< Mattiyu 26 >
1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin dukan waɗannan abubuwa, sai ya ce wa almajiransa,
Imatungo u Yesu naumaile kutambula inkani yehi niyanso, akaaela eamanyisigwa akwe,
2 “Kamar yadda kuka sani, Bikin Ƙetarewa sauran kwana biyu, za a kuma ba da Ɗan Mutum don a gicciye shi.”
“Mulengile kina baada amahiku abeele kuutula nesikukuu, nung'wana wang'wa Adamu ukupumigwa kuite wasulubiwe.”
3 Sai manyan firistoci da dattawan mutane, suka taru a fadan babban firist, mai suna Kayifas,
Baadaye eakulu amakuhani neanyampala neantu aeatankanile palung'wi pakate pamakao ang'wa kuhani numukulu, naewitangwa Kayafa.
4 suka ƙulla shawara su kama Yesu da makirci, su kuma kashe shi.
Kwa palung'wi ekupanga enjama akumuamba u Yesu kwa unkunku nukumubulaga.
5 Suka ce, “Amma ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su tā da rikici.”
Kunsoko aalungile, “Ileke kutula matungo asikukuu, kuite ilekekuleta eghasia pakatekate aantu.”
6 Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
Imatungo u Yesu naukole ku Bethania munyumba ang'wa Simoni umukoma,
7 wata mace ta zo wurinsa da wani ɗan tulun alabasta na turaren mai tsada sosai, wanda ta zuba a kansa a lokacin da yake cin abinci.
naukole ukionyesha pameza, musungu ung'wi aewezile kitalakwe aukenkile mukebe nuwa alabasta naekete imakukuta naake ethama nkulu, na aeumahunuie migulya mitwe lakwe.
8 Sa’ad da almajiransa suka ga wannan, sai suka yi fushi. Suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!
Lakini eamanyisigwa akwe naaine ikani eleite, aabepewa nukulunga, “Kunsokoke easala eyeite?
9 Wannan turare ai, da an sayar da shi da kuɗi mai yawa a ba matalauta kuɗin.”
Ayaite ahumekile aguligwe kukeasi kekolo nukupegwa eaula.”
10 Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
Lakini u Yesu kunsoko aaulengile eleite, wekaaela. “Kuneke mukumusumbula umusungu uyuite? Witumile kentu kezakung'wane.
11 Matalauta za su kasance tare da ku kullum, amma ni ba zan kasance tare da ku kullum ba.
Eaula mukete mahiku ehi, lakini shangamukutula mukole nunene mahiku ehi.
12 Sa’ad da ta zuba turaren nan a jikina, ta shirya ni ne don jana’izata.
Kunsoko nauhunue imakuta mitwe lane aya migulya wa mwele wane, aewitumile ite kunsoko ukuekwa kung'wane.
13 Gaskiya nake gaya muku, duk inda aka yi wa’azin bisharan nan a duniya duka, abin da matan nan ta yi, za a riƙa faɗarsa don tunawa da ita.”
Kutai kumuela, pehi ulukani ulu nulekatambulwa pakate aunkumbigulu wehi, eketendo nukitumile umusungu uyuite, hange kekutambulwa kunsoko akumbukumbu.”
14 Sai ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, wanda ake kira Yahuda Iskariyot, ya je wurin manyan firistoci
Kuite ung'wiao nua awa nekumi nambele, naewitangwa Yuda Iskariote, akenda kwa akulu amakuhani,
15 ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.
nukulunga “Mukumpa ntuni anganumusaliti?” Akamupimela u Yuda ipande thelathini niyampia.
16 Daga wannan lokaci, Yahuda ya yi ta neman zarafin da zai miƙa shi.
Hange imatungo yayo wekaduma enafasi akumusaliti.
17 A rana ta fari ta Bikin Burodi Marar Yisti, sai almajiran suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Ina kake so mu je mu shirya maka wurin da za ka ci Bikin Ƙetarewa?”
Hata uluhiku lang'wando nuamekate neshanga eekewe igae, eamanyisigwa akwe aeendile kung'wa Yesu nukulunga, Pe nutakile kukuandaelye ulye indya ya Pasaka?”
