Aionian Verses

Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
All of his children came to try to comfort him, but he did not pay attention to what they said. He said, “No, I will still be mourning/crying when I die and go to be with my son.” So Joseph’s father continued to cry because of what had happened to his son. (Sheol h7585)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
But Jacob said, “No, I will not let my son go down there with you. His [older] brother is dead, and he is the only [one of my wife Rachel’s] sons who is left! If something harms him while you are traveling, you would cause me, a gray-haired old man, to die because of sorrow.” (Sheol h7585)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
I am an old gray-haired man. If you take this other one from me, too, and something harms him, you would cause me to die because of my sorrow.’ (Sheol h7585)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
If he sees that the boy is not with us when we return to him, he will die. We will cause our gray-haired father to die because of his sorrow. (Sheol h7585)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
But if Yahweh does something that has never happened before, if he causes the ground [that is under their feet] to open up and swallow these men [and their families] and all their possessions, and they fall into the opening and are buried while they are still alive, then you will know that these men have insulted Yahweh.” (Sheol h7585)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
They fell into the opening in the ground while they were still alive, and all their possessions fell into the opening also. They disappeared, and the ground closed back up again. (Sheol h7585)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
I will be very angry, and I will destroy them like a fire that will burn on the earth and all the way down to the place where dead people are [MET]; that fire will destroy the earth and everything that grows on it, and it will even burn what is down under the mountains. (Sheol h7585)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
Yahweh, you cause some people to die, and you restore some people who are almost dead. For some people, [it seems that they will soon] go to where the dead people are, but you cause them to become healthy again. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
I thought that I would die; it was as though death wrapped ropes around me; it was as though I was in a trap where I would surely die. [PRS, MET] (Sheol h7585)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
Because you are wise, do to him what you think is best [for you to do], but do not allow him to become old [MTY] and then die [IDM] peacefully. (Sheol h7585)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
But now you must [LIT] surely punish him. You are a wise man, so you will know what you should do to him. He is an old man [MTY], but be sure that he [loses/sheds] a lot of blood when you kill him [MTY].” (Sheol h7585)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
Like [SIM] clouds (disperse/break up) and then disappear, people [die and] descend to the place where dead people are, and they do not return; (Sheol h7585)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
[What there is to know about God] is greater than [the distance from earth to] heaven; so there is no way [RHQ] that you can [understand it all]. It is greater than [the distance from here to] the place of the dead; so it is impossible for you [RHQ] to know it all. (Sheol h7585)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
[“Yahweh, ] I wish that you would put me safely in the place of the dead and forget about me until you are no longer angry with me. I wish that you would decide how much time I would spend there, and then remember [that] I [am there]. (Sheol h7585)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
If my home will be the place where dead people are, where will I sleep in the darkness? (Sheol h7585)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
After I descend to the place where the dead are, (will I be able to confidently expect anything good there?/I certainly will not be able to confidently expect anything good there.) [RHQ] [It will be as though] [RHQ] I and the things I hope for will descend with me into the dust [where the dead are].” (Sheol h7585)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Wicked people enjoy having good things all the time that they are alive, and they die quietly/peacefully and go down to the place of the dead. (Sheol h7585)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
Just like the snow melts away when it is hot and there is no rain, those who have sinned disappear into the place where dead people are. (Sheol h7585)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
God knows all about [those who are in] the place of the dead; there is nothing down there that prevents God from seeing what is there. (Sheol h7585)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
I will not be able to praise you after I die [RHQ]; No one in the place of the dead praises you. (Sheol h7585)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
Wicked people will all [die and] be buried in their graves, and [their spirits] will go to be with all those who have (forgotten about/rejected) you. (Sheol h7585)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
because you, Yahweh, will not allow my soul/spirit to remain in the place where the dead people are; you will not allow me, your godly one, to stay there. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
[It was as though] the place where dead people are had ropes that were wrapped around me, or [it was as though] there was a trap [MET] that would [seize and] kill me. (Sheol h7585)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
You saved/restored me when I was dying [MTY]. I was nearly dead, but you caused me to get well again. (Sheol h7585)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
Yahweh, I call out to you, so do not allow me to be disgraced. I desire that wicked people will be disgraced; I want them to [soon die and] go down to the place where the dead people are. (Sheol h7585)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
They are certain to die just like sheep, when a shepherd leads them away to be slaughtered. [PRS, MET] In the morning righteous people will rule over them, and then [those wealthy people will die and] their bodies will quickly decay in their graves; they will be where dead people are, far from their homes. (Sheol h7585)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
But it is certain that God will rescue me so that I am not kept in the place of the dead. (Sheol h7585)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
I desire/hope that my enemies will die suddenly; while they are still young, cause them to go down to the place where the dead people are. They they think evil things. (Sheol h7585)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
You faithfully love me very much; you have prevented me from [dying and going to] the place where dead people are. (Sheol h7585)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
I have experienced many troubles/difficulties, and I am about to die [MTY] and go where dead people are. (Sheol h7585)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
No one can [RHQ] keep on living and never die; (No one can [RHQ] avoid going/Everyone will go) to the place of the dead. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
Everything around me [MET] caused me to think that I would die; I was very afraid that I would [die and go to] the place where dead people are. I was very distressed/worried and afraid. (Sheol h7585)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
If I went up to heaven, you would be there. If I lay down in the place where the dead people are, you would be there. (Sheol h7585)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
Like a log that is split and cut into small pieces [SIM], their shattered bones will be scattered [on the ground] near [other] graves. (Sheol h7585)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
We will kill them [HYP] and get rid of them completely, [just] like [people who are buried in] graves are gone forever. While they are in good health, we will send them to the place where dead people are. (Sheol h7585)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
If you go where she goes [MTY], you will go down to where the dead people are. Her steps will lead you straight to the grave. (Sheol h7585)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
The road to her house is the road to the grave. Those who enter her bedroom [PRS] will die as a result. (Sheol h7585)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
But men who go to those women’s houses do not know that those who have gone there are now dead; they have descended down into the deepest parts of the place where dead people are. (Sheol h7585)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
Yahweh knows [what is happening in] the place where dead people [DOU] are, so he certainly knows [RHQ] what people are thinking. (Sheol h7585)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
Wise people walk on a road that leads up to a long life; they do not walk on a road that leads down to the place where dead people are. (Sheol h7585)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
and it may save them from [going to] the place where dead people are. (Sheol h7585)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
[It is as though] the place where the dead people are is always wanting more people to [die and] come there; and humans [SYN] are always wanting to acquire more things, [too]. (Sheol h7585)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
The place where the dead people are; women who do not have any children; ground that needs water/rain; and a fire that always needs more wood. (Sheol h7585)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
