarfafa ku da iko daga ciki ta wurin Ruhunsa.
I haawi mai ai oia ia oukou, ma ka nui o kona mini, e hooikaika nui ia mai ke kanaka oloko e kona Uhane;
17 Ina addu’a domin Kiristi yă zauna a cikin zukatanku ta wurin bangaskiya. Ina kuma addu’a saboda ku da kuka kahu sosai cikin ƙauna,
I noho ai o Kristo iloko o ko oukou naau ma ka manaoio; i hoopaaia oukou i ke aa a i hookumuia ma ke aloha,
18 don ku sami iko, tare da dukan tsarkaka, ku fahimci fāɗi, tsawo, da kuma zurfin ƙaunar Kiristi take.
I hiki ia oukou ke ike me na haipule a pau i ka laula, a me ka loa, a me ka hohonu, a me ke kiekie;
19 Ku kuma san wannan ƙauna wadda ta fi gaban sani, domin a cika ku da dukan cikar Allah.
I ike hoi oukou i ke aloha o Kristo, i ka mea e pakela ana i ka ike; i hoopihaia no hoi oukou i ka mea a pau a ke Akua i piha ai.
20 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi shi wanda yake da ikon yin aiki a cikinmu, yana kuma aikata abubuwa fiye da dukan abin da muke roƙo, ko muke tunani.
A o ka mea nona ka mana e hana mai ai i na mea a pau a kakou e noi aku ai, a e manao iho ai, a nui loa aku hoi, ma ka mana e hooikaika ana iloko o kakou,
21 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Ia ia ka hoonaniia'ku e ka ekalesia ma o Kristo Iesu la, i na manawa a pau, mahope mau loa aku. Amene. (aiōn g165)

< Afisawa 3 >