18 Ya amsa ya ce, “Ku shiga gari wurin wāne, ku ce masa, ‘Malam ya ce, lokacina ya yi kusa. Zan ci Bikin Ƙetarewa tare da almajiraina a gidanka.’”
Wekaaela, Longoli kumujini kumuntu fulani namueli, Ung'walimu ukulunga, “Ematungo ane ahumbeela kumetimelya epasaka palung'wi neamanyisigwa ane, pakate panyumbako.”
19 Saboda haka almajiran suka yi yadda Yesu ya umarce su, suka kuwa shirya Bikin Ƙetarewa.
Emanyisigwa akituma anga u Yesu naualageye, na andae indya ya Pasaka.
20 Da yamma ta yi, sai Yesu ya zauna don cin abinci tare da Sha Biyun.
Naeipikile mpende, aewikie kulya indya palung'wi neamanyigwa kumi nambeele.
21 Yayinda suke cin abinci, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Naakulya indya, wikalunga, “Etai kumuela ung'wi anyu ukunisaliti.”
22 Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Ekapyenenkela kule, kila ung'wiao akandya kumukolya, “Ite shanganene Mukulu?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.
Akaasukilya, “Uyu nukutala umukono wakwe palung'wi nunene mukate mibakuli yuyo ukunisaliti.
24 Ɗan Mutum zai tafi kamar yadda aka rubuta game da shi. Amma kaiton mutumin da zai bashe Ɗan Mutum! Da ma ba a haifi mutumin nan ba, da ya fi masa.”
Ung'wana wang'wa Adamu ukuhega, anga naeyandekilwe. Lakini isateko lakwe umuntu nuekamusaliti ung'wana wang'wa Adamu! Azetula tazu kumuntu nuanso angae waleke kutugwa.”
25 Sa’an nan Yahuda, wanda zai bashe shi ya ce, “Tabbatacce ba ni ba ne, ko, Rabbi?” Yesu ya amsa ya ce, “I, kai ma ka fada.”
U Yuda, nae uzemusaliti wikalunga, ite nene Labi? U Yesu wekamuila, “Ukutambula ulukani nulanso uewe.”
26 Yayinda suke cikin cin abinci, Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya ya kuma kakkarya, ya ba wa almajiransa yana cewa, “Ku karɓa ku ci; wannan jikina ne.”
Naatuile ukulya indya, u Yesu wikauhola umukate, akaukembeta, nukuega. Wikaapa eamanyisigwa akwe nukulunga, “Holi, mulye. Uwu wuwu mweele waane.”
27 Sa’an nan ya ɗauki kwaf, ya yi godiya, ya kuma ba su, yana cewa, “Ku shassha daga cikinsa, dukanku.
Wekahola ekekombe nukukembeta, akaapa nukulunga, “Wing'wi mehi kuekeite.
28 Wannan jinina ne na sabon alkawari, wanda aka zubar saboda mutane da yawa, don gafarar zunubai.
Kunsoko uyu sakami wane nuilago lane, nekuhunulwa kwa ehi kumusamaha waanyamendu.
29 Ina gaya muku, ba zan ƙara shan ruwan inabin nan ba har sai ranar da zan sha shi sabo tare da ku a mulkin Ubana.”
Lakini kumuela, shangakung'wa hange inkali yamezabibu uwaie, hadi uluhiku ulo nenzeng'wa nepya palung'wi nunyenye pakate autemi wang'wa Tata ane.”
30 Da suka rera waƙa, sai suka fita, suka tafi Dutsen Zaitun.
Nakondilye kemba uwembo, ekapuma ekalongola kumulema wa Mizeituni.
31 Sai Yesu ya ce musu, “A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa, “‘Zan bugi makiyayin, tumakin garken kuwa za su fasu.’
Hange u Yesu wikaaela, “Utiku wuwu mehi mukukumpa kunso ane, kunsoko yandekilwe, kumukua umudemi wikundi lankolo ninyenso ikusambaela.
32 Amma bayan na tashi, zan sha gabanku zuwa Galili.”
Lakini baada akuiuka kung'wane, kumutongela kulongola ku Galilaya.”
33 Bitrus ya amsa ya ce, “Ko da duka sun ja da baya saboda kai, ba zan taɓa ja da baya ba.”
Lakini u Petelo wikamuila, “Hata anga ehi akuhite kunsoko amakani nakuhanga, nakuupata, unene shanga kuhita.
