< Luka 9 >
1 Bayan da Yesu ya tara Sha Biyun wuri ɗaya, sai ya ba su iko da izini na fitar da dukan aljanu, da na warkar da cututtuka.
Isusu akimat la jel p duavăsprjače apostolurj š lja dat săla š autoritet s putirjaskă p sufljeti alji rovj š s puată s likujaskă p bulnavi.
2 Ya kuma aike su, su yi wa’azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
Lja trimjes s rubjaskă Bună vorbă d cara alu Dimizov š s likujaskă p bulnavi.
3 Ya ce musu, “Kada ku ɗauki kome don tafiyar, wato, ba sanda, ba jaka, ba burodi, ba kuɗi, ba riga na biyu.
Isusu lja zăs: “Nimika nu lăc ku voj p drum: nič băcu, nič tašna, nič mălaju, nič banji, nič altje kămăšj!
4 Duk gidan da kuka sauka, ku zauna nan sai kun bar garin.
Ăn tuată kasa ăn karje untrăc s prenočic ănklo, răminjec ăn ja pănd god nu pljikăc ăn altu trg.
5 In mutane ba su karɓe ku ba, sa’ad da kun bar garinsu, ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku don shaida a kansu.”
Undje p voj nu vu primjaštje, pănd išăc d trgula istrisăc prašăna dăpă pičuarje s lji upozoric p kazna alu Dimizov.”
6 Sai suka tashi suka shiga ƙauye zuwa ƙauye suna wa’azin bishara, suna warkar da marasa lafiya a ko’ina.
Učenikurlje apljikat š umbla p saturj. Rubja Bună vorbă d Dimizov š likuja p lumja pistot.
7 Yanzu fa, Hiridus mai sarauta ya ji labarin dukan abubuwan da suke faruwa. Sai ya rikice, don waɗansu mutane suna cewa, Yohanna Mai Baftisma ne ya tashi daga matattu,
Herod, karje irja vladaru d regija Galileja, auzăt tot če sa dogodit š afost zbunjen daja če njeka lumje rubja: “Isusu je Ivan karje bătjază. Sa skulat dăla morc.”
8 waɗansu kuma suna cewa, annabi Iliya ne ya sāke bayyana. Waɗansu kuma har wa yau, suna cewa, ɗaya daga cikin annabawa na dā ne, ya tashi.
Altu rubja: “Isusu je Ilija karje trjebje s vije.” Aldă trje azăs: “Isusu je unu d prorokurj karje majdată atrijit. Sa tors dăla morc.”
9 Amma Hiridus ya ce, “Yohanna dai na yanke kansa, amma wanne mutum ne nake jin labarin abubuwan nan a kansa?” Sai ya yi ƙoƙari ya ga Yesu.
A Herod azăs: “Jo amzăs s taje kapu alu Ivan karje bătjază š nu puatje s fije k jel je mort. Činje atunča omusta d karje atăta aud?” Aša akătat prilikă s vjadă p Isusu.
10 Da manzannin suka dawo, sai suka faɗa wa Yesu abin da suka yi. Sai ya ɗauke su, suka keɓe kansu su kaɗai, zuwa wani gari da ake kira Betsaida.
Kănd apostoli sa tors ăndrăt undje irja Isusu, jej arubit aluj tot ča fukut. Atunča Isusu lja dus ku jel š apljikat s fije săngur upruapje d trg karje sa kimat Betsaida.
11 Amma taron mutane suka ji labari, sai suka bi shi. Ya marabce su, kuma ya yi musu magana a kan mulkin Allah, ya kuma warkar da masu bukatar warkarwa.
Mulc lumje asaznajit aja š apljikat dăpă Isusu. Isusu lja primit š rubja Bună vorbă d cara alu Dimizov š likuja p toc karje trjebje s likujaskă.
12 Da rana ta kusa fāɗuwa, sai Sha Biyun suka zo wurinsa, suka ce, “Ka sallami taron domin su shiga ƙauyuka na kewaye, su nemi abin da za su ci, da wurin kwana, don inda muke, ba kowa.”
Pănd akăzut nuaptja, avinjit duavăsprjače apostolurj la Isusu š ja zăs: “Las p lumja s pljače p saturj š p okolică s găsaskă mănkarje š undje s s kulčje daja če ištjem aiča undje nuje nimika.”