Whatever you are able to do, do it with all your energy, because [some time you will die], and in the place of the dead where you are going, no one works or plans to do anything or knows anything or is wise. (Sheol h7585)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
Keep me [close to you], like [SIM] a seal on your heart, [or] like [SIM] a bracelet on your arm. Our love [for each other] is as powerful as death, it is as enduring as the grave. [It is as though] our love [for each other] bursts into flames and burns like a hot fire. (Sheol h7585)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
[It is as though] [PRS] the place where the dead people are is eagerly looking for more Israeli people, opening its mouth to swallow them, and a huge number of people will be thrown into that place, including their leaders as well as a noisy crowd of people who enjoy living in Jerusalem. (Sheol h7585)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
[He said to tell him], “Request me, Yahweh your God, to do something that will enable you to be sure [that I will help/protect you]. What you request can be [from a place that is] as high as the sky or as low as the place where the dead people are.” (Sheol h7585)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
The dead people are [PRS] are eagerly waiting for you to come to the place where they are. The spirits of the world leaders will be delighted to welcome you; those who were kings of many nations [before they died] will stand up [to welcome you]. (Sheol h7585)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
You were very proud and powerful, [but all] that ended when you died, along with the sounds of harps [being played in your palace]. [Now in your grave] maggots will be under you [like a sheet] [MET], and worms will cover you [like a blanket] [MET]. (Sheol h7585)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
[But you were not able to do that]; instead, you were carried down to your grave, and you went to the place where the dead people are. (Sheol h7585)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
You [boast] saying, “We have made an alliance with [the leaders of Egypt], so we will not be killed [in battles]; we will never go to the place where the dead people are. When the [army of Assyria] attacks us, they will never defeat us, because we have made [an agreement with Egypt] to protect us!” [But that agreement consists of] a lot of lies [DOU]. (Sheol h7585)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
I will annul/destroy the agreement that you made [with the leaders of Egypt]. You thought that [because of that agreement] you would not be killed, and you would not go to the place where the dead are. [But] when the vast [army of Assyria] overwhelms you like a flood, they will trample you into the ground. (Sheol h7585)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
I thought to myself, “Is it necessary for me to die and go to the place where the dead people are during this time of my life when I am still strong? Is Yahweh going to rob me of the remaining years that I [should live]?” (Sheol h7585)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
Dead people [MTY] cannot praise you; they cannot sing to praise you. Those who have descended to their graves cannot confidently expect you to faithfully [do things for them]. (Sheol h7585)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
You have given [fragrant] oil and lots of perfume to your god Molech, and you sent messengers to distant countries [to find other gods to worship]; you [even tried to] send [messengers] to the place of the dead [to search for new gods]. (Sheol h7585)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
This is what I, Yahweh the Lord, say: ‘When that great tree was cut down, [it was as though] the springs that watered it mourned for it, because I caused the plentiful water [from the springs] to dry up. I caused [the mountains in] Lebanon to become black, and all the trees there to wither. (Sheol h7585)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
I caused the people of other nations to tremble when they heard that tree fall to the ground. [They realized] that it would decay, like all people who die and are buried decay. And all the [leaders of other countries represented by] other beautiful trees in my garden in Eden and in Lebanon, were like beautiful trees [that were very proud]. They were ones which had roots that grew down deep into the [ground where there was plenty of] water. They were comforted when [the king represented by] [MET] that cedar tree was there with them in the place where the dead people are. (Sheol h7585)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
The [leaders of other countries represented by] [MET] trees that grew in the shade of the huge tree, [the allies of] the great nation [that the cedar tree represents], had also joined those who had been killed by the sword and gone down to where the dead people are. (Sheol h7585)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
In the place where the dead people are, mighty leaders [of other countries] will [make fun of the people of Egypt] and say, “They have come here to lie with us godless people who were killed by our enemies’ swords!”’ (Sheol h7585)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
They will surely [RHQ] not be buried honorably like the soldiers who have died, whose shields were buried with their corpses, whose swords were placed on their skulls in the graves. While those godless people were alive, they had caused many people in the land to be terrified, so they were punished for their sins. (Sheol h7585)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
I certainly will not [RHQ] save you from being killed and from going to the place where the dead people are. I will [RHQ] cause you to be afflicted by plagues and to die and be buried in graves. I will not be merciful [to you]. (Sheol h7585)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
If they dig deep pits in the ground, or if they try to climb up to the sky [in order to escape], I will reach out and grab them. (Sheol h7585)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
Jonah said, “Yahweh, when I was greatly distressed [here], I prayed to you, and you heard what I [prayed]. When I was [about to descend way down into] the place where dead people go, you heard me when I called out [for you to help/save me]. (Sheol h7585)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
If people [trust in their wealth], they will deceive themselves, and proud people are never able to rest. [It is as though] the greedy people [of Babylonia open their mouths] as wide as the place where dead people are, and they never have enough, like [the place where] dead people go never has enough dead people [PRS]. The [armies of Babylonia] conquer many nations for themselves, and capture all their people. (Sheol h7585)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
But what I say to you is this: [If you are] angry with someone, [God] will judge you. If you say to someone, ‘[You are worthless],’ the Jewish Council will judge you. If you [hate someone], and say to them 'You fool!' you. yourself, will be in danger of being thrown into the fires in hell. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
If because of what you see [MTY] you [are tempted to] sin, [stop looking at those things! Even if you have to] gouge out one of your eyes and throw it away [HYP] [to avoid sinning, do it!] It is good [that you not sin and] as a result [go to heaven, even though while you are still here on earth] you lack one [or both of] your eyes. But it is not good [that you continue to have two eyes and sin and, as a result, God] sends your whole body to hell. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
If you are [tempted to] use one of your hands to sin [MTY], [stop using your hand. Even if you have to] cut your hand off and throw it away [to avoid sinning, do it] [HYP]! It is good [that you do not sin and as a result you go to heaven, even though while you are still here on earth] you lack one [or both] of your [hands]. But it is not good [that you sin and, as a result, God] sends your whole body to hell.” (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Do not be afraid of people who [are able to] kill your body [SYN] but are not able to destroy your soul. Instead, fear [God because] he is able to destroy both a [person’s] body and a [person’s] soul in hell. (Geenna g1067)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
[also have something to say to] you [people who live in] Capernaum [city] [MTY]. (Do not [think that] you will be honored {that [God] will honor you} in heaven!/Do you think that you will be honored {that [God] will honor you} in heaven?) [RHQ] [That will not happen! On the contrary, after you die, you will be sent] {[God] will send you} down into the place where [sinful people] will be punished {he will punish sinful people} [forever. God destroyed the ancient city of] Sodom [because the people who lived in that city were extremely wicked]. If I had performed in [Sodom the miracles that I performed in your city, the people there would have turned away from their wicked behavior and] their [city] [MET] would still exist now [MTY]. But you, [although I did miracles in your city, you did not turn from your wicked behavior]. (Hadēs g86)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
[God is willing to] forgive people who criticize [me], the One who came from heaven. But I [warn you that] those who say evil things about what the Holy Spirit [does] will not be forgiven {[God] will not forgive people who speak evil words about what the Holy Spirit [does]}. They will not be forgiven {[He] will not forgive them} now, and they will never be forgiven {[he] will never forgive them}.” (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
