< Yohanna 21 >
1 Daga baya Yesu ya sāke bayyana kansa ga almajiransa, a bakin Tekun Tibariya. Ga yadda ya faru.
Amoha fa: no, Daibiliase Hano Wayabo amoga, Yesu da Ea ado ba: su dunu ilima Ea da: i olelei. Hou da agoane ba: i.
2 Siman Bitrus, Toma (wanda ake kira Didaimus), Natanayel daga Kana ta Galili,’ya’yan Zebedi maza, da kuma waɗansu almajirai guda biyu suna tare.
Saimone Bida, Domase (eno dio da Didimase), Nada: na: iele (Ga: ina moilai, Ga: lili soge dunu), Sebedi ea mano aduna amola eno ado ba: su dunu aduna, ilia gilisili esalu.
3 Sai Siman Bitrus ya ce musu, “Za ni kamun kifi,” suka ce, “Za mu tafi tare da kai.” Saboda haka suka fita suka shiga jirgin ruwa, amma a daren nan ba su kama kome ba.
Saimone Bida da eno dunuma amane sia: i, “Na da menabo hiougimusa: masunu!” Ilia bu adole i, “Ninia amola da misunu.” Amalalu ilia da dusagai amoga fila heda: le, asili, gasia menabo gasa: lalu, menabo hamedafa lai.
4 Da sassafe, sai ga Yesu tsaye a gaci, amma almajiran ba su gane cewa Yesu ne ba.
Eso heda: lebe ba: loba, ilia da Yesu hano bega: lelebe ba: i. Be E da eno dunuyale ilia dawa: i galu.
5 Sai ya ce musu, “Abokai, kuna da kifi kuwa?” Suka amsa suka ce, “A’a.”
E da ilima amane adole ba: i, “Na gofelaili! Dilia menabo hiougibala: ?” Ilia bu adole i, “Hame lai!”
6 Ya ce musu, “Ku jefa abin kamun kifinku dama da jirgin ruwan, za ku samu.” Da suka yi haka, sai suka kāsa jawo abin kamun kifin saboda yawan kifi.
E da ilima bu adole i, “Dilia menabo gasa: su esa fadegale, dusagai lobodafa la: idili amoga bu digili, menabo ba: mu.” Ea sia: nabawane, ilia menabo gasa: su bu digibiba: le, menabo bagohame ganodini sa: ili ba: loba, bu hiougimu da hamedeiwane ba: i.
7 Sai almajirin da Yesu yake ƙauna ya ce wa Bitrus, “Ai, Ubangiji ne!” Nan da nan da Siman Bitrus ya ji ya ce, “Ai, Ubangiji ne,” sai ya yafa mayafinsa (don dā ma ya tuɓe shi), ya fāɗa cikin ruwan.
Ado ba: su dunu afadafa, amo Yesu Ea dogolegei dunu, e da Bidama amane sia: i, “Goe da Hina!” Bida da amo dunu da Hina Gode Yesu nababeba: le, ea abula bu idiniginisili, (e da da: i nabadowane hawa: hamosu) Yesuma doaga: musa: hanoga soagala: i.
8 Sauran almajiran kuwa suka bi shi cikin jirgin ruwan, janye da abin kamun kifin cike da kifi, don ba su da nisa daga gaci, wajen yadi ɗari ne.
Eno ado ba: su dunu ilia dusagai fonobahadi amo ganodini, menabo gasa: su amo menaboga nabai amo hiougilala, hano bega: doaga: musa: misi. Hano be da sedaga hame, 100 mida defei agoane ba: i.
9 Da suka sauka, sai suka ga garwashin wuta a can da kifi a kai, da kuma’yan burodi.
Hano bega: doaga: le, osoboga aligila sa: ili, ilia lalu su da: iya menabo gobelalebe amola agi gobei dialebe ba: i.
10 Yesu ya ce musu, “Ku kawo waɗansu kifin da kuka kama yanzu.”
Amalalu, Yesu da ilima amane sia: i, “Dilia waha lai menabo mogili gaguli misa.”
11 Sai Siman Bitrus ya hau ya jawo abin kamun kifin gaci. Ya cika da manyan kifi, 153, amma duk da yawansun nan abin kamun kifin bai tsintsinke ba.
Saimone Bida da bu dusagaiga fila heda: le, menabo gasa: su menabo amoga nabai gala e da bega: hiougi. Menabo153 agoane ganodini salabe ba: i. Menabo bagohame sali, be gasa: su da hame gadelai.
12 Yesu ya ce musu, “Ku zo ku karya kumallo.” Ba wani daga cikin almajiran da ya yi karambanin tambayarsa, “Wane ne kai?” Sun san cewa Ubangiji ne.
Yesu da ilima amane sia: i, “Ha: i manusa: misa!” Be ado ba: su dunu ilia Ema “Di da nowala: ?” adole ba: mu amo da defea hame ba: i. Bai E da Hina Gode ilia dawa: i dagoi.
13 Yesu ya zo, ya ɗauki burodin ya ba su, haka kuma kifin.
Amalalu, Yesu misini, agi lale, ilima i. Amo defele, E da menabo ilima i.
14 Wannan fa shi ne sau na uku da Yesu ya bayyana kansa ga almajiransa bayan an tashe shi daga matattu.
Amo da osodayale galu, Yesu da Ea bogole wa: legadosu, amo fa: no Ea ado ba: su dunuma Ea da: i olelei.
