< Mattiyu 25 >

1 “A lokacin mulkin sama zai zama kamar budurwai goma waɗanda suka ɗauki fitilunsu suka fita don su taryi ango.
Uu utemi wakilunde ukipyanigwa neawali nikuminaahole intala yao ekalongola kumupokela ubwana nuawinga.
2 Biyar daga cikinsu wawaye ne, biyar kuma masu hikima.
Antaano ao ae apungu nawa neangiza ataano aeaelewa.
3 Wawayen sun ɗauki fitilunsu, sai dai ba su riƙe mai ba.
Eanawali neapungu ekahola intala yao, shanga ekahola emakuta.
4 Masu hikimar kuwa suka riƙo tulunan mai da fitilunsu.
Hange aenawali awa neaelewa ekahola iseme yao nemakuta palungwi ni ntala yao.
5 Ango ya yi jinkirin zuwa, sai duk suka shiga gyangyaɗi har barci ya kwashe su.
Imatungo yayo Ubwana nuawinga naushelewe kupika, ehi akahung'wa tolo ekalala.
6 “Can tsakar dare, sai aka ji kira, ana cewa, ‘Ga ango nan! Ku fito, ku tarye shi!’
Lakini utiku wakatekate akakakuta ngwano,''Goza, ubwana nuawinga! Pumi kunzi mumusingeelye.
7 “Sai dukan budurwan nan suka farka suka kuna fitilunsu.
Uu neenso enawali ehi akauka ekakakelya intala yao.
8 Sai wawayen suka ce wa masu hikimar, ‘Ku ɗan sassam mana manku; fitilunmu suna mutuwa.’
Awa neapunga ekaaela awa neelewa, 'Mukongelye esehemu amakuta anyu kunsoko intala yitu yukulima.'
9 “Su kuwa suka amsa, suka ce, ‘A’a, wataƙila ba zai ishe mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’
Lakini awa neaelewa ekaasukilya ekaaela, 'Kunsoko shanga akutosilye unyenye nusese, kuite longoli kwa awaneegulya miguelye ekeasi kanyu nekemutosilye.
10 “Amma yayinda suke kan tafiya garin sayen mai, sai ango ya iso. Budurwai da suke a shirye, suka shiga wajen bikin auren tare da shi. Aka kuma kulle ƙofa.
Imatungo naalongoe neanso kugula, Ubwana wawinga wekapika, ne matungo naakole tayali aeendile nang'wenso kushelehe awinga, numulango wikalugailwa.
11 “An jima can, sai ga sauran sun iso. Suka ce, ‘Ranka yă daɗe! Ranka yă daɗe! Ka buɗe mana ƙofa!’
Baadae enawali neangiza naapikile ekalunga, ''Bwana, bwana, kulungwile.''
12 “Amma ya amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, ban san ku ba.’
Lakini akaasukelya nukulunga,'Etai kumuela, shanga numumanyile.
13 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, don ba ku san ranar ko sa’ar ba.
Kuite gozi, kunsoko shangamuihe ematungo luhiku ang'wi saa.
14 “Har wa yau, za a kwatanta shi da mutumin da zai yi tafiya, wanda ya kira bayinsa ya kuma danƙa musu mallakarsa.
Kuite sawa numuntu nautakile kusafili kulongola ihe ngeza aeutangile eatugwa akwe nukuapa ugole wakwe.
15 Ga guda, ya ba shi talenti biyar na kuɗi, ga wani talenti biyu, ga wani kuma talenti ɗaya, kowa bisa ga azancinsa. Sa’an nan ya yi tafiyarsa.
Ung'wiao wekamupa talanta itaano, uyu numungiza wekamupa ibeele, nuyuite wekamupa eng'wi. Kela ung'wiao aupokee kiasi kulengana nuuwezo wakwe, numuntu nuanso weka safili kulongola yakwe.
16 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, nan da nan ya tafi ya yi kasuwanci da su har ya sami ribar talenti biyar.
Mapema uyu naupokee entalanta niitano wikalogola wekaelya, nukutugisa talanta itaano hange.
17 Haka ma, wannan mai talenti biyu, shi ma ya yi riba biyu.
Uu uu nuyu naeupokee italanta nibeele, aeutugizilye ni nzuya ibeele.
