< Mika 1 >
1 Maganar Ubangiji ta zo wa Mika mutumin Moreshet a zamanin Yotam, da na Ahaz, da kuma na Hezekiya, sarakunan Yahuda, Mika ya ga wahayi a kan Samariya da kuma a kan Urushalima. Ga abin da ya ce.
Judah siangpahrang Jotham, Ahaz hoi Hezekiah, a bawinae kum dawk Morashtite tami Mikah koe ka tho e Cathut e Lawk Samaria hoi Jerusalem kong hoi kâkuen e teh,
2 Ku ji, ya ku mutane duka, ki saurara, ya ke duniya da dukan mazauna cikinki, bari Ubangiji Mai Iko Duka yă zama shaida a kanku, daga haikalinsa mai tsarki.
Taminaw pueng thai awh haw, khocaramcanaw thai awh haw, Bawipa Jehovah kathounge bawkim hoi BAWIPA teh nangmouh na kapanuekkhaikung lah ao han.
3 Duba! Ubangiji yana zuwa daga wurin zamansa; zai sauko yă taka maɗaukakan wuraren duniya.
BAWIPA teh a onae hmuen koehoi a tâco a kum vaiteh, karasangnaw hah a coungroe han.
4 Duwatsu za su narke a ƙarƙashin ƙafafunsa, kamar kaki a gaban wuta, kwaruruka kuma za su ɓace, kamar ruwan da yake gangarowa daga tsauni.
Hmai ni khoilai a daw teh atui lah a lawng e patetlah ravopui dawk hoi kalawng e tui patetlah ka hmalah monnaw ni a kamyawt awh han, ayawnnaw hai a kâraue han.
5 Duk wannan zai faru saboda laifin Yaƙub, da kuma zunuban gidan Isra’ila ne. Mene ne laifin Yaƙub? Shin, ba Samariya ba ce? Ina ne maɗaukakan wuraren Yahuda? Shin, ba Urushalima ba ce?
Hete hnonaw pueng heh Jakop lawk eknae kecu dawk hoi Isarel imthungnaw a yon awh dawk doeh. Jakop lawk eknae bangne, Samaria nahoehmaw. Judah hmuen karasangpoung e nâne ao. Jerusalem nahoehmaw.
6 “Saboda haka zan mai da Samariya tarin juji, wurin noman inabi. Zan zubar da duwatsunta a cikin kwari in kuma bar harsashin gininta a bayyane.
Hatdawkvah, Samaria khopui teh laikawk dawk e talai pâpawp e patetlah ka o sak han, Misur takha patetlah ka o sak han. Rapan talungnaw ayawn dawk ka rabawk han. Rapan adu hah kamnue sak han.
7 Za a ragargaje dukan allolinta; za a ƙone dukan baye-bayenta na haikali da wuta; zan lalatar da dukan gumakanta. Tun da ta wurin karuwanci ne ta tattara su, ga karuwanci kuma za su koma.”
Meikaphawk bawknae pueng reppasei lah ka hruek pouh han. A tawksaknae aphu pueng hmai ka sawi pouh han. Cathutkaphawk pueng be ka raphoe pouh han. Takkâyonae lahoi hnopai a tawn dawkvah, hote hnopainaw teh kâyawt e kut dawk bout a pha han.
8 Saboda wannan zan yi baƙin ciki, in yi kuka; zan yi tafiya ba takalmi, zan tuɓe, in kuma yi tafiya tsirara. Zan yi kuka kamar dila, in yi baƙin ciki kamar mujiya.
Hote kong dawk kai teh ka khui ka ka han. Caici lahoi ka cei ka o han. Kahrawnguinaw patetlah ka hram teh, Kalauk tava patetlah ka cai han.
9 Gama raunin Samariya ba mai warkewa ba ne; ya bazu har Yahuda. Ya ma kai bakin ƙofar mutanena, har ma Urushalima da kanta.
A hmâ teh dam thai hoeh, Judah ram totouh a kâkai awh vaiteh, ka miphun a onae hmuen Jerusalem khopui longkha totouh a pha toe.
10 Kada a faɗe shi a Gat; kada ma a yi kuka. A maimako haka, a yi birgima a cikin ƙura a Bet-Leyafra.
Gath khopui dawk thaisak awh hanh, khoeroe kap awh hanh. Bet Aphrah vah vaiphu dawk kamlet awh.
11 Ku wuce tsirara da kuma kunya, ku mazaunan Shafir. Bet-Ezel tana makoki domin babu wani daga Za’anan da ya fito don yă taimaka.
Oe Saphir taminaw caici lah cet awh, Zaanan taminaw khuika laihoi tâcawt awh hanh. Bethezel khopui dawk na roe awh nahane kâ na poe awh mahoeh.
12 Mazaunan Marot sun ƙosa su ga alheri, amma Ubangiji ya sauko da azaba, har zuwa ƙofar Urushalima.
Maroth tami ni hai hnokahawi a doun teh a ring eiteh Cathut koehoi e rucatnae lah Jerusalem longkha totouh a pha toe.
13 Ku da kuke zama a Lakish, ku ɗaura wa dawakai kekunan yaƙi. Gama ku kuka fara yin zunubi a Sihiyona, gama an sami laifofin Isra’ila a cikinku.
Oe, Lakhish canu karang poung e marang dawk rangleng hah thueng haw, nang ni Isarelnaw e yonnae hah na kamtu awh teh Zion canunaw hah na yon sak awh.
14 Saboda haka za ku ba da kyautan bankwana ga Moreshet Gat. Garin Akzib zai zama abin yaudara ga sarakunan Isra’ila.
Hatdawkvah, Gath ram Moreseth koe poehno na poe han. Akhazib khocanaw ni Isarel siangpahrangnaw hah a dumyen awh han.
15 Ku mazaunan Maresha Ubangiji zai kawo wanda zai ci ku da yaƙi. Sarakunan Isra’ila za su gudu zuwa Adullam.
Oe, Mareshah kho kaawm e taminaw râw ka coe hane tami kai ni kakaw vaiteh, Isarel bawilennae Adullam kho dawk a pha han.
16 Ku aske kanku ƙwal don makoki, ku yi wa kanku ƙwalƙwal kamar ungulu. Gama za a ja’ya’yan da kuke farin ciki a kai su bauta.
Ngai kaawm e canu capanaw teh san lah na man awh toung dawk, lû luengpalueng lah ngaw awh. Langta patetlah luengpalueng lah awm awh.