[Some people are like the soil that had the roots of] thorny [weeds] in it. They hear God’s message, but they desire to be rich, [so they] worry [only] about [MTY, PRS] material things. As a result, they [PRS] forget [God’s] message, and they do not do [IDM] the things that God wants them to do. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
The enemy who sowed the weed seeds represents the devil. The [time when the reapers will] harvest [the grain] represents the time when the world will end. The reapers represent the angels. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
The weeds are gathered and burned. {The reapers gather the weeds. Then they burn them.} That represents [the judging of people, which God will do] when the world will end. [It will be like this]: (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
[What they did in separating the good fish from the bad ones] is like [what will happen to people] when the world ends. The angels will come [to where God is judging people], and will separate the wicked [people] from the righteous [ones]. (aiōn g165)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
I will also tell you this: You are Peter, [which means rock]. [You are like] a rock. What you [and your fellow apostles teach] (OR, [what] you [do]) [will be like a foundation on which I] will create congregations of people who [believe in] me. And the demons [PRS], [who live] where the dead people who lived evil lives are, will not be able to [come and] prevent [MET] [me from doing] that.” (Hadēs g86)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
So, if you [are wanting to use] one of your hands or feet to sin, [stop using that hand or foot! Even if you have to] cut it off [to avoid sinning, do it] [MET]! It is good [that you not sin and] go where you will live [with God eternally, even though while you are still here on earth] you are maimed or lame and do not have a hand or a foot. But it is not good that you continue to have your two hands and two feet [and do] [MTY] [the sinful things you want to, and as a result], you are thrown into [hell], where there is eternal fire burning. (aiōnios g166, questioned)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
If what you see you [makes you want] to sin, [stop looking at those things! Even if you have to] gouge out one of your eyes and throw it away [to avoid sinning, do it] [HYP]! It is good [that you not sin and] go where you will live [with God eternally, even though while you are still here on earth] you have only one eye. But it is not good that you continue to have your two eyes [and do the sinful things you want to, and as a result], you are thrown {God throws you} into hell where there is eternal fire burning.” (Geenna g1067)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
[As Jesus was walking along, a young] man approached him and said [to him], “Teacher, what good [deeds] must I do in order to live [with God] eternally?” (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
[God will reward] those who, because of being my [disciples], have left [behind] a house or plot of ground, [their] brothers, [their] sisters, their father, their mother, their children, [or any other family] [MTY] [members]. [God] will give them 100 times [as many benefits as they have given up]. And they will live [with God] eternally. (aiōnios g166)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
He saw a fig tree near the road. [So he went over to it to pick some figs to eat]. But when he got close, he saw that there were no [figs on the tree]. There were only leaves on it. So [to illustrate how God would punish the nation of Israel], he said to the fig tree, “May you never again produce figs!” As a result, the fig tree withered that night. (aiōn g165)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
“You are hypocrites, you men who teach the [Jewish] laws and you Pharisees! Your punishment will be terrible, because you exert yourselves very much to get [even] one person to believe what you teach. For instance, you travel across seas and lands [to distant places] in order to do that. And [as a result], when one person [believes what you teach], you make that person much more deserving to go to hell than you yourselves [deserve to].” (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
[You people are so wicked] You are [as dangerous as poisonous] snakes [DOU, MET]! (You [foolishly] think that you will escape being punished in hell!/Do you [foolishly] think that you will escape when [God] punishes [wicked people] in hell?) [RHQ] (Geenna g1067)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
[Later], as Jesus was sitting alone on [the slope of] Olive [Tree] Hill, [we] disciples went to him and asked him, “When will this happen [to the buildings of the Temple? Also, tell us what will happen to indicate that you are about to] come again, and [to indicate] that this world is ending?” (aiōn g165)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Then I will say to those on my left, ‘You people who have been cursed [by God] {whom God has cursed}, leave me! Go into the eternal fire that God has prepared for (the devil/Satan) and his angels! (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Then those people [on my left] will go away to the place where [they] will be punished {[God] will punish them} eternally, but the righteous people will go to where they will live forever [with God].” (aiōnios g166)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
Teach them to obey everything that I have commanded you. And remember that [by the Spirit] I will be with you always, until the end of [this] age.” (aiōn g165)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
But if anyone speaks evil words about what the Holy Spirit [does], [God] will never forgive that. That person’s guilt will remain with him forever.” (aiōn g165, aiōnios g166)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
they desire to be rich, and they desire to own many other things. So they worry [only] about material things. The result is that they forget [God’s] message and they do not do [the things that God wants them to do]. (aiōn g165)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
[So], if you are [wanting to use one of] [MTY, PRS] [your hands to sin, stop using your hand! Even if you have to] cut your hand off and throw it away [to avoid sinning, do it] [HYP]! It is good that you not sin and that you live eternally, [even though you lack one of] your hands [while you are here on earth]. But it is not good that you sin and as a result God throws your whole body into hell. There the fires never go out! (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
If you are [wanting to use] one of [PRS] your feet to sin, [stop using your foot! Even if you have to] cut off your foot [to avoid sinning, do it] [HYP]! It is good that you not sin and live eternally, [even though] you lack one of your feet [while you are here on earth]. But it is not good that you sin and go to hell. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
If because of what you see [MTY, PRS] you are tempted to sin, [stop looking at those things]! Even if you have to gouge out your eye and throw it away [HYP] [to avoid sinning, do it! It is good that you not sin and live eternally, even though you lack one of] your eyes [while you are here on earth]. But it is not good that you sin and, as a result, God puts your whole body in hell. (Geenna g1067)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
As Jesus was starting to travel [again with his disciples], a [young] man ran up to him. He knelt before Jesus and then he asked him, “Good teacher, what must I do to have eternal life/in order to live [with God] eternally?” (aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
will receive in this life 100 times as much [as they left behind. That will include houses and people as dear as] brothers and sisters and mothers and children, and plots of ground. Furthermore, although people will persecute them [here on earth because they believe in me], in the future age [they] will ([have] eternal life/live [with God] eternally). (aiōn g165, aiōnios g166)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
[But to illustrate how God would punish the nation of Israel, ] he said to the tree, “No one shall ever eat from you again [because you will no longer bear figs].” The disciples heard what he said. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
He will be the King of [the] Jews, the descendants [MTY] of [your ancestor] Jacob, forever. He will rule as king forever!” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
He promised to Abraham and all our other ancestors who descended from him that he would act mercifully toward them forever.” (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
Long ago God caused his prophets to say that he would do that. (aiōn g165)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
[The demons] kept begging [Jesus] that he would not command them to go into the deep place [where God punishes demons]. (Abyssos g12)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
[I also have something to say to] you [people who live in] Capernaum [city]. (Do not [think that you will be honored] {[that God] will honor you} in heaven!/Do you [think that you will be honored] {[that God] will honor you} in heaven?) [RHQ] [That will not happen! On the contrary], [after you die, God] will send you down to the place where [sinful people] will be punished [forever]!” (Hadēs g86)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
[One day as Jesus was teaching people], a man was there who had studied carefully the laws that [God gave Moses]. He wanted to ask Jesus a difficult question. So he stood up and asked, “Teacher, what shall I do in order to live [with God] forever?” (aiōnios g166)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
But I will warn you about the one that you should truly be afraid of. You should be afraid of [God], because he not only has [the power to] cause people to die, he has the power to throw them into hell afterward! Yes, he is truly the one that you should be afraid of! (Geenna g1067)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
