< Yohanna 20 >
1 Da sassafe a ranar farko ta mako, tun da sauran duhu, Maryamu Magdalin ta tafi kabarin ta kuwa tarar an kawar da dutsen daga bakin kabarin.
Sada: i hahabedafa, hadigibi galu, Meli Ma: gadala da gele gelaboga doaga: le, igi logo ga: su da bebesole fasili, doasi ba: i.
2 Sai ta zo da gudu wajen Siman Bitrus da ɗayan almajirin, wanda Yesu yake ƙauna, ta ce, “Sun ɗauke Ubangiji daga kabarin, ba mu kuma san inda suka sa shi ba!”
E da hehenane, Saimone Bida amola Yesu Ea dogolegei ado ba: su dunu, elama doaga: le, amane sia: i. “Yesu Ea da: i hodo ilia gele gelaboga fadegale gaguli asili, ilia habidili ligisi ninia hame dawa: !”
3 Sai Bitrus da almajirin nan suka nufi kabarin.
Amalalu Bida amola amo eno ado ba: su dunu, ela da gele gelaboga asi.
4 Dukansu biyu suna gudu, amma ɗayan almajirin ya tsere wa Bitrus ya kuma fara kai kabarin.
Ela da hehenane asili, be eno ado ba: su dunu da Bida baligili, e da hidadea gele gelaboga doaga: i.
5 Ya sunkuya ya duba ciki ya ga ƙyallayen lilin ne kwance a can amma bai shiga ba.
E da beguduli, sosoi abula ba: i dagoi. Be e da ganodini hame golili sa: i.
6 Sa’an nan Siman Bitrus, wanda yake bayansa, ya iso ya kuwa wuce cikin kabarin. Ya ga ƙyallayen lilin kwance a can,
Fa: no, Saimone Bida doaga: le, mae aligili e da gele gelabo ganodini golili sa: i. E da bogoi sosoi abula ba: i.
7 haka ma zanen binnewar da aka naɗe kan Yesu da shi. Zanen a naɗe yake shi kaɗai, a keɓe da lilin ɗin.
Eno abula, musa: Yesu