34 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya maka, a daren nan, kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
U Yesu wikamusukelya, “Etai kuela, utiku wuwu kabla ujogoo wakunkule, ukunihita nkua itaatu.”
35 Bitrus ya furta, “Ko da ma zan mutu ne tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Dukan sauran almajiran ma suka faɗa haka.
U Petelo wikamuela, “hata kina impasile kusha nuewe, singa kuuhita.” Neamanyisigwa neangeza ehi ekalunga uu, uu.
36 Sa’an nan Yesu ya tafi da almajiransa zuwa wani wurin da ake kira Getsemane, ya ce musu, “Ku zauna nan, in je can in yi addu’a.”
Baadaye u Yesu wikalongola neenso pang'wenso niitangwa Gethsemane nawikaaela eamanyisigwa akwe, “Ikie hapa ematungo neninzu uko kulompa.”
37 Ya ɗauki Bitrus da’ya’ya biyun nan na Zebedi tare da shi, sai ya fara baƙin ciki, ya kuma damu.
Akamuhola u Petelo neana abeele neang'wa Zebedayo na wikandya kupyenenkela nukusononeka.
38 Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har kamar zan mutu. Ku dakata a nan, ku kuma yi tsaro tare da ni.”
Hange wikaaela, “Enkolone ekete kenyauwai kekulu kule ata ekeasi kakusha. Sagi hapa mukeshe palung'wi nunene.”
39 Da ya yi gaba kaɗan, sai ya fāɗi a ƙasa, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in mai yiwuwa ne, a ɗauke mini wannan kwaf. Amma ba nufina ba, sai naka.”
Wekalongola kuntongela inino, wikagwa kifudifudi, nukulompa. Wikalunga, “Tata ane, peza iwezekanile, ekekombe ekeite kenkwepe. Iteke kutula anga nentakile unene, hange kina nutakile uewe.”
40 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya tarar suna barci. Ya tambayi Bitrus ya ce, “Ashe, ba za ku iya yin tsaro tare da ni ko na sa’a guda ba?
Akaahanga eamanyisigwa wekaahanga alala tulo, kunso emiho aemalito.
41 Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
Keshi nukulompa kunso mulekekingila mumagemo. Inkolo akole radhi, lakini umweele udhaifu.
42 Ya sāke tafiya sau na biyu, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in ba zai yiwu a ɗauke wannan kwaf ba sai na sha shi, to, bari a aikata nufinka.”
Akalongola yakwe nkua akabeele nukulompa, akalunga, “Tata ane kina ulukani ulu shangaiwezekanile kulekwepa lazima nukeng'we ekekombe ekeite, emapenzi ako atimele.”
43 Da ya dawo, har yanzu ya tarar suna barci, domin idanunsu sun yi nauyi da barci.
Wekasuka hange wikahanga alala tulo, kunsoko emiho ao ae malito.
44 Saboda haka ya sāke barinsu, ya yi addu’a sau na uku, yana maimaita iri abu guda.
Kuite wikaaleka hange wekalongola yakwe. Akalompa enkua akatuatu inkani zizo zizo.
45 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya ce musu, “Har yanzu kuna barci kuna hutawa ba? Ga shi, sa’a ta yi kusa, an kuma bashe Ɗan Mutum a hannuwan masu zunubi.
Baadaye u Yesu wekaahanga eamanyisigwa akwe nukuaela, “Kele mukie ne nukusupya? Gozi ematungo ahumbeela, nung'wana wang'wa Adamu ukusalitiwa mumekono aanyamelandu.
46 Ku tashi, mu tafi! Ga mai bashe ni nan yana zuwa!”
Uki kuhege. Gozi uyuite nung'wenso nukunsaliti wahugela.”
47 Yayinda yana cikin magana, sai Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, ya iso. Tare da shi kuwa ga taro mai yawa riƙe da takuba da sanduna, manyan firistoci da dattawan mutane ne suka turo su.
Ematungo naukele ukuligitya, u Yuda ung'wi wa awa nenkumi na mbeele, akapika. Lulili lukulu lukapika palung'wi nung'wenso anga lepumele kwa akulu amakuhani neanyampala neantu. Ae azile nimpanga niidunkuli.