13 Yesu ya ce, “Ku, ku ba su wani abu su ci.” Sai suka ce masa, “Muna da burodi biyar da kifi biyu kaɗai. Sai dai, in mun je mu sayi abinci domin dukan wannan taron.”
A Isusu zăče: “Voj lji nahranic.” A jej zăče: “Avjem samo činč mălajur š doj pještj. Dali s pljikăm š s kumprăm mănkarje d tot narodu?”
14 Maza kaɗai sun kai kusan dubu biyar. Amma ya ce wa almajiransa, “Ku sa su su zauna a ƙungiya hamsin-hamsin.”
A lja fost njeđe činč mij d vujniči. Isusu p aja azăs alu učenikurj aluj: “Zăčec alu lumjej s šagă ăn grupje njeđe činzăč.”
15 Haka almajiran suka yi, kowa kuwa ya zauna.
Š učenikurlje afukut aša š lumja ašăžut.
16 Sai Yesu ya ɗauki burodin biyar da kifin biyun, ya ɗaga kansa sama, ya yi godiya, ya kuma kakkarya su. Ya ba wa almajiransa, domin su rarraba wa mutanen.
Isusu alat činč mălajurj š doj pještj, sa ujtat ăn čerj, š azahvaljit alu Dimizov d mănkarje š arupt mălaju š adat mălaju š pjaštje la učenikurj s podiljaskă alu lumjej.
17 Duka kuwa suka ci suka ƙoshi. Almajiran suka kwashe ragowar gutsattsarin cike da kwanduna goma sha biyu.
Toc avut s mălănče kăt god aputut. Š još duavăsprjače d korpje sa nakupit d ostatkurj d mălaj š d pještj.
18 Wata rana sa’ad da Yesu yana addu’a a ɓoye, almajiransa kuma suna tare da shi, sai ya tambaye, su ya ce, “Wa, taron mutane ke ce da ni?”
Maj ănklo, Isusu apljikat dăpartje dăla lumje s s ruađje š učenikurlje aluj apljikat ku jel. Kănd Isusu aprestanit s s ruađje lja tribat: “Če rubjaštje lumja činje sănt jo?”
19 Suka amsa, suka ce, “Waɗansu suna cewa, Yohanna Mai Baftisma, waɗansu kuma annabi Iliya, har wa yau waɗansu suna cewa, kai ɗaya daga cikin annabawan da ne, da ya tashi da rai.”
Jej aodgovorit: “Mulc inš zăče k ješt Ivan karje bătjază, alcă zăče k ješt Ilija, š alcă njeki zăče jar k ješt unu d prorokurj karje majdată atrijit š sa tors dăla morc.”
20 “Amma ku fa, wa, kuke ce da ni?” Bitrus ya amsa ya ce, “Kiristi na Allah.”
A atunča Isusu azăs alu učenikurlje aluj: “A voj, če zăčec činje sănt jo?” Petar zăče: “Tu ješt Kristu, spasitelju karje Dimizov atrimjes!”
21 Yesu ya gargaɗe su da ƙarfi, kada su gaya wa kowa wannan magana.
A Isusu lja zapovjedit s nu zăkă alu nimilja.
22 Ya sāke cewa, “Dole ne Ɗan mutum ya sha wahaloli da yawa, dattawa, da manyan firistoci, da malaman dokoki kuma su ƙi shi, kuma dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tā da shi da rai.”
Azăs: “Jo, Bijatu alu Omuluj, mora mult s patjesk. Vođilje alu židovilor, glavni popurlje, š učitelji d zakonu alu Mojsije mora s m odbacaskă. Mora s m umuară š aldă trje zălje jo mora s fiuv adrikat dăla morc.”
23 Sai ya ce wa dukansu, “In wani zai bi ni, dole yă mūsanta kansa, ya ɗauki gicciyensa kowace rana, ya bi ni.
Atunča Isusu azăs alu lumjej: “Akă njeko vrja s fije učeniku alu mjov mora s s odriknjaskă săngur d jel, š tuată zuva s ja kruča aluj š s sljedjaskă p minje.
24 Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni zai same shi.
