< Yunana 1 >
1 Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,
Amittai capa, Jonah koe ka tho e BAWIPA e lawk teh,
2 “Tafi babban birnin nan Ninebe ka yi mata wa’azi, saboda muguntarta ta haura zuwa gabana.”
Thaw haw, Nineveh khopui lah cet nateh, pakhinae hoi hramkhai haw. Hote khopui taminaw ni yonnae a sak awh e teh ka hmalah a pha toe telah a ti.
3 Amma Yunana ya gudu daga Ubangiji ya nufi Tarshish. Ya gangara zuwa Yaffa, inda ya sami jirgin ruwa mai shirin tashi daga tashar. Bayan ya biya kuɗin tafiya, sai ya shiga jirgi ya kama hanya zuwa Tarshish don yă tsere wa Ubangiji.
Hatei Jonah ni BAWIPA koehoi Tarshish kho lah yawng hane a kâcai. A thaw teh Joppa kho lah a cei teh a pha. Tarshish kho lah ka cet e long hoi a kâhmo teh, kâcuinae phu a poe teh Cathut koehoi long kamawngnaw hoi Tarshish kho lah reirei cei hanelah long a kâcui.
4 Sai Ubangiji ya aika da babban iska a bisan teku, hadiri ya tsananta ƙwarai har jirgin ya yi barazanar farfashewa.
Cathut ni kahlî katang poung e tuipui koe a patoun dawkvah, tuipui dawk athakaawme tuicapa a thaw teh long meimei a kamko.
5 Dukan matuƙan jirgin suka tsorata, kowannensu kuma ya yi kuka ga allahnsa, suka kuma jefar da kayan jirgi a cikin teku domin su rage nauyin jirgin. Ana cikin haka, ashe, Yunana ya sauka can ƙarƙashin jirgi ya je ya kwanta, yana ta sharar barcinsa.
Hatnavah long kamawngnaw ni a taki awh teh a cathut lengkaleng a kaw awh. Long a pâhaw nahanlah hnopainaw tui dawk a tâkhawng awh. Jonah teh long e vonpui koe a kum teh hawvah mat a i.
6 Sai kyaftin ɗin ya je wajensa ya ce masa, “Don me kake barci? Tashi ka kira bisa ga allahnka! Mai yiwuwa yă ji mu, yă cece mu don kada mu hallaka.”
Long kaukkung a tho teh, Oe mat na ka ip e tami, bangtelane thaw haw. Na Cathut koe ratoum haw, maimouh hlout nahanlah ahni ni doum a thai talang teh atipouh.
7 Matuƙan jirgin suka ce wa juna, “Ku zo, mu jefa ƙuri’a mu ga wa ke da alhakin wannan masifa.” Sai suka jefa ƙuri’a, ƙuri’ar kuwa ta fāɗa a kan Yunana.
Ahnimouh ni be tho awh haw, apie yon kecu dawk ne hete hno a tâco tie panue thai nahanlah cungpam rayu a sei ati awh teh a kâpan awh. Hathnukkhu cungpam a rayu awh boteh, Jonah tak dawk a bo.
8 Saboda haka suka tambaye shi suka ce, “Yanzu, gaya mana, dalilin da ya sa wannan masifa ta zo mana? Mene ne aikinka? Daga ina ka fito? Ina ne ƙasarka? Daga wacce kabila ce ka fito?”
Ahnimouh ni bang e yon dawk maw hete hno a tâco dei haw. Nâ hoi maw na tho. Bang thaw maw na tawk. Api ram, api miphun maw telah a pacei awh.
9 Sai ya amsa, “Ni mutumin Ibraniyawa ne, ina kuma bauta wa Ubangiji Allah na sama, wanda ya yi teku da tuddai.”
Jonah ni kai teh Hebru miphun, tui hoi talai kasakkung kalvan e Jehovah Cathut ka bawk e doeh telah atipouh.
10 Sai matuƙan jirgin suka tsorata ƙwarai, suka ce masa, “Wane irin mugun abu ne ka aikata haka?” (Sun gane cewa yana gudu ne daga wurin Ubangiji, domin ya riga ya faɗa musu.)
Ahnimouh ni thouk a taki awh dawkvah, bangkongmaw hettelah na sak vaw telah a pacei awh. Jonah ni Cathut koehoi ka yawng tie a kâpâpho dawkvah a panue awh.
11 Sai tekun ya daɗa rikicewa. Sai suka tambaye shi, “Me za mu yi da kai domin tekun yă daina hauka?”
Hatnavah tuicapa teh hoe a thaw dawkvah, ahnimouh ni tuicapa a roum nahanlah nang dawk bangmaw ka sak awh han telah a pacei awh navah,
12 Ya amsa musu ya ce, “Ku ɗauke ni ku jefa a cikin teku, tekun zai kwanta. Na san cewa laifina ne ya jawo wannan babban hadirin da ya auka muku.”
Kai heh na tawm awh nateh tui dawk na tâkhawng awh lawih. Hottelah na tâkhawng awh pawiteh tuicapa a roum han. Hete tûilî ka tho e teh kai kecu dawk doeh a tho tie ka panue atipouh.
13 Maimakon mutanen su yi haka, sai suka yi ƙoƙari su tura jirgin ruwan zuwa bakin teku. Amma ba su iya ba, saboda iskar ta sa tekun ya yi ta ƙara hauka.
Hatei, long kamawngnaw ni namran lah pha thai nahanelah tha hoi tuisam a la awh eiteh, hoehoe tuicapa a thaw dawkvah bang ati thai awh hoeh torei teh,
14 Sai suka yi kuka ga Ubangiji suka ce, “Ya Ubangiji, in ka yarda kada ka bar mu mu mutu saboda ran mutumin nan. Kada ka yi mana hukuncin masu kisankai, gama kai ne, ya Ubangiji, ka ga ya gamshe ka.”
Oe, BAWIPA kaimouh ni ngaithoumnae kâhei awh. Oe Jehovah, hete tami e a hringnae kecu dawk kaimouh koe thoenae phat hanh naseh. Yon ka tawn hoeh e tami hringnae ka thei awh dawkvah yonnae teh kaimouh koe na pen hanh. Oe BAWIPA, nang teh namamouh ni na ngai e patetlah doeh na sak telah a hram awh teh,
15 Sa’an nan suka ɗauki Yunana suka jefar da shi daga jirgin, sai tekun ya kwanta.
Jonah hah dawk a tawm awh teh tui dawk a tâkhawng awh. Hattoteh tuicapa a roum.
16 Ganin haka sai mutanen suka cika da tsoron Ubangiji, suka kuma miƙa wa Ubangiji hadaya, suka yi wa’adi da shi.
Long kamawngnaw ni hai Cathut a taki awh teh thuengnae a sak awh hnukkhu lawk a kam awh.
17 Amma Ubangiji ya tanada wani babban kifi da zai haɗiye Yunana, Yunana kuwa ya yi yini uku da dare uku a ciki cikin kifin.
Cathut ni Jonah ka payawp hanelah tangapui a hmoun e patetlah Jonah teh tanga von thungvah hnin thum rum thum touh ao.