When his master [heard what the manager had done], he admired the dishonest manager for the clever thing he had done. [The truth] is that the ungodly people in this world act more wisely toward other people than godly people [MET] act. (aiōn g165)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
[So] I tell you [(pl)] this: Use the money that you have [here] on earth to help others so that they will become your friends. Then when [you die and] you cannot [take] any money with you, [God and his angels] will welcome you into a home [in heaven] that will last forever. (aiōnios g166)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
In the place where dead people wait [for God to judge them], he was suffering great pain. He looked up and saw Abraham far away, and he saw Lazarus sitting close to Abraham. (Hadēs g86)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
A [Jewish] leader asked [Jesus], “Good teacher, what shall I do in order to have eternal life?” (aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
will receive in this life many times as much [as they left]. And in the future age they will (live eternally [with God]/ have eternal life).” (aiōn g165, aiōnios g166)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Jesus replied to them, “Men who live here in this world take wives, or are given wives [by their parents] {their [parents] choose wives [for them]}. (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
But the men whom God considers worthy of [being in heaven after] they become alive again will not be married. (aiōn g165)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
As a result, everyone who believes/trusts in me will have eternal life.” (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
God loved us people [MTY] in the world so much that he gave his only Son [as a sacrifice for us], in order that everyone who believes in him would not be separated from God forever. Instead, they would have eternal life. (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Those who trust in [God’s] Son have eternal life. But those who reject God’s Son will never have [eternal] life. Instead, God is angry with them [and he will surely punish them]. (aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
But those who drink the water that I will give them will never be thirsty again. On the contrary, the water that I give them will become in their inner beings like a spring of water that will enable them to have eternal life.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
[If you help them to accept my message], I will reward you [MET], [as an owner of a field] pays those who harvest the crops. Because of your work, people will gain eternal life.’ [I have been telling people God’s message. That is like] [MET] a man who plants seeds. [You will help people to accept my message. That will be like] [MET] harvesting crops. [When that happens], both you and I will rejoice. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Listen to this carefully: Those who hear my message and believe that [God] is the one who sent me have eternal life. [God will] not (condemn them/say that he will punish them). They are no longer separated from God. Instead, they have [eternal] life. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
You carefully study (OR, Study) the Scriptures, because you think that by [studying] them you will [find the way to] have eternal life. And those Scriptures tell people about me! (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Stop desiring food that will soon spoil! Instead, desire to get [spiritual] food that will last forever! Yearn for eternal life! That is what I, the one who came from heaven, will give you. God [my] Father has shown that he approves of me [enabling me to do that].” (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
[Long ago in the desolate area when those who were bitten by snakes looked at the bronze replica of a snake, they were healed] [MET]. What my Father wants is that [similarly] everyone who looks at [what] I [have done] and believes in me will have eternal life. I will cause them to become alive again (on the last day/on the day [when I judge everyone]) [MTY].” (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Listen to this carefully: Everyone who believes ([my message/in me]) has eternal life. (aiōnios g166)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
I am the one who came down from heaven to enable people to have [spiritual] life. If people take what I will give them, they will live forever. What I will give them is my flesh, which I will give to [all the people in] [MTY] the world in order that they may have [spiritual] life.” (aiōn g165)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Those who eat my flesh and drink my blood have eternal life, and I will cause them to become alive again at (the last day/the [judgment] day), (aiōnios g166)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
[I am] the true bread that came down from heaven. Although our ancestors ate [manna], they [later] died [anyway]. But those who eat this bread will live forever.” (aiōn g165)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
Simon Peter replied to him, “Lord, [we] will not [leave you], [because] (there is no other person [like you] to whom we can go!/what other person is there like [you] to whom we can go?) [RHQ] You have the message about eternal life! (aiōnios g166)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
A slave is not a permanent member of a family. But a son is a member of a family forever. [Similarly, you say you are members of God’s family because you are descendants of Abraham, but really, because you are like slaves of your sinful desires, you are no longer permanent members of God’s family]. (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
But the truth is that anyone who obeys what I say will never die!” (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Then the Jewish [leaders] [SYN], [thinking that he was talking about ordinary death and not about spiritual death], said to him, “Now we are sure that a demon [controls] you! Abraham and the prophets died [long ago]! But you say that anyone who obeys what you teach will never die! (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
No one has ever enabled a man to see who was blind when he was born [like I was]. That has never happened since the world began! (aiōn g165)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
I will give them eternal life. No one will separate them from me, not ever. No one shall ever pull them away from belonging to me. (aiōn g165, aiōnios g166)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
Furthermore, all those who believe in me while they are alive, [their souls] will not die [forever]. Do you believe that?” (aiōn g165)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Anyone who strongly wants to keep on living [here on earth] will surely lose his life forever. But anyone who is willing to die [HYP] [for my sake] will surely gain eternal life. (aiōnios g166)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
[Someone in] the crowd answered him, “We understand from the Scriptures that the Messiah will live forever. So why do you say that the one who came from heaven, [who is the Messiah], will be lifted up {that [men] will lift up the one who came from heaven, [who is the Messiah], } on a cross? What kind of man who came from heaven are you [talking about]? (OR, That’s not the [kind] of Messiah [we are expecting]!)” (aiōn g165)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
I know that [paying attention to] what he has instructed us [leads to] eternal life. So whatever I say is exactly (OR, only) what [my] Father has told me to say.” (aiōnios g166)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
Peter said, “I will never, ever, [allow you to] wash my feet!” Jesus replied to him, “If I do not wash you, you cannot continue (to be my [disciple/to belong to] me).” (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
Then I myself will request [my] Father, and he will send you someone else who will (encourage/be like a legal counsel for) you. (aiōn g165)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
You gave me authority over all people, in order that I might enable all those whom you chose [to come] to me to live eternally. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
[The way for people] to live eternally is for them to know that you are the only true God, and to know that [I], Jesus, am the Messiah, the one you have sent. (aiōnios g166)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
You will not allow my spirit to remain in the place where the dead are. You will not [even] let my body decay, [because] I am devoted to you and always obey [you]. (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
David knew beforehand [what God would do], so he [was able to] say that God would cause the Messiah to live again [after he died]. He said that God would not let the Messiah remain in the place of the dead, nor let his body decay.” (Hadēs g86)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Jesus must stay in heaven until the time when God will cause all that he has created to become new. Long ago God promised [to do that, and] he chose holy prophets to tell [that to people]. (aiōn g165)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Then, speaking very boldly, Paul and Barnabas said [to those Jewish leaders], “[We two] had to speak the message from God [about Jesus] to you [Jews] first [before we proclaim it to non-Jews, because God commanded us to do that. But] you are rejecting God’s message. [By doing that], you have shown that you are not worthy (to have eternal life/to live eternally [with God]). [Therefore], we are leaving [you, and now we] will go to the non-Jewish people [to tell them the message from God]. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
