< Mattiyu 18 >

1 A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
Matungo yayoyayo iamanyisigwa akaza kung'wa Yesu akamuila, Nyenyu numukulu muutemi akigulu?
2 Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
Yesu akamitanga umung'enya numunino, akamuika pakati ao.
3 Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
Akahinga, tai numuie, iga muhite kila itunu nukutula anga ang'enya nianino singamuzizahuma kingila ku utemi wa kigulu.
4 Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
Kululo uyu nuituna anga ng'wana numunino, Umuntu nuanso mukulu kutemi nuakigulu.
5 Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
Nuyu wihi nuimu singiilya unge'wana numunino unsingiilyenene.
6 “Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
Kululo wihi nukuhuma kukinyila kuantuawa nianino nizaahui kumuleka Itunda. Ikutula iza umuntu nuanso atungiligwe igwe la kusela munkingo agumilwe mulunzi nululundu.
7 Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
Isatiko lanyu anyaunkumbingula kunsoko a nkani ya unkunyili, kunsoko aya aiwi azizaimatungo. Ingi gwa isaliko lakwe umuntu uyu nuziziza kumatungo ayo, naziziza kunsoko ane.
8 In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Ang'wi umukono wako numugulu weenda kukinyila, Uteme uugume kuli nu ewe, hangi ikutula iza kitalako kingila kuupanga uzewimugila umukono ang'wi wimlema, kukila kungungwa kumoto uzazitite umikono nimigulu ihi. (aiōnios g166)
9 In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Ang'wi iliho liko likutosha lipe uligume kuli nuewewe, ukutula iza uewe kingila ni liho lingwi kukola kwingila ni miho abiilikunu endu soswe moto. (Geenna g1067)
10 “Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
Gozi mleke kumudalaha ung'wi wa anino awa. kunsoko kumuila kina kilunde akale amalaika ao mahiku ihi azeaulindie uunso wang'wa Tata ane nua kigulu.
12 “Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
Mukusiga ntuni? iga itule umuntu utite nkolo igana ling'wi ilimile ing'wi singi ukualeka ne ao ni makumi kenda mulugulu nukulongola kumupenza uyo nung'wi?
13 In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
Anga amuhole, tai kumuila, ukulumbilya kukila ao ni makumi kenda na kenda ni singa aialimie.
14 Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
Ingi iti singa ulowa wang'wa Tata anyu nuakigulu kina ung'wi waanino awa kulimansila.
15 “In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
Ang'wi ng'waanyu wakulea, longola ende umuhugulye uewe nu ng'wenso anga akije waina munyandugu ako.
16 Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
Anga wahita kuulegeelya, muhole muntu ng'wi ang'wi abiili palung'wi nue, kunsoko imilomo naantu abiili ang'wi atatu ihumile kukondanilya ulukani luzipe.
17 In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
Anga wihita kumutegeelya liile itekeelo ulukani ulu, angawahila hangi kulilegeelya itekeelo, nuanso waina munya kilungu rumuhoela mpia.
18 “Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
Tai numuile kilu nimukukilungaila mihi nu kilunde kikulugailwa hangi kilu nimukukilugula mihi nukigulu kikuhugulwa.
19 “Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
Hangi numuie kina antu abiili miumbi lanyu anga igombye lukani lihi mihi nialulompila nulanso utata ane nuakigulu ukituma.
20 Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
Kunsoko abiili ang'wi atatu nikie palung'wi kukiila lina lane, nunene nkoli palung'wi nienso.
21 Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
Hangi u Petro akaza akamuila u Yesu, ''mukulu, umunyanduguani antashe kanga nune numulekee, ata mupangati?
22 Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
U Yesu akamuila, singakuila ang'wi mupugati, Ingi ata iti imakumi mupungati na mupungati.
23 “Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
Kunsoko nanso utemi wa kigulu wilika nuulemi uo nautakile kunonelya ialo la mutugwa wakwe.
24 Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
Naiwandya kunonelya ialo, umutugwe akwe ung'wi anudaiye makumi anzagu ikumi.
25 Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
Kunsoko aimugila anga nzila akulipa, unugole akwe akalagiilya aguligwe umusungu akwe, palung'wi niana akwe ni kintu kihi nautile uulipe wifung'we.
26 “Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
Umutugwa akagwa, akatugama pa ntongeela akwe, akalunga mukulu utule nuugimya palung'wi nune hangi kuulipa kila ikintu.
27 Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
Umugole wang'wa mutugwa nuanso akahungwa kinyauwai akalekanuka nayo ihi naumudaiye.
28 “Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
Ingigwa umutugwa naiwalekelwa numugole, akalongola akamuamba muntungwi akamgoga kunsoka amudailye dinari igana ling'wi, akamuila ndipe iko ninukudaiye.
29 “Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
Umutugwa uyu naudaigwe akamuila nindiile kuupa udu aya nundailye.
30 “Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
Umuntu gwa uyu nuang'wandyo akahita, sunga akalongola akamutunga kukitungo, anga wazawamailya iko numudaiye amutunguile.
31 Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
Latugwa niangiza naiaona nikanso makipumie, Ikahung'wa kinyauwai kikulu, akaza ikamuila umugole ao kihi iko naikine kung'wanso.
32 “Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
Ingi gwa umgole uyo nua mutugwa akamitango akamuila ue mutugwa numbi, nakalekela uewe ideni lake lili kunsoko aumpepeye.
33 Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
Uewe gwa? singa au humile na kutula ni kinyauwai kumutugwa miako? Anga une nainukumie ikinyauwai.
34 Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
Umugole akwe ataka akamutwala kuantu niaja iantu, akatula gigwa sunga ruzemaila ilipo naudaigwe.
35 “Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”
Iti ingi uu uTata ane nuakigulu uzimu tendeela, ang'wi ung'wianyu shuzemulekela imilandu umulana akwe kupuma munkolo yanyu.

< Mattiyu 18 >