< Mattiyu 17 >

1 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
Mahiku mutandatu u Yesu akahola palung'wi nung'wenso Prtro nu Yakobo, nu Yohana muluna wakwe, hangi akahola akaatwala migulya mlugulu nululepu.
2 A can aka sāke kamanninsa a gabansu. Fuskarsa ta haskaka kamar rana, tufafinsa kuwa suka zama fari fat suna walƙiya.
Au kaiwe pa ntongeela ao, uso wakwe ukamiliginta anga ilyoa, nu nguo yakwe ikigela ikazemiliginta anga uwelu.
3 Nan take sai ga Musa da Iliya suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
Pang'wanso ikapumila Musa nu Eliya akazeligitya nung'wenso.
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
U Petro akasusha akamuila u Yesu, Mukulu, ukutula iza ne usese kutula ang'we uloilwe kuizenga itali itatumking'wi kang'wa kako, king'wi kunsoko ang'wa Musa ni king'wi kunsoko ang'wa Eliya.”
5 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije mai haske ya rufe su, sai wata murya daga cikin girgijen ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai. Ku saurare shi!”
Itungo naakuligitya ilunde lyelu likaguma mululi, likapumula luli milunde lukazelunga, “Uyu ingi ng'wana mulowa nindoigwe, mtegeeli.”
6 Sa’ad da almajiran suka ji haka, sai suka fāɗi ƙasa rubda ciki, a firgice.
Iamanyisigwa akwe naiija nanso, akagwa undala pihi akogopa.
7 Amma Yesu ya zo ya taɓa su ya ce, “Ku tashi, kada ku ji tsoro.”
Sunga u Yesu akaza akaamba, akalunga, uki hangi leki kogopi.
8 Da suka ɗaga kai, ba su ga kowa ba sai Yesu kaɗai.
Nienso ikahumbula imiho ao migulya singa ikamuona anga muntu, ikamuona u Yesu du.
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
Naikusima mulugulu u Yesu akaapa ilagilo, akalunga, “Muleki kupumya ukunukuilwa sunga nu ng'wana wang'wa Adamu nuzeuka kupuma kuashi.”
10 Almajiran suka tambaye shi suka ce, “To, me ya sa malaman dokoki suke cewa, dole sai Iliya ya fara zuwa?”
Iamanyisigwa akwe akamukolya kuniki iakilisi akulunga u Eliya akutongela kiza atule wang'wandyo?
11 Yesu ya amsa ya ce, “Tabbatacce, Iliya zai zo, zai kuma gyara dukan abubuwa.
U Yesu akasusha akalunga, u Eliya uzile itai hangi ukususha inkani yihi.
12 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
Kululo numuie unye, u Eliya wahumile kiza, shaikamumanya, ikamulendeela inkani nialoilwe enso. Ni ite ung'wana wang'wa Adamu uzizagigwa mumikono ao.
13 Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
Sunga iamanyisigwa akwe ikalinga kina aukuligitya nkani ya Yohana Mbatizaji.
14 Da suka isa wajen taron, sai wani mutum ya zo ya durƙusa a gabansa.
Naapika mumilundo wa antu, muntu ung'wi akamuhanga, akatugama pantongeela akwe akamuila,
15 Ya ce, “Ubangiji, ka yi wa ɗana jinƙai. Yana da farfaɗiya yana kuma shan wahala ƙwarai. Ya sha fāɗuwa cikin wuta ko ruwa.
“Mukulu muhumile kinyauwai ung'waane, kunsoko izutite lyagu la kugwa nkolo, wiza aze gwa mumyongo nu mumazi.
16 Na kuma kawo shi wurin almajiranka, amma ba su iya warkar da shi ba.”
Ai numuletile kuamanyisigwa ako singa ikamuguna.
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku zamani marasa bangaskiya da kuma masu taurinkai, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe kuma zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron a nan.”
U Yesu akasukiilya, akalunga, “Unye wileli nishauhuie hangi nikigazikile kikie nunye sunga nali?” Muleti apa ninkoli.
18 Yesu ya tsawata wa aljanin, ya kuwa rabu da yaron, nan take yaron ya warke.
U Yesu akamupatya, nu mintunga akahega. Umuhumba akagunika imatungo yao.
19 Sa’an nan almajiran suka zo wurin Yesu a ɓoye suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da aljanin ba?”
Sunga iamanyisigwa ikamuhanga u Yesu kinkunku ikamukolya, kuniki kahita kuhuma kumuzunsa umintunga?
20 Ya amsa ya ce, “Saboda kuna da ƙarancin bangaskiya sosai. Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiyar da take ƙanƙanuwa kamar ƙwayar mustad, za ku iya ce wa wannan dutse, ‘Matsa daga nan zuwa can,’ zai kuwa matsa. Babu abin da zai gagare ku.”
Yesu akaaila kunsoko auhuili wanyu unino, tai numuie ang'wi mukutula nuhuili unino anga uluseke nula mbeu a haraali, muhumile kuila ulugulu hega apa ulongole uko, nuenso ukuhama kutili kintu kihi nikikulemeka kung'wanyu.
Ingi gwa impyani iyi naa mintunga shehuma kuhega, ihega kukiila malompi nukiima. (shayigee muilingasilyo ninza nia kali).
22 Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
Matungo naiakili akoli ku Galilaya u Yesu akaaila iamanyisigwa akwe, ung'wana wang'wa Adamu ukutula mumikono aantu.
23 Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
Hangi akumubulaga nu luhiku lakatatu ukuuka, iamanyisigwa ikahungwa kinyauwai.
24 Bayan Yesu da almajiransa suka isa Kafarnahum, sai masu karɓan harajin rabin shekel suka zo wurin Bitrus suka ce, “Malaminku ba ya biyan harajin haikali ne?”
Naiapika ku Kapernaumu antu ahoela mpia nusu shekeli akamuhanga u Petro nukulunga, umumanyisi anyu wilipa ne inusu shekeli?
25 Ya amsa ya ce “I, yana biya.” Da Bitrus ya shiga gida, Yesu ne ya fara magana. Ya ce masa, “Me ka gani, Siman? Daga wurin wane ne sarakunan duniya suke karɓar kuɗin shiga da kuma haraji, daga wurin’ya’yansu ne ko kuwa daga wurin waɗansu?”
Akalunga ee, u Petro nai wingila munyumba akwe, u Yesu akaligitya nu Petro akalunga, ukusiga ntuni Simoni? Iatemi amihi ihoela impia, angwi kung'wa nyeni? Ang'wi kuantu nizaa temile kupuma kuageni?
26 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa’ya’yan ke nan.
Nu Petro nauliye, kupuma kuageni u Yesu akamuila kululo awa niakoli muutemi ahegigwe mulipi.
27 Amma don kada mu ɓata musu rai, ka je tafki ka jefa ƙugiyarka. Ka ɗauki kifin da ka fara kama; ka buɗe bakinsa, za ka sami shekel guda. Ka kawo ka ba su, harajina da naka ke nan.”
Kululo kuleke kuitumya iahoela mpia, itume milandu, longola muluzi goma indoano, na umihole insamaki iyo na ng'wandyo, naiwalugula umulomo wakwe, ukuhanga mumo impia ing'wi. Imihole uape iahoela mpia kunsoko ane nuewe.

< Mattiyu 17 >