While the non-Jewish people were listening [to those words], they began to rejoice, and they repeatedly said that the message about the Lord [Jesus] was wonderful. And all of the non-Jewish people whom [God] had chosen (to have eternal [life/to live eternally with God]) believed [the message about the Lord Jesus]. (aiōnios g166)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
I [caused my people to know about them] long ago.” (aiōn g165)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
[People] cannot see what God is like. But ever since he created the world, by means of what he created he has clearly revealed what he is like. He has made clear to everyone that he has always been able to do very powerful things. [Therefore, we should recognize that] God is powerful, [completely different from all that he created]. So no one has a basis for saying, [“We never knew about God].” (aïdios g126)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Also, they [chose to worship] false [gods] instead (of admitting/of choosing to believe) what is true [about] God. They worshipped and served things [that God] created instead of [worshipping and serving God himself], the one who created [everything. They did this even though] he [deserves that those he created] would forever praise him. Amen!/May it be so! (aiōn g165)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
[Specifically], some people, by continuing to doing good things, strive to be highly honored [by God] [DOU] and to receive a life that will not end. [God will reward them by enabling them] to live forever. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
He did that in order that just like people everywhere inevitably sin, [which results in their] dying [MET, PRS], people everywhere might inevitably experience God’s acting kindly towards them in a way they do not deserve [MET, PRS] by [erasing the record of their sins]. [The result is that people can] live eternally because of what Jesus Christ our Lord [did for them]. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
But you have been freed {[God] has freed you} from [letting the desire to] sin control you. You have become [as though you are] [MET] the slaves of God. So now the result is that God has caused you to completely belong to him and, as a result, you will live eternally. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
[What people receive for] sinning [is that they are] eternally separated from God. That is [like] wages that [people receive] [MET]. But what God gives us is a gift. What he gives us is that we live eternally because of [our relationship with] (OR, because [we are united to]) Christ Jesus our Lord. (aiōnios g166)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
It was our ancestors, [Abraham, Isaac, and Jacob, whom God chose to found our nation]. And, [most importantly], it was from us Israelites that the Messiah received his human nature. [Nevertheless, most of my fellow Israelites have rejected Christ], who is the one who controls all things! He is God, the one who is worthy that we praise him forever! This is true! (OR, Amen!) (aiōn g165)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
“Or [you should not think inwardly], ‘(Someone will have to go down and enter the place where [the spirits] of dead persons are!/Who will go down and enter the place where [the spirits] of dead persons are?)’ [RHQ]” That is to say, someone will have to [go down and] bring Christ up [from there to bring the message of salvation to us. You should not say that because Christ has already come down to save us, and has already become alive after he died]! (Abyssos g12)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
God has declared and proved that all people, [both Jews and non-Jews] [MET], disobey ([him/his laws]). He has declared that because he wants to act mercifully towards us all. (eleēsē g1653)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
God [is the one who created] all things. He is also the one who [sustains all things]. The reason that he created them was that [everything he created might praise] him. May [all people] honor him forever! (May it be so!/Amen!) (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Do not let anything non-Christian determine how you should act. Instead, let God change your [way of life] by making your way of thinking new, in order that you may know what he wants you to do. That is, you will know what is good, and you will know what pleases [God], and you will know how to be all that he wants you to be. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
As [I] proclaim [the good message about] Jesus Christ, [I tell about God], the one who is able to strengthen you [spiritually]. I also proclaim the [truth] that was not revealed {which [God] did not reveal} in all previous ages/times (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
but which has now been {which [he] has now} revealed. [I, along with others, have proclaimed] what the prophets wrote [about Christ]. We are doing what the eternal God commanded [us(exc)/me to do]. We want [people in] all ethnic groups to know [Christ] so that they can believe [in him] and obey [him]. (aiōnios g166)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
[I desire that by] Jesus Christ [enabling us, we] will forever praise the one who alone is God, who alone is [truly] wise. (May it be so!/Amen!) (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
So, do you know [what God thinks] about what [RHQ] people who [IRO] consider themselves to be wise and scholars and philosophers say? [He does not pay attention to what they say, because] [RHQ] he has shown clearly that what unbelievers [think is] [IRO] wise is [not wise at all], but is really foolish. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
I do teach a message that people who are [spiritually] mature [consider to] be wise. But I do not teach a message that unbelievers [consider to be] wise. I also do not teach a message that unbelieving rulers in the world consider to be wise. [What they think about it does not matter], because [some day] (they will lose their power/not be ruling any more). (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Instead, I teach about what God planned wisely [long ago]. It is something that people did not know about previously because [God] did not reveal it previously. But God determined before he created the world that he would greatly benefit us by his wise plan. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
None of those who rule this world knew that wise plan. If they had known it, they would not have nailed our wonderful Lord to the cross. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Some among you think that you are wise because unbelievers thought you were wise previously. Stop deceiving yourselves. [If you really want to be wise, by accepting what God considers to be wise] you should [be willing to let unbelievers consider that you are] foolish [IRO]. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
So if [I, Paul, think that by] eating a certain food I might cause a fellow believer to be ruined spiritually, I will never eat such food again. I do not want to cause any fellow believer (to be ruined spiritually/to stop believing in Christ). [And you should] ([do as I do/imitate my example]). (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
All those things [that happened to our ancestors long ago] are examples for us. [Moses] wrote those things to warn us [who are living at this time which is near the end]. We are the people for whom God has done [the things that he decided to do in] the previous periods of time. (aiōn g165)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Death [APO] will not win a victory over us. Death will not be able to hurt us. (Hadēs g86)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
[Satan, who is] the one [who rules] this world, controls the thoughts of those unbelievers. He prevents them from understanding the message about how wonderful Christ is. [They are not able to understand that] Jesus is like God [in every way]. (aiōn g165)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
[I know that] all these troubles that [happen to us in this life are] not significant and will not last forever. [When we think of] the glorious things [that God is preparing] for us [to enjoy] forever [in heaven], all [our suffering now] is not important. (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
That is why we say, “We will not continue thinking about [all the suffering that we] are experiencing now. Even though [we] cannot see [all the things that God has prepared for us in heaven], those are what we should be thinking about.” [That is how we should think], because [all these troubles] that [we(exc)] have [now] will last only a short time. But what [we will have in heaven], what [we] cannot see [now], will last forever. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
We know that [these bodies] we live in [here in this world are like] [MET] tents. [They are like temporary living/dwelling places]. [So we should not be concerned about what happens to our bodies]. We know that if we are killed {if [someone] kills us}, God will give us [permanent living places. Those permanent living places] [MET] will not be houses that people have made. They [will be new bodies in which we will live forever] in heaven. (aiōnios g166)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
[Those who give willingly and cheerfully will be rewarded like the man about whom] it is written {[about whom] (someone/the Psalmist) wrote} in the Scriptures, He generously [helps others], [he gives to those] who are poor. [God will remember] the good things that he did, [and reward him with] good things forever. (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