48 To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
Hange umuntu naeudee kumusaliti u Yesu auapee eshala, akalunga, “Uyu nenekamulungela, ng'wenso muambi.”
49 Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Imatungo yayo wekiza kung'wa Yesu nukulunga, “Na wikamulungela.
50 Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi.
U Yesu wikamuila, “Muhumba meane itume ele nelekutile uu akeza, nukumugoolela emekono u Yesu, nukumuamba.
51 Ganin haka, sai ɗaya daga cikin waɗanda suke tare da Yesu, ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya fille masa kunne.
Goza, muntu ung'wi naukole palung'wi nu Yesu, wikagoola umukono wakwe, wikahopola upanga wakwe, na wikamukua umitumi wang'wa kuhani numukulu, nukumuamba ukutwe wakwe.
52 Sai Yesu ya ce, masa, “Mai da takobinka kube, gama duk masu zare takobi, a takobi za su mutu.
Uu Yesu wikamuila, susha upanga wako pana aza uhoe, kunsoko ehi neetumila upanga akuangamizigwa kwa upanga.
53 Kuna tsammani ba zan iya kira Ubana, nan take kuwa yă aiko mini fiye da rundunar mala’iku goma sha biyu ba?
Ite mulungile shanganihumilene kumitanga u Tata ane, nung'wenso ukuntumela emajeshi zaidi akumi na mbeele na amalaeka?
54 Amma ta yaya za a cika Nassin da ya ce dole haka yă faru?”
Lakini ite emaandiko awazekanile kutimeligwa, kuite uu ipasilwe kupumila?
55 A wannan lokaci sai Yesu ya ce wa taron, “Ina jagoran wani tawaye ne, da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni? Kowace rana ina zama a filin haikali ina koyarwa, ba ku kuwa kama ni ba.
Imatungo yayo u Yesu wikauela umilundo, “Ite mezile nemapanga neidunkuli kumamba kina uyu nuehegelanya? Kila imahiku aenikie mihekalu nukumumanyisa nashangaemumambile!
56 Amma wannan duka ya faru ne don a cika rubuce-rubucen annabawa.” Sa’an nan dukan almajiran suka yashe shi suka gudu.
Lakini ayaite ehe itumilwe ite emaandiko anyakedagu atimile. “Uu emanyisigwa akwe ekamuleka nukumanka.
57 Waɗanda suka kama Yesu kuwa suka kai shi wurin Kayifas, babban firist, inda malaman dokoki da dattawa suka taru.
Awa naamuambile u Yesu akamutala kung'wa Kayafa, u Kuhani nu mukulu pang'wanso eaandeki neanyampala aeilingie palung'wi.
58 Amma Bitrus ya bi daga nesa, har zuwa cikin filin gidan babban firist. Ya shiga, ya zauna tare da masu gadi, don yă ga ƙarshen abin.
Kuite u Petelo aiumutyatile kunyuma kukuli kupikila mu itando nilang'wa Kuhani u Mukulu. Ai wingie mukate nukikie palung'wi nienso wihenga mukikapumila.
59 Sai manyan firistoci da’yan majalisa duka suka yi ta neman shaidar ƙarya a kan Yesu, don su sami dama su kashe shi.
Kuite eakulu amakuhani nebalaza lehi aeakuduma ushahidi wauteele dhidi ang'wa Yesu kunsoko ahume kumubulaga.
60 Amma ba su sami ko ɗaya ba, ko da yake masu shaidar ƙarya da yawa sun firfito. A ƙarshe, biyu suka zo gaba,
Kuite apumie amashaidi eedu, lakini shanga ekalija anga lukani lehi. Lakini baadaye eamashahidi abeele ekapumila pantongela.
61 suka furta cewa, “Wannan mutum ya ce, ‘Ina iya rushe haikalin Allah, in sāke gina shi cikin kwana uku.’”
nu kulunga, “Umuntu uyu aulungile, “Mbezile kuunanga ihekalu lang'wi Tunda nukulezenga kwa mahiku atatu.”
62 Sa’an nan babban firist ya miƙe tsaye, ya ce wa Yesu, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”
Ukuhani numukulu akimeka wikamukolya, “Shanga uhumilene kusukilya?
