< Luka 8 >

1 Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
Majdată d aja Isusu pljika p trgurj š p saturj s rubjaskă Bună vorbă d cara alu Dimizov. Afost ku Isusu duavăsprjače apostolurj
2 da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
š njeke mujerj karje Isusu lja likujit dăla sufljeti alji rovj š dăla buală. Alja mujerj afost Marija karje afost d trg Magdala, dăn karje Isusu aputirit šaptje sufljeti alji rovj,
3 Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
Ivana, karje afost mujarja alu Kuza karje irja upravitelju ăn palače alu Herod, Suzana š multje altje mujerj. Jalje ku banji alor ažutat alu Isusuluj š alu apostolilor.
4 Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
Kănd pănglă Isusu sa străns mulc lumje dăn tot trgu, atunča Isusu lji rubja asta vorbă:
5 “Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
“Una zuvă aišăt omu s posijaskă sămănca ăn polje. Kănd aposijit, njeka sămănca akăzut p drum š lumja umbla p aja š puji lja amănkat.
6 Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
Njeka sămănca akăzut p pămănt undje jaštje buluvan š tek ča kriskut sa uskat daja če narje apă.
7 Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
Njeka sămănca akăzut ăntră mărčinj š mărčinjilje akriskut una ku jej š ja sa ugušăt.
8 Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
A njeka sămănca akăzut p bun pămănt š krjaštje š rudjaštje d usută d vorj.” Isusu azăs aja, š astrigat: “Toc činje arje urjekj s audă, trjebje s puje urjajke š s razumjaskă!”
9 Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Učenikurlje alu Isusuluj la antribat če značaštje asta vorbă.
10 Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
Isusu azăs: “Dopustit vuavă s razumic tajnilje d cara alu Dimizov. Ali koristjesk aša vorbje kănd jo ănvăc p alcă s ispunjaskă Svănta pismă: ‘S ujtă a nu prepoznajaštje, š s audă, a nu razumjaštje’.
11 “Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
Jakă če značaštje asta vorbă: sămănca je vorba alu Dimizov.
12 Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
A sămănca karje akăzut p drum prestavjaštje p ălja karje audje, ali vinje nikuratu š adus vorba alu Dimizov d inima alor aša s nu krjadje š nu s spasaskă.
13 Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
A sămănca karje akăzut p buluvan prestavjaštje p ălja karje audje, ku radost primjaštje vorba alu Dimizov, ali narje korjen. Ălja njeka vrijamje krjadje, a kănd vinje iskušjala prestanjaštje s krjadje.
14 Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
A sămănca karje akăzut ăn mărčinj prestavjaštje p ăštja karje punje urjajke la vorba alu Dimizov, ali kum vrijamja trjače, p jej lji ugušaštje brigilje, bugucija š tuatje užitkulje alu životuluj, daja jej nu duče plodu kopt.
15 Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
A sămănca karje akăzut p bun pămănt prestavjaštje p lumja karje ku bună š ku poštena inimă păzaštje vorba alu Dimizov karje audje, jej pljakă maj dăpartje kănd je grjev, daja jej aduče bun plod.”
16 “Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
“Nimilja nu prindje lampa s viljaskă ku posuda ili s uaskundje dusu pat, njego s upuje p postolje aša toc ălja karje untră s puată s vjadă binje.
17 Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
K tot čije ăviljit osă fije dăzvăljit š tot čije skuns osă s štije š osă vije p lumină.
18 Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
Daja punjec binje urjajke k ăla karje păzaštje vorba amja osă razumjaskă mult, a p ălja karje nu păzaštje vorba amja osă s ja š aja če găndjaštje k razumjaštje.”
19 Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
Atunča muma š fracă alu Isusuluj avinjit s l vjadă, ali na putut s vije la jel k afost mulc lumje.
20 Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
Ajavit alu Isusuluj: “Mumuta š fracă alji tej stă afar š vrja s t vjadă.”
21 Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Kănd Isusu auzăt aja, azăs alu lumjej: “Ălja karje punje urjajke š askultă vorba alu Dimizov mije je ka muma š ka frac.”
22 Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
Ăn una zuvă azăs Isusu alu učenikurlje aluj: “Tričem p alta partje la apă.” Jej auntrat ăn čamac š aotplovit.
23 Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
Pănd plovja, Isusu ančiput s kulčje. Š ančiput s suflje marje vănt. Văntu ančiput s fakă marj valurj karje ančiput s napunjaskă čamacu d apă š jej sa găsăt ăn rov.
24 Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
Jej avinjit la Isusu š la skulat š ja zăs: “Gospodarulje, Gospodarulje, tonim!” A Isusu sa skulat, azapovidit alu văntuluj š alu valulor alji marj s stja š jej sa smirit š afost tišina.
25 Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
Atunča Isusu azăs alu učenikurlje aluj: “Dăče nas krizut ăn minje?” A učenikurlje sa spirjat š sa mirat. Azăs unji alu alc: “Činje ăsta s zapovidjaskă čak š alu văntuluj š alu apăj, š punje urjajke la jel?”
26 Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
Avinjit ăn regija Gerasa, karje je p alta partje d apă d regija Galileja.
27 Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
Čim Isusu aišăt d čamac p obală, avinjit la intja alu Isusuluj njeki om dăn trg karje avut sufljeti alji rovj ăn jel. Već d mult kum nu sa brkat nič atrijit ăn kasă njego irja la mărmănc.
28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
Multă vrijamje sufljeti alji rovj l cănja š akă lumja la ljigat p lanacurj š okove š l păza, jel rupja lanacu š sufljeti alji rovj l natirja s pljače ăn lok undje nuje nimika. Kănd omula avizut p Isusu, acăpat. Isusu azapovidit alu sufljeti alji rovj s jašă d omula. Akăzut la intja alu Isusuluj š astrigat: “Če vrjaj dăla minje, Isusulje, Bijatu alu Maj marje Dimizov? Mărog d tinje, nu m mučja!”
29 Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
Isusu la tribat: “Kum t kjem?” Jel zăče: “Mulc”, k afost ăn jel mulc sufljeti alji rovj.
31 Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Š sufljeti alji rovj ančiput mult s s ruađje d Isusu s nu naridjaskă s pljače ăn jamă frzdă kraj undje osă fije kaznic. (Abyssos g12)
32 A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
A ănklo p djal mult porč s ranja. Sufljeti alji rovj sa rugat d Isusu s dopustjaskă s untră ăn porč š Isusu adopustit.
33 Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
Atunča sufljeti alji rovj aišăt d om š auntrat ăn porč. Toc porči adat fuga ăn zos dăpă djal ăn apă š sa nikat.
34 Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
Kănd lumja karje păza p porči avizut ča fost, afuđit š arazglasăt p trg š p saturj.
35 Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
A lumja avinjit s vjadje ča fost. Kănd jej ažuns, avizut p Isusu ku omu dăn karje aišăt sufljeti alji rovj. Avizut p omu karje šadje š punja urjajke la Isusu, ănbrkat š bun ăn kap. Š lumja sa spirjat.
36 Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
Jej karje avizut ča fost, arubit alu lumjaja kum Isusu likujit p omu ăn karje afost sufljeti alji rovj.
37 Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
Tuată lumja d regija Gerasa lja pukat marje frikă, š arugat p Isusu s pljače dăla jej. Isusu auntrat ăn čamac s pljače pisti apă ăndrăt.
38 Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
Majdată njego če Isusu š učenikurlje aluj aotplovit ăn čamac, omu d karje sufljeti alji rovj aišăt sa rugat mult d Isusu s puată s rămăje ku jel. Ali Isusu ja zăs:
39 “Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
“Ăntuarčitje akas š zi alu toc če Dimizov afukut d tinje.” Atunča jel apljikat š razglasăt p tot trgu če ja fukut Isusu.
40 Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
Multă lumje aštipta p Isusu s s ăntuarkă dăpă alta partje d apă. Kănd Isusu ažuns, toc ku radostu la štiptat.
41 Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
D dăturdată avinjit omu karje sa kima Jair, karje irja vođa alu lumje karje s sastaja ăn sinagogă. Akăzut la intja alu Isusuluj š mult sa rugat s vije ăn kasa aluj.
42 domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
Jel avut jedinică fată karje avut duavăsprjače d aj karje irja p muartje. Pănd Isusu pljika la Jair, mulc lumja l pinđja dăpă pistot.
43 A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
Ăntră lumje irja mujerj karje duavăsprjače d aj krvarja, š potrošăt tot ča vut p doktorjamje, ali nimilja na putut s ju likujaskă.
44 Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
Avinjit d drăt š apus măna p rubu alu cuala alu Isusuluj š odma aprestanit s krvarjaskă.
45 Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
Antribat Isusu: “Činje apus măna p minje?” Š pănd toc azăs: “Nu jo”, Petar azăs: “Gospodarulje, multă lumje t pinđje š t strănđe!”
46 Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
A Isusu azăs: “Njeko namjerno apus măna p minje. Amositit k săla aišăt d minje.”
47 Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
Kănd mujaraja saznajit k nu puatje s askundă k ja apus măna p Isusu, atrimurat d frikă š akăzut la intja alu Isusuluj š la intja alu tot narodu š lja zăs dăče apus măna p Isusu š kum odma sa likujit.
48 Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
A Isusu alu je azăs: “Fata amja, tu ta likujit daja ča krizut. S c dja Dimizov mir pănd plječ!”
49 Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
Kănd Isusu još arubit alu mujaraja, avinjit njeko d kasă alu Jair ku poruka: “Camurit fata. Nu maj muča učitelju više.”
50 Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
Auzăt Isusu š azăs alu Jair: “Na vja frikă! Samo krjadje š ja osă fije binje!”
51 Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
Kănd Isusu avinjit ăn kasă alu Jair, Isusu adopustit samo alu Petar, alu Ivan, š alu Jakov, š alu tatăj š alu mamăj alu fataja s utrje ku jel.
52 Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
Š toc karje već irja ăn kasă plănđja š tuguja dăpă ja. Isusu lja zăs: “Nu plănđec! Nuje muartă, njego s kulkă!”
53 Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
Atunča toc ančiput s s ljađe d jel daja ča štijut k je muartă.
54 Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
Isusu alato d mănă š astrigat: “Kupilulje, skual!”
55 Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
Š sufljetu sa tors š odma sa skulat. Isusu azăs s ji dja s mălănče.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Roditelji alu je irja začudic, a Isusu ja naredit s nu zăkă alu nimilja če sa dogodit.

< Luka 8 >