God, who is the Father of our [(inc)] Lord Jesus, and who is the one [whom we should] praise forever, knows that I am not lying [about this]. (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Christ offered himself [as a sacrifice] in order that [he might remove the guilt for] our sins. He did that in order that he might enable us to not [do the evil things that people who do not know him] do. [He did this] because God, who is our Father, wanted it. (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
[I pray that people will] praise God forever. (May it be so!/Amen!) (aiōn g165)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
[God] will punish eternally those who do what their self-directed natures urge them to do. But those who please [God’s] Spirit will live forever [with God] because of what [God’s] Spirit does for them. (aiōnios g166)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
[There], Christ is the supreme ruler over every powerful spirit of every level of authority. His rank is much higher than any powerful spirit can receive, not only now, but forever. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
You were acting in the same [evil] way as those who oppose Christ [MTY] act. That is, you were behaving in the [evil] ways [that Satan wanted you to behave]. He rules over evil spiritual beings that no person can see [MTY]. He is the spirit who now powerfully controls the people who disobey God. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
in order that he might show to everyone at all times in the future that he has acted toward us in an extremely kind way because of what Christ Jesus [did for us]. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
and to enable everyone to understand clearly how God accomplished what he planned. God, who created everything, [has now revealed] this message, which he never revealed to anyone before. (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
That is what God had always planned, and it is what he accomplished by what our Lord Jesus [has done]. (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Because of our relationship with Christ Jesus, may all (believers/those who belong to him) praise him forever. (Amen!/May it be so!) (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
You must do this because the fighting that we [believers] do is not only against human beings [SYN]. Instead, we are also fighting against evil spirits who rule and have authority over all that is evil [MET] in the world. And we are fighting against evil spirits who are in heavenly places (OR, everywhere). (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
[So], praise God our Father forever and ever! Amen! (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
[We did not know this message previously; that is, God] concealed it from [the people who lived in all] the previous ages, but he has now revealed it to his people. (aiōn g165)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
[Our Lord Jesus] will forbid them from ever coming near to him and near to the glory which he has [because he is so] powerful (OR, the glory that is manifested by his power). He will cause those people to suffer forever. (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Our Lord Jesus Christ himself and God, our Father, loves us and encourages us and causes us to confidently expect [to receive] the eternal things that [he has promised to give to us] as a result of [Christ] acting kindly toward us in a way we did not deserve. (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Yet Christ Jesus acted mercifully to me in order that he might demonstrate [to people that he is perfectly patient with them]. He did that by his being patient with me, one who has sinned worse than everyone else. He wanted what he did for me (to be an example/to demonstrate his patience) to people who would [later] believe in him, and as a result would live forever. (aiōnios g166)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
I desire that people will honor and praise the only [true] God forever! Even though no one can see him, he is the King who rules for all time, who will never die! (Amen!/That is true!) (aiōn g165)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
Try earnestly and with all your energy/strength [MET] to live in accordance with what you believe. [Continue to do your tasks well in order that] you will know for sure that you will live eternally. Remember that [God] chose you to [live with him], and that when many elders were listening you said strongly ([what you believe/that you trust in Christ]). (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
He is the only one who will never die, [and he lives in heaven surrounded by] light [that is so bright that] no one can approach it! He is the one whom no person has ever seen and whom no person is able to see! My desire is that all people will honor him and that he [will rule] powerfully [MTY] forever! (May it be so!/Amen!) (aiōnios g166)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
Tell [the believers] who are rich here in this present world that they should not be proud, and that they should not trust in their many [possessions], because they cannot be certain [how long they will have them]. Teach them that instead of [trusting in their wealth, they should trust] in God. He is the one who generously gives us everything we have in order that we may enjoy it. (aiōn g165)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
[God] saved us and chose us to conduct our lives in a pure way. It was not our doing good deeds/actions [that caused him to do this for us—something] that we did not deserve. Instead, before (time began/he created the world) he purposed/planned to [be kind to us] as a result of what Christ Jesus [would do for us]. (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Therefore I [willingly] endure all [that I am suffering] for the sake of those [whom God has] chosen. [I do this] in order that Christ Jesus will save them, too, and that they will be forever with [him in the] glorious [place where he is]. (aiōnios g166)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
[I say that] because Demas has left me. He wanted very much [the good things that he might enjoy] [MTY] in this world [right now], and so he went to Thessalonica [city]. Crescens [went to serve the Lord] in Galatia [province], and Titus went to Dalmatia [district]. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
[Therefore, I am sure that] the Lord will rescue me from everything that is truly evil and will bring me safely to heaven, where he rules. Praise him forever! (Amen!/May it be so!) (aiōn g165)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
[As a result of my doing these things, his people] confidently expect that God will cause them to live forever. God, who never lies, promised before he created the world that [his people] would live forever. (aiōnios g166)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
God teaches/tells us [PRS] how to stop doing what he dislikes, and to stop desiring the things that (ungodly people/people who habitually do things that do not please God) desire [MTY]. He wants us to control our behavior and to do what is right and to do what pleases him while we live in this present age/time. (aiōn g165)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
He wanted to erase the record of our sins even though we did not deserve that, and he wanted us to receive all that [God desires] to give us. [These are the things that we] confidently expect to receive when we live [with him] eternally. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Perhaps the reason that [God permitted] Onesimus to be separated from {to leave} you for a little while was that [he would believe in Christ, and as a result] you would have him (back/with you) forever! (aiōnios g166)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
But now when this final age [is beginning], God has communicated to us [just once] by means of what (his Son/the man who was also God) [said and did. God] appointed him in order that he would possess everything [that truly belongs to God. God also appointed] him in order that he would create the universe. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
But on the other hand, [in the Scriptures it is written that God said] this to his Son: You [(sg)] who are [also] God will rule forever [MTY], and you will reign righteously over your kingdom [MTY]. (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
And he also said [to Christ what the Psalmist wrote] in another Scripture passage, You are a priest eternally just like Melchizedek was a priest. (aiōn g165)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
By becoming (all [that] God intended him to be/perfect), [he has now] become fully qualified [to be our Supreme Priest. As a result, he is the one who saves] eternally all who obey him. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
[I am referring to the teaching about what] various [Jewish and Christian] rituals for purifying people [signify. I am referring to the teaching about how elders enable people to receive spiritual gifts by] laying hands [on them] [MTY]. [I am referring to the teaching that God will] ([cause] those who have died to live again/raise people from the dead). And [I am referring to the teaching that God] will judge [some people and punish them] eternally. (aiōnios g166)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
They have experienced that God’s message is good. And by what they have experienced [now], they know how [God will work] powerfully in the future. If those people reject [the message about Christ], it will not be possible for anyone to persuade them to turn away from their sinful behavior again! (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
Jesus went [into God’s presence] ahead of us [(inc)] to [help] us when he became a Supreme Priest eternally in the way that Melchizedek was a Supreme Priest. (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