63 Amma Yesu ya yi shiru. Sai babban firist ya ce masa, “Na haɗa ka da Allah mai rai. Faɗa mana in kai ne Kiristi, Ɗan Allah.”
Lakini u Yesu aewikie ukilagilye ihetwe. Ukuhani numukulu wikamuela, “Anga Itunda nuikie kuamulu ukuele, kang'wi uwe wi Kilisto ng'wana wa Itunda.
64 Sai Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake yadda ka faɗa. Sai dai ina gaya muku duka, nan gaba, za ku ga Ɗan Mutum zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a kan gizagizan sama.”
U Yesu wikamusukilya, “Uwe utambue ulukani nulanso. Lakini kuela kupuma itungele nukendelea ukumuona ung'wana wang'wa Adamu wikie umukono wakulela nuukete ingulu na wikeza na malunde kigulu.”
65 Sa’an nan babban firist ya yage tufafinsa ya ce, “Ya yi saɓo! Don me muke bukatar ƙarin shaidu? Ga shi, yanzu kun dai ji saɓon.
Uu gwa u Kuhani nu Mukulu wekatamulanga eng'wenda akwe nukulunga, “Wakufulu! Ite, kutakile hange ushahidi wantuni? Goza, uu wimeka ukukufulu.
66 Me kuka gani?” Suka amsa, suka ce, “Ya cancanci mutuwa.”
Ite mukusega ntuni? Ekamusukilya nukulunga, “Ugombigwe washe.”
67 Sai suka tottofa masa miyau a fuskarsa, suka kuma bubbuge shi da hannuwansu. Waɗansu kuma suka mammare shi
Hange ekamutye emate muusu nukumukua enkunde, nukumukua emakopi kumekono ao,
68 suka ce, “Yi mana annabci, Kiristi. Wa ya buge ka?”
nukulunga, “Wewe uewe Kilisto. Nyenyu nukukuile?
69 To, Bitrus yana nan zaune a filin, sai wata yarinya baiwa, ta zo wurinsa. Ta ce, “Kai ma kana tare da Yesu mutumin Galili.”
Ematungo nanso u Petelo aewikie kunzi pakate aukumbi numitumi nuakesungu wikamuhenga nukulunga, Newe ga aeukole palung'wi nu Yesu wa Galilaya.”
70 Amma ya yi mūsu a gabansu duka. Ya ce, “Ban san abin da kike magana ba.”
Lakini wekahita ntongeele ao ehi, wikalunga, singa nengile ekeite nemukutambula.”
71 Sa’an nan ya fito zuwa hanyar shiga, inda wata yarinya kuma ta gan shi, ta ce wa mutanen da suke can, “Wannan mutum ma yana tare da Yesu Banazare.”
Nae ulongoe kunzi amulango, umitumi mungiza nuakesungu wakamuona nukumuela naakole pang'wanso, “Umuntu uyu aliakoli nu Yesu wa Nazareti.”
72 Ya sāke mūsu har da rantsuwa, yana cewa, “Ban ma san mutumin nan ba!”
Wikahita hange kwakulapa, “Unene shanga numumanyile umuntu uyuite.”
73 Bayan ɗan lokaci, sai na tsattsaye a wurin, suka hauro wurin Bitrus, suka ce, “Tabbatacce, kai ɗayansu ne, don harshen maganarka, ya tone ka.”
Ematungo makupe baadaye, awa naeimekile pakupe, ekameendela u Petelo nukulunga, “Kutai nuewe ga wiang'weao, kunsoko ata lafudhi ako ekuonyesha.”
74 Sai ya fara la’antar kansa, yana ta rantsuwa yana ce musu, “Ban ma san mutumin nan ba!” Nan da take, sai zakara ya yi cara.
Uu wikanza kuapa emasateko, “Unene shanga numumanyile umuntu uyuite” kuite ujogoo wekakunkula.
75 Sai Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya yi cewa, “Kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sani na sau uku.” Sai ya fita waje, ya yi ta kuka.
U Petelo wekakumbuka inkani nauewe nu Yesu, “Kabla ujogoo wekakunkula wakunihita nkua itatu.”