18 Amma mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ɗin, ya tafi, ya tona rami, ya ɓoye kuɗin maigidansa.
Lakini umutugwa naeupokee talanta eng'wi, wikalongola yakwe wikahemba ishimu pihe, ite wikamepiha empia ang'wa bwana akwe.
19 “Bayan an daɗe, sai maigidan bayin nan ya dawo, ya kuma daidaita lissafi da su.
Na baada matungo malepu, Ubwana watungwa neanso wekasuka nukuzepelya emaesabu neenso.
20 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, ya kawo ƙarin talenti biyar. Ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyar. Ga shi, na yi ribar biyar.’
Umutugwa nuanso nausengeeye italanta niitano auzile wikaleta ningeeza itaano. wikalunga, Bwana, azumpee talanta iitano. Goza napata efaeda atalanta ngiza itaano.
21 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Ubwana akwe wikamuila,'' Hongera, mutugwa numuza nuuhueli! Umuhueli kuintu niino. Kuupa emadalaka migulya kuintu niidu. Ingele muiloelyi wang'wa Bwana ako.
22 “Mutumin da yake da talenti biyu, shi ma ya zo ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyu; ga shi, na yi ribar biyu.’
Umutugwa nausengeye italanta niibeele wekeza nukulunga, Bwana, aumpee talanta ibeele. Goza napata faeda atalanta geza ibeele.
23 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Ubwana akwe wekamuela,''Hongeeli mutugwa numuza nuuhueli kumaintu nemakehu. Kuupa emadalaka migulya kumaintu needu. Ingile wiloelye mung'wa Bwana ako.''
24 “Sa’an nan mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ya zo. Ya ce, ‘Maigida, na san cewa kai mutum ne mai wuyan sha’ani, kana girbi inda ba ka shuka ba, kana kuma tara inda ba ka yafa iri ba.
Baadae umutugwa naupokee etalanta neng'we aewezie wekalunga,''Bwana, nengile kina uewe umuntu mutaki wevuna pang'wanso neshanga uhusekile.
25 Saboda haka na ji tsoro, na je na ɓoye talentinka a ƙasa. Ga abinka.’
Unene nekogopa, nekenda yane nekapiha etalanta akopihe. Goza, ukete hapa nekako.''
26 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Kai mugun bawa, mai ƙyuya! Ashe, ka san cewa ina girbi inda ban yi shuka ba, ina kuma tarawa inda ban yafa iri ba?
Lakini ubwana wikamusukilya wekalunga. 'Uewe umutugwa mubee, aulengile kina nekala pang'wanso neshanga ntemee nukuvuna pang'wanso neshanganihusekile.
27 To, in haka ne, ai, da ka sa kuɗina a banki, don sa’ad da na dawo da na karɓi abina da riba.
Kuite aeizepie kuapa empia ane entu abenki, nematungo naensukile kung'wane aezemesengelya nane palung'wi nefaeda.
28 “‘Karɓi talentin daga hannunsa ku ba wanda yake da talenti goma.
Apa muhegelyi etalanta nanso mumupe utugwa nukete talanta nikumi.
29 Gama duk mai abu za a ƙara masa, zai kuma same shi a yawalce. Duk wanda ba shi da shi kuwa, ko ɗan abin da yake da shi ma, sai an karɓe masa.
Kila umuntu nukete nekakwe, okongeligwa ikulu ata ukuzidisheligwa. Lakini kwa uyu nemugila ekentu, ga nekenukete ukuhegeligwa.
30 Ku jefar da banzan bawan nan waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
Mugumi kunzi kukiti umutugwa nuanso neshanga ufaile hange ikutula kelelo nukukelya emino!
31 “Sa’ad da Ɗan Mutum ya zo cikin ɗaukakarsa, tare da dukan mala’iku, zai zauna a kursiyinsa cikin ɗaukakar sama.
Ematungo ung'wa Adamu nuekeza nuutukufu wakwe, naealaeka ehi palung'wi nung'wenso, Uu ukikie migulya ituntu lakwe nuutukufu.
32 Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Indugu yehi ikilingeela ntongeela akwe, nung'wenso ukuabagala eantu. Anga umudemi nuebagula inkolo nimbuli.
33 Zai sa tumaki a damansa, awaki kuma a hagunsa.
Ukuieka inkolo mukono wakwe nuwakigoha, ite ukiekaimbuli mokono wankege.
34 “Sa’an nan Sarki zai ce wa waɗanda suke damansa, ‘Ku zo, ku da Ubana ya yi wa albarka; ku karɓi gādonku, mulkin da aka shirya muku tun halittar duniya.
Ite umufalme ukuaela awa nea mukono wakegoha, Nzii, nemukembetilwe nu Tata anyi, usali ufalme nauandalewe kunsoko anyu kupuma ukuekwa emesingi au nkumbigulu.
35 Gama da nake jin yunwa, kun ciyar da ni, da nake jin ƙishirwa, kun ba ni abin sha, da nake baƙunci, kun karɓe ni,
Hange aenkete nzala mekampa indya; Ae nemugeni mukankalibisha.
36 da nake bukatar tufafi, kun yi mini sutura, da na yi rashin lafiya, kun lura da ni, da nake kurkuku, kun ziyarce ni.’
Ae nkole kepwe, mekantugala eang'wenda; Ae numulwae mekantunza; Ae nkole muketungo mukangoza!
37 “Sa’an nan masu adalci za su amsa masa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka da yunwa muka ciyar da kai, ko da ƙishirwa muka ba ka abin sha?
Uu awa neatai akumusukelya nukumuela, Bwana, Nale aekukuine ukete nzala kekakulesa? Ang'wi ukete nyota kekakupe maze? Hange nale nae kukuine umugeni kekaku kalibisha? Ag'wi ukete nyota kekakupa emaze?
38 Yaushe kuma muka gan ka baƙo muka karɓe ka, ko cikin bukatar tufafi muka yi maka sutura?
Ang'wi nale naekukuine umugeni nakekakukalibesha? Hange umugila anga lang, wenda kekakutugala eang'wenda?
39 Yaushe kuma muka gan ka cikin rashin lafiya ko a kurkuku muka ziyarce ka?’
Ang'wi nale naeumulwae, ang'wi ukole muketungo kekeza kuugoza?
40 “Sarkin zai amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka yi wa ɗaya daga cikin waɗannan’yan’uwana mafi ƙanƙanta, ni kuka yi wa.’
Na umufalme ukuasukelya, etai kumuela, naemutendile apaite kung'wi anyandugu ane neanino, aemuntendee nene!
41 “Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Kuite ukuaela awa neakole umukono wakwe nuankege; Hegi kitalane unye nemukete emasatiko, Longoli kumoto nua kulenakale naeuandalewe kunsoko ang'wa shetani neamalaeka akwe; (aiōnios g166)
42 Gama da nake jin yunwa, ba ku ba ni abinci ba, da nake jin ƙishirwa, ba ku ba ni abin sha ba,
Kunsoko aenkete nzala shanga mekakumpa indya; Ae nkete nyota shanga kekakupa emaze;
43 da na yi baƙunci, ba ku karɓe ni ba, da nake bukatar tufafi, ba ku yi mini sutura ba, da na yi rashin lafiya kuma ina a kurkuku, ba ku lura da ni ba.’
Ae nemugeni shanga mekankalibisha; Ae nkolekepwe shanga mekampa eang'wenda; Ae nemulwae ae ntungilwe kuite shanga mekangoza.
44 “Su ma za su amsa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka cikin yunwa ko ƙishirwa ko baƙo ko cikin bukatar tufafi ko cikin rashin lafiya ko cikin kurkuku, ba mu taimake ka ba?’
Au nawa neanso aku musukelwa nukulunga, Bwana nale naekukuine ukete nzala ang'wi nyota, ang'wi umugeni, ang'wi ukepwe ang'wi umulwae, ang'wiutungilwe, shanga kekakuhudumela?
45 “Zai amsa, yă ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da ba ku yi wa ɗaya daga cikin waɗannan mafi ƙanƙanta ba, ba ku yi mini ba ke nan.’
Ite ukuasukelya nukulunga,''Etai kumuela, eke neshanga aemuatendee awa neanino, shangaae muntendee anga nene.
46 “Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Awaite inzu kuazabu akale nakale kuite awa neatai upanga wakale na kale.'' (aiōnios g166)

< Mattiyu 25 >