[We know this] since [God] confirmed it in [the Scripture passage in which he said to his Son], You [(sg)] are a priest eternally just like Melchizedek was a priest. (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
However, when he [appointed Christ to be a priest], it was by these words that [the Psalmist wrote in Scripture]: The Lord has solemnly declared [to the Messiah], —and he will not change his mind— “You will be a priest forever!” (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
But because [Jesus] lives eternally, he will continue to be a Supreme Priest forever. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
[We need a Supreme Priest like] him, because in the laws [that God gave Moses] [PRS] the ones who would be appointed to be priests would be men who tended [to sin easily]. But [God] solemnly [declared] [PRS] after [he had given] his laws [to Moses] that [he would appoint] (his Son/the man who is also God) [to be a Supreme Priest. Now] ([his Son/the man who is also God]) has forever become all that God intends him to be. (aiōn g165)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
[When a Supreme Priest goes into the inner room in the tent each year, he takes] goats’ blood and calves’ blood [to offer as a sacrifice]. But Christ did not [do that. It was as though] he went into that very holy place only once, taking his own blood with him. By doing that, he eternally redeemed us. (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
[So, because we know what] Christ [accomplished when] his blood flowed [when he died for us] [PRS, MTY], we will be very certain that we are not guilty [of having] done those things [that those who are spiritually] dead do. [As a result], we can serve God, who is all-powerful. [The priests always offer to God animals] with no defects. Similarly, when Christ offered himself [as a sacrifice] to God, he was sinless [MET]. He did that as a result of [God’s] eternal Spirit [helping him]. (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
[By] dying [for us], [Christ] ([redeemed/] free from the penalty for their sins) even those who disobeyed the [conditions of] (OR, [during the time of]) the first covenant. So, [because] no [one could be made perfect by obeying the old covenant], now Christ establishes [between God and people] a new covenant. He does that in order that those whom God has chosen may eternally have [the blessings that God] has promised them. (aiōnios g166)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
[If that were so], he would have needed to suffer [and shed his blood] repeatedly since [the time when God] created the world. But instead, in this final age, [Christ] has appeared once in order that by sacrificing himself he could cause [that people] no longer will be [punished for their] sins. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
It is because we trust in God that we understand that he formed the universe by commanding [it to exist]. The result is that the things that we see were not made from things that already existed. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Jesus Christ [is] the same now as he was previously, and he will be the same forever. (aiōn g165)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Jesus [provides for us], [protects us, and guides us as] a great shepherd does for his sheep [MET]. And God, who gives us [inner] peace, brought our Lord Jesus back to life. By doing that, God ratified his eternal covenant with us by the blood [that flowed from Jesus when he died on the] cross. (aiōnios g166)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
So I pray that God will equip you with everything good [that you need in order] that you may do the things that he desires. May he accomplish in our lives whatever he considers pleasing as a result of Jesus Christ [equipping us]. May Jesus Christ be praised forever. (Amen!/May it be so!) (aiōn g165)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
[Just like a fire damages a forest] [MET], when we say things that are evil, [we harm many people]. What we say [MTY] reveals that we are very evil. What we say contaminates/defiles everything that we think and do [PRS, MET]. [Just like a flame of fire easily] causes [the whole surrounding area] [MET] to burn, what we say [MTY] can cause [others] to want to do evil. It is the devil himself [MTY] who causes us to say evil things. (Geenna g1067)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
[I ask you to do this, because you now have] a new life [MET]. It was not [by means of] something that will perish that you received this new life. Instead, it was [by means of] something that will last forever; that is, by believing the life-giving and enduring message of God. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
but God’s message endures/lasts forever. This message [that endures/lasts] is the message [about Christ] that was proclaimed to you. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Those who speak [to the congregation] should do that as though they are speaking the [very] words of God. Those who do kind things to others should do it with the strength that God gives them, in order that God may be honored by all this {that all this may honor God} as Jesus Christ [enables us to do it. I pray that we will] praise [God] (OR, [Jesus]) and allow him [to rule over us] forever. (May it be so!/Amen!) (aiōn g165)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
God is the one who kindly helps us in every [situation], and [he is the one] who chose us to share his eternal glory/greatness [in heaven] because of our relationship with Christ. [And] after you have suffered for a while [because of things that people do to harm you], he will remove your spiritual defects/imperfections, he will strengthen you [spiritually] [DOU], and he will support you [emotionally]. (aiōnios g166)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
[I pray/desire that] he will [rule] powerfully forever. (May it be so!/Amen!) (aiōn g165)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
and [God] will very wholeheartedly welcome you into the place where our Lord and Savior Jesus Christ will rule [his people] forever. (aiōnios g166)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
God destroyed [LIT] the angels who sinned. He threw them into the worst place in hell and imprisoned them [there] in darkness in order to keep them there until he judges [and punishes them]. (Tartaroō g5020)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
[Instead, live in such a manner that you] experience more and more our Savior Jesus Christ being kind [to you], and that you get to know him [better and better]. 2 Peter 3:18b [I pray/desire that Jesus Christ] will be honored both now and forever! (aiōn g165)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
Because he came here [to the earth] and we have seen him, we proclaim to you clearly that the one whom we have seen is the [one who] has always lived. He was [previously] with his Father in heaven, but he came to live among us. (aiōnios g166)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
The [godless people in] the world [MTY], along with what they desire, will disappear, but those who do what God wants [them to do] will live forever! You know that it is now the final period of this age when there are liars who deny that Jesus is God’s Chosen One. But you have the power of God’s Spirit and you know what is true and what is false. So continue to live according to the true message that you heard when you began to believe in Christ, in order that you may continue to live united both to God’s Son and to the Father. (aiōn g165)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
And what God told us is that [he will cause us] to live forever! (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Those who hate [any of] their fellow believers, [God considers] [MET] them [to be] murderers. And you know that no murderer has eternal life. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
This is what [God] says [to us]: “I have given you eternal life!” We will live forever if we have a close relationship with his Son. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
I have written this [letter] to you who believe that Jesus is [MTY] (God’s Son/the one who is also God) in order that you may know that you have eternal life. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
We also know that (God’s Son/the one who is also God) has come [to us], and [we know] that he has enabled us to know God, the one who is really/truly God. So now we have a close relationship with [God because] we belong to Jesus Christ, the one who is the (Son of/man who is also) God. Jesus Christ is truly God, and [he is the one who enables us to have] eternal life. (aiōnios g166)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
All of us [believe God’s] true message. It is in our ([inner beings/hearts]) and we will continue [to believe it] forever! (aiōn g165)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
And there were [many] angels to [whom God assigned/gave positions of authority in heaven]. But many did not continue to rule with authority [in those positions]. Instead, they abandoned the place that [God] gave them to live [in heaven]. So God has put those angels in chains forever in the darkness [in hell. They will stay there] until the great day when [God] will judge [and punish] them. (aïdios g126, questioned)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
Similarly, the people who lived [MTY] in Sodom and Gomorrah [cities] and the nearby cities committed sexual immorality. They sought all kinds of sexual relations that differ [from what God permits. So God destroyed their cities. What happened to those people and those angels] shows that [God will] punish [people, such as the ones who teach false doctrine], in the eternal fire [of hell]. (aiōnios g166, questioned)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
They are [restless] [MET], [like] the pounding waves of the ocean. [Just like] waves [produce foul-smelling] foam on the shore, [those teachers of false doctrine do] shameful [MTY] [deeds. We cannot depend/rely on them to show us how to conduct our lives] [MET], [just like we cannot depend/rely on] (meteors/falling stars) [to show us the way when we travel]. [God] has reserved intense darkness for them forever [in hell]. (aiōn g165, questioned)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Keep conducting your lives in [a way that is appropriate for those whom] God loves. Keep constantly expecting that our Lord Jesus Christ will [act] mercifully toward you. Keep expecting that until [the time when we begin] living eternally [with him]. (aiōnios g166)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
He is the only true God. He has saved us as a result of what Jesus Christ our Lord [did for us]. God was glorious and great and mighty and he [ruled] with great authority before time began. [He is still like that], and [he will remain like that] forever! (Amen!/That is true!) (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
He is [the one who] has caused us to become people whose lives God rules, and he has made us to be priests [who serve] God his Father. [As a result of this, we acknowledge that] Jesus Christ is eternally divine and eternally powerful. (Amen!/That is true!) (aiōn g165)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
I am the living one. Although I died, I am alive again and will live forever! I have [the power to cause people] to die, and I have authority over the place where all the dead people [are]. (aiōn g165, Hadēs g86)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
The living [creatures praise], honor [DOU], and thank the one who sits on the throne, the one who lives forever. (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
Whenever they do that, the 24 elders (prostrate themselves/kneel down) before the one who sits on the throne, and they worship him, the one who lives forever. They lay their crowns in front of the throne and sing: (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
I also heard every creature that is in heaven and on the earth and under the earth and on the ocean, every creature in all those places, saying (OR, singing): “We must forever praise and honor the one who sits on the throne and the one who is like a lamb, May they reign with complete power forever!” (aiōn g165)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
This time I saw a pale horse [come out]. The one who sat on it is named ‘[The one who causes] death [PRS]’, and [the one that is named ‘The place where dead people go’] accompanied him. [God] gave them authority over one quarter of the people on earth to incite them to kill each other with weapons [SYN], and also authority to kill them (by [causing them to] starve, by [their causing them to become] sick from epidemics, and by [their causing them to be attacked by] wild animals. (Hadēs g86)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
They said, “May it be so! [We(exc)] praise, thank, and honor [you], our [(exc)] God, forever! [We(exc) acknowledge] that you are completely wise, the powerful one, who is forever able to accomplish everything he wants to. (May everyone acknowlege that it is so!/Amen!)” (aiōn g165)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
The fifth angel blew his trumpet. Then I saw [an evil angel. He was like] a star that had fallen from the sky to the earth. He was given {[Someone] gave him} the key to the shaft [that descended] ([to] the underworld/[to] the deep dark pit). (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
When he opened that shaft, smoke arose from it like smoke from a huge burning furnace. The smoke prevented [anyone from seeing] the sky and the light of the sun. (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
The king who ruled over them was the angel of the underworld. His name in the Hebrew language is Abaddon. In the Greek language it is Apollyon. [Both of] those names [mean ‘Destroyer’]. (Abyssos g12)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
and he asked the one who lives forever, the one who created heaven and everything that is in it, [who created] the earth and everything that is in it, and [who created] the ocean and everything that is in it, to affirm that what he said was true. [He said that he] would surely no longer delay [what he had planned to do]. (aiōn g165)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
When they have finished proclaiming [to people the message from God], the beast that comes up (from the underworld/from the deep dark pit) will attack them, overcome them, and kill them. (Abyssos g12)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Then the seventh angel blew [his trumpet]. Angels in heaven shouted loudly, “Our Lord [God] and the Messiah [whom he has appointed] can now govern [everyone in] [MTY] the world, and they will continue to rule people forever!” (aiōn g165)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
I saw another angel that was flying between the sky and heaven. He was bringing [God’s] eternal good message [to earth], in order that he might proclaim it to people who live on the earth. He will proclaim it to every nation, [to every] tribe, [to speakers of every] language [MTY], and [to every] people-[group]. (aiōnios g166)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
The smoke [from the fire] that torments them will rise forever. [They will] be tormented {[God will] torment them} continually, day and night. [That is what will happen to] the people who worship the beast and its image and who allow its name to be marked on them {allow [its agent] to mark them with its name}.” (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
One of the four living [creatures] gave [each of] the seven angels a golden bowl, filled with [wine/liquid. That wine/liquid symbolized] that God, who lives forever, would severely punish [rebellious people]. (aiōn g165)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
The beast that you saw [lived] previously. Eventually God will destroy him, but now he is dead. He is [about to] come up (from the underworld/from the deep dark pit). [When] the beast who had previously lived, and who then had died, reappears, the people who live on the earth will be amazed. [They are people whose] names were not in the book in which are written the names of people [who will] have eternal life. [The angels have been writing those names in a list] (from the beginning of the world/from the time when the world began). (Abyssos g12)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
[The crowd] shouted a second time saying: (Hallelujah!/Praise God!) The smoke of the fire that is burning the cities will rise forever! (aiōn g165)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
The beast and the false prophet were captured {[He] captured the beast and the false prophet}. The false prophet is the one who had performed miracles in the beast’s presence. By doing that he had deceived the people who had accepted the beast’s mark [on their foreheads] and who worshipped its image. The beast and the false prophet were thrown {[He] threw the beast and the one who falsely said that he spoke messages that came directly from God} alive into the lake of fire that burns with sulfur. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
I saw an angel coming down from heaven. He had the key to the deep dark pit, and he was carrying a large chain in his hand. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
The angel threw him into the deep dark pit. He shut [the door of the pit], locked it, and sealed it [to prevent anyone from opening it]. He did that in order that Satan might no longer deceive [the people of the] nations [MTY], until those 1,000 years are ended. After that [time], Satan must be released {[God/God’s angel] must release Satan} for a short time [in order that he can do what God has planned]. (Abyssos g12)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
The devil, who had deceived those people, will be thrown {[God’s angel] will throw the devil, who had deceived those people} into the lake of burning sulfur. [This is the same lake] into which both the beast and the false prophet had been [thrown] {[he] had [thrown] both the beast and the false prophet}. [As a result], they will continually suffer severely forever. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
[The people whose bodies were buried in the] sea [became alive again in order to stand before God’s throne]. Everyone who had been buried on the land (OR, Every person who was waiting in the place where dead people stay) [became alive again, in order to stand before the throne]. [God] judged each one of them according to what each one had done. (Hadēs g86)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
All the unbelievers [PRS, MTY] —those who had been in the place where they waited after they died— [were thrown into the burning lake]. The burning lake is [the place in which people] die the second time. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
The people whose [names] [MTY] are not in the book, the one [where God] has written [the names of people who] have [eternal] life, [were also thrown] {([God/God’s angel]) threw them also} [into the lake] of fire. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
But those who are cowardly, those who do not believe [in me], those [who do] detestable things, those who are murderers, those who sin sexually, those who commit sorcery, those who worship idols, and every liar, will [all suffer] in the lake that burns with fire and sulfur. [Anyone who suffers in that lake] will be dying the second time.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
There will never again be night. [God’s servants] will not need the light of a lamp or the light of the sun, because the Lord God will shine his light upon them. And they will rule forever. (aiōn g165)

HSA > Aionian Verses: 264
ETT > Aionian Verses: 264