15 Da suka gama ci, sai Yesu ya ce wa Siman Bitrus, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata da gaske fiye da waɗannan?” Ya ce, “I, Ubangiji, ka san cewa ina sonka.” Yesu ya ce, “Ciyar da’ya’yan tumakina.”
Ha: i nanu, Yesu da Saimone Bidama amane sia: i, “Saimone, Yone egefe! Dia Nama dogolegei hou amo da eno goe dunu ilia Nama asigi hou baligisala: ?” Bida da bu adole i, “Ma! Hina, na da Dima asigisa. Di dawa: !” Yesu ema amane sia: i, “Dia Na sibi mano ouligima!”
16 Har wa yau Yesu ya ce, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata da gaske?” Ya amsa ya ce, “I, Ubangiji, ka san cewa ina sonka.” Yesu ya ce, “Lura da tumakina.”
Yesu da bu adole ba: i, “Saimone, Yone egefe! Dia da Nama dogolegesala: ?” Bida e bu adole i, “Ma! Di dawa: ! Na da dima asigisa.” Yesu ema amane sia: i, “Dia Na sibi ouligima!”
17 Sau na uku ya ce masa, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata?” Sai Bitrus ya ɓata rai saboda Yesu ya tambaye shi sau na uku, “Kana ƙaunata?” Ya ce, “Ubangiji ka san kome duka; ka san cewa, ina ƙaunarka.” Yesu ya ce, “Ciyar da tumakina.
Osodayale gala, Yesu da bu adole ba: i, “Saimone, Yone egefe! Dia Nama asigila: ?” Yesu da udianawane “Di da Nama asigila: ?” amo adole ba: beba: le, Bida da se nabi. E bu adole i, “Hina! Di da liligi huluane dawa: Na da Dima asigisa. Di dawa: !” Yesu ema amane sia: i, “Na sibi ilima ha: i manu ima!
18 Gaskiya nake faɗa maka, sa’ad da kake saurayi kakan yi wa kanka sutura ka tafi inda ka so; amma sa’ad da ka tsufa za ka miƙa hannuwanka, wani dabam yă yi maka sutura yă kai ka inda ba ka so.”
Na da dima dafawane sia: sa. Di da ayeligi esaloba, di fawane dia abula idiniginisili, dia hanai sogega amoga ahoasu. Be di da da: i hamosea, dia lobo molole, eno dunu ilia da di la: gili, di amoga masunu higabe soge amoga hiouginana masunu.”
19 Yesu ya faɗi wannan ne, don yă nuna irin mutuwar da Bitrus zai yi yă ɗaukaka Allah. Sa’an nan ya ce masa, “Bi ni!”
(Amo sia: sia: beba: le, Yesu da Bida e Godema hadigi ima: ne bogomu hou olelei.) Amalalu, Yesu da ema amane sia: i, “Nama fa: no bobogema!”
20 Bitrus ya juya ya ga cewa almajirin nan da Yesu yake ƙauna yana binsu. (Wannan ne ya jingina a jikin Yesu sa’ad da suke cin abincin yamman nan da ya ce, “Ubangiji wane ne zai bashe ka?”)
Bida da sinidigili, eno ado ba: su dunu, Yesu ea dogolegei ado ba: su dunu, ea baligiga fa: no bobogelalebe ba: i. (Amo dunu da musa: Baligisu Lolo Nasu amoga Yesuma gadenene misini, Ema adole ba: i, “Hina! Nowa dunu da Di hohonoma: bela: ?”)
21 Da Bitrus ya gan shi sai ya ce, “Ubangiji, wannan fa?”
Amo dunu ba: beba: le, Bida da Yesuma amane adole ba: i, “Hina! Goe dunu! E da adi hamoma: bela: ?”
22 Yesu ya amsa ya ce, “Idan na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki? Kai dai bi ni.”
Yesu da bu adole i, “Defea! E da mae bogole, asili, Na bu misunu eso amoga guiguda: esalebe ba: sea, - amo hou Na da hanai galea, amo da dia liligi hame. Dia Nama fa: no bobogema!”
23 Saboda wannan, jita-jita ta bazu a cikin’yan’uwa cewa wannan almajirin ba zai mutu ba. Amma fa Yesu bai ce ba zai mutu ba; shi dai ya ce, “In na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki?”
Amaiba: le, fa: no, Yesu Ea fa: no bobogesu dunu ilia giadofale fada: i sia: dasu. Amo ado ba: su dunu da mae bogole, eso huluane osobo bagadega esalalalumu ilia dawa: i. Be e da hame bogomu, amo Yesu da hame sia: i. Ea sia: i liligi da “E mae bogole, Na bu misunu eso amoga e guiguda: esalebe ba: sea, Na hanai galea, defea, amo da dia liligi hame!” amo fawane sia: i.
24 Wannan shi ne almajirin da ya ba da shaida a kan waɗannan abubuwa ya kuma rubuta su. Mun san cewa shaidarsa gaskiya ce.
Amo ado ba: su dunu, e da amo liligi huluane olelei, amola e da dedei dagoi. Ea adoi da dafawane ninia dawa:
25 Yesu ya yi waɗansu abubuwa da yawa kuma. Da a ce an rubuta kowannensu, na tabbata ko duniya duka ba za tă sami wuri saboda littattafan da za a rubuta ba.
Yesu da eno hou bagohame hamosu. Huluane ilia afae afae dedei ganiaba, na agoane dawa: , osobo bagade huluane amo ganodini buga dedei salimu da hamedei ba: la: loba. Sia: Ama Dagoi