K činje god vrja životu aluj s spasaskă, osă l pjargă; a činje god izgubjaštje životu aluj d minje, osă l spasaskă.
25 Ina amfani, in mutum ya ribato duniya duka, amma ya rasa ransa, ko kuma ya yi hasarar ransa.
Če koristjaštje alu omuluj akă dobidjaštje tot pămăntu, ali pjardje săngur p jel?
26 Duk wanda yake jin kunyana da na kalmomina, Ɗan Mutum ma zai ji kunyarsa sa’ad da zai zo a cikin ɗaukakarsa, da ɗaukakar Uban, da kuma ta tsarkaka mala’ikun.
Činje god arje rušunje d minje š d vorbilje alji mjalje, jo, Bijatu alu Omuluj, isto aša š d jel osă am rušunje kănd jo vinja ku slava amja š ku slava alu Tatimjov š ku slava alu anđelilor alu svănt.
27 “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su ga mutuwa ba, sai sun ga mulkin Allah.”
Punjec urjajke k istina je: njeki dăla voj karje aiča stăc nusă muară pănd nu vjadje cara alu Dimizov.”
28 Bayan kamar kwana takwas da yin wannan magana, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yohanna, da kuma Yaƙub, suka hau kan dutse tare don yin addu’a.
Otprilike opt zălje dăpă aja če lja zăs aja, adus Isusu ku jel p Petar, p Ivan š p Jakov š apljikat p djal s s ruađje.
29 Yana cikin addu’a, sai kamannin fuskarsa ta sāke, tufafinsa kuma suka zama da haske kamar hasken walƙiya.
Š pănd Isusu s ruga, lica aluj sa promjenit, a cualjilje ja sjajit čisto albă.
30 Sai ga mutum biyu, Musa da Iliya, suka bayyana cikin kyakkyawar daraja, suna magana da Yesu.
Dăturdată, doj omurj sa pojavit š arubit ku Isusu. Ălja afost Mojsije š proroku Ilija.
31 Suka yi zance a kan tashinsa, wanda shi ya kusan ya kawo ga cikarsa a Urushalima.
Sa pojavit ăn marje sjaj š arubit ku Isusu d išjala aluj d pămăntusta, karje Isusu uskoro osă fakă ăn Jeruzalem s ispunjaskă voja alu Dimizov.
32 Barci kuwa ya kama Bitrus da abokan tafiyarsa sosai. Da idanunsu suka warware, sai suka ga ɗaukakarsa da kuma mutum biyun tsaye tare da shi.
Pănd Isusu s ruga, Petar š jej karje afost ku jel lja pukat somnu. Kănd sa skulat, avizut marje lumină karje vinje dăla Isusu š doj omurj karje astat pănglă jel.
33 Da mutanen na barin Yesu, sai Bitrus ya ce masa, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. Bari mu kafa bukkoki guda uku, wato, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.” (Bai ma san abin da yake faɗi ba.)
Pănd Mojsije š Ilija sa sprimit s pljače dăla Isusu, Petar azăs alu Isusuluj, ali nič jel na štijut če rubjaštje: “Gospodarulje, binje je če ištjem aiča ku voj. Fičem trje kolibje: una cije, una alu Mojsije, š una alu Ilije.”
34 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije ya bayyana ya rufe su, sai suka ji tsoro, yayinda suke shiga cikin girgijen.
Pănd Petar aja arubit, sa pojavit oblaku, lja prekrijit š alor irja frikă.
35 Wata murya ta fito daga cikin girgijen, tana cewa, “Wannan Ɗana ne, zaɓaɓɓena, ku saurare shi.”
Dimizov lja rubit dăn oblak: “Ăsta je Bijatu alu mjov karje jo lam kuljes s fije caru! P jel skultac!”
36 Da muryar ta gama magana, sai suka tarar Yesu shi kaɗai ne. Almajiran kuwa suka riƙe wannan al’amari a zukatansu. A lokacin nan, ba su gaya wa kowa abin da suka gani ba.
Š kănd jej auzăt glasu, avizut samo p Isusu. Jej atikut ăn zuviljalja š alu nimilja na rubit d aja če jej avizut.
37 Kashegari, sa’ad da Yesu tare da almajiran nan uku suka sauka daga kan dutsen, sai taro mai yawa ya haɗu da shi.
Kănd alta zuvă sa dat ăn zos dăpă djal, multje lumje karje irja ačija avinjit la Isusu.
38 Sai wani mutum daga cikin taron ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Malam, ina roƙonka, ka dubi ɗan nan nawa, gama shi ne kaɗai nake da shi.
Dăturdată, njeki om ăntră multje lumje astrigat š sa rugat mult d jel: “Učiteljulje, ujtitje la bijatu alu mjov, k jel je jedini kupil alu mjov.
39 Wani ruhu yakan kama shi, sai ya yi ihu farar ɗaya. Yakan sa shi farfaɗiya, har bakinsa ya yi kumfa. Da ƙyar yake barinsa, yana kuwa kan hallakar da shi.
Jakă, sufljet alu rov mult vorj l pukă š dăturdată jel ănčapje s căpje. La runkă ăn grčurj š ji pljika pjena p gură. Š nu l lasă pănă god skroz nu l iscrpijaštje.
40 Na roƙi almajiranka su fitar da shi, amma ba su iya ba.”
Ma rugat d učenikurlje alji tjalje s l putirjaskă, ali na putut.”
41 Yesu ya amsa ya ce, “Ya karkataccen zamani marar bangaskiya, har yaushe ne zan kasance tare da ku, ina kuma haƙuri da ku? Kawo yaronka nan.”
Atunča Isusu azăs: “Lumjo karje trijic ăn vrijamjasta, voj nu kridjec š ištjec strikac! Jo amfost ku voj atăta d mult š jar nu kridjec. M trjeb kăt mora s trpjesk p voj? Duj aiča p bijatu alu tov!”
42 Yaron yana kan zuwa ke nan, sai aljanin ya buga shi ƙasa, cikin farfaɗiya. Amma Yesu ya kwaɓe mugun ruhun, ya warkar da yaron, sai ya miƙa shi ga mahaifinsa.
Š pănd bijatu avinjit la Isusu, sufljetu alu rov la duburăt š jel ančiput s s grčaskă. A Isusu alu sufljetuluj alu rov azapovjedit s jašă š alikujit p bijatu š la dat la tatusov.
43 Duk suka yi mamakin girman Allah. Yayinda kowa yana cikin mamakin dukan abubuwan da Yesu ya yi, sai ya ce wa almajiransa,
Toc karje irja ačija sa mirat d moć alu Dimizov. Pănd toc sa mirat la asta š la tot če Isusu fače, jel azăs alu učenikurlje aluj:
44 “Ku kasa kunne da kyau ga abin da zan faɗa muku. Za a bashe Ɗan Mutum ga hannun mutane.”
“Punjec binje urjajke če vu zăk: Još ucără lumja osă predajaskă p minje, p Bijatu alu Omuluj, ăn vlastu la dušmanji alji mjej.”
45 Amma ba su fahimci abin da yake nufi da wannan magana ba. Ba su gane ba, don an ɓoye musu shi. Su kuwa sun ji tsoro su tambaye shi.
Ali jej na štijut če jel avrut s zăkă. Aja značală afost skuns dăla jej. Jej na putut s razumjaskă š lja fost frikă s l ăntrjabje d aja.
46 Wata gardama ta tashi a tsakanin almajiran, a kan ko wane ne a cikinsu zai zama mafi girma
Učenikurlje ančiput s raspravljaskă činje dăla jej maj marje.
47 Da yake Yesu ya san tunaninsu, sai ya ɗauki wani ƙaramin yaro, ya sa ya tsaya kusa da shi.
Aštijut d čaja raspravljaštje Isusu daja alat p kupilu, š la pus pănglă jel.
48 Sai ya ce musu, “Duk wanda ya karɓi wannan ƙaramin yaron a cikin sunana, ni ya karɓa, kuma duk wanda ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ne. Gama mafi ƙanƙanta duka a cikinku, shi ne kuma mafi girma.”
Š Isusu lja zăs: “Činje ku drag primjaštje p kupilusta păntruv minje, primjaštje š p minje. A činje p minje primjaštje, primjaštje š p Dimizov karje ma trimjes. Istina je: činje je maj mik ăntră voj toc, ăla je maj marje!”
49 Sai Yohanna ya ce, “Ubangiji, mun ga wani mutum yana fitar da aljanu a cikin sunanka, muka yi ƙoƙarin hana shi, don shi ba ɗaya ba ne daga cikinmu.”
Ivan p asta azăs alu Isusuluj: “Gospodarulje, noj avizut p njeko karje ăn lumilje alu tov zapovidjaštje alu sufljeti alji rovj s jašă d lumje. Noj amzăs aluj s nu fakă aja daja če nuje učeniku alu tov kašă če ištjem noj.”
50 Yesu ya ce, “Kada ku hana shi, gama duk wanda ba ya gāba da ku, naku ne.”
Isusu azăs: “Nu branic! Akă njeko nu lukrjază păntruv voj, jel atunča lukrjază ku voj!”
51 Da lokaci ya yi kusa da za a ɗauki Yesu zuwa sama, sai ya ɗaura niyyar tafiya Urushalima.
Kănd s približa vrijamja s ja Dimizov p Isusu ăn čerj, Isusu aodlučit k avinjit vrijamja s pljače ăn Jeruzalem,
52 Sai ya aiki’yan saƙo, su yi gaba. Su kuwa, suka shiga cikin wani ƙauyen Samariyawa, don su shirya masa abubuwa.
š atunča atrimjes p glasnici la intja aluj. Glasnici apljikat š auntrat ăn sat ăn regija Samarija s ji pripremjaskă če ji trjebje.
53 Amma mutanen ƙauyen ba su karɓe shi ba, don yana kan hanyar zuwa Urushalima ne.
A ănklo lumja na vurut s l primjaskă daja če pljika ăn Jeruzalem.
54 Da almajiransa, Yaƙub da Yohanna suka ga haka, sai suka yi tambaya suka ce, “Ubangiji, kana so mu kira wuta ta sauka daga sama ta hallaka su?”
Kănd učenikurlje Jakov š Ivan auzăt k lumja ăn Samarija na primit p Isusu, jej azăs: “Domnulje, vrjaj s zapovidim s lja pringă foku dăn čerj?”
55 Amma Yesu ya juya, ya kwaɓe su.
A Isusu sa okrinit š lja ukorit p Jakov š p Ivan s nu fakă aja.
56 Sai shi da almajiransa suka tafi wani ƙauye.
Atunča Isusu š učenikurlje aluj apljikat ăn altu sat.
57 Suna kan tafiya a hanya, sai wani mutum ya ce masa, “Zan bi ka, duk inda za ka.”
Pănd jej još pljika p drum, njeko azăs alu Isusuluj: “Pljek dăpă tinje undje god tu plječ.”
58 Yesu ya ce, “Yanyawa suna da ramummuka, tsuntsayen sararin sama suna da sheƙuna, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin da zai sa kansa.”
Isusu ja zăs: “Lisica arje jamă š puji arje kujb, a jo, Bijatu alu Omuluj, nam lok alu mjov d kulkat.”
59 Ya kuma ce wa wani mutum, “Ka bi ni.” Amma mutumin ya amsa ya ce, “Ubangiji, bari in je in binne mahaifina tukuna.”
Atunča Isusu azăs alu altuluj: “Vină dăpă minje!” A jel azăs: “Domnulje, lasămă majdată s pljek s ăngrop p tatimjov.”
60 Yesu ya ce masa, “Ka bar matattu su binne matattunsu, amma kai, ka je ka yi shelar mulkin Allah.”
Isusu ja zăs: “Las p morcă s gruapje p alor morcă, a tu fuđ š rubjaštje alu alcilor Bună vorbă d cara alu Dimizov.”
61 Har wa yau, wani ya ce, “Zan bi ka, Ubangiji, amma ka bar ni in je in yi bankwana da iyalina tukuna.”
Š još njeko zăče: “Domnulje, viuv dăpă tinje, ali dopustjaštjem majdată s m oprostijesk ku ukućanji mjej.”
62 Yesu ya amsa ya ce, “Babu wani da yakan sa hannunsa a garman shanu, sa’an nan ya waiwaya baya, da ya isa ya shiga hidima a cikin mulkin Allah ba.”
Isusu ja zăs: “Akă ănčepj s orještj ravno, a t ujc dăpă tinje, tu nu poc s služăštj ăn cara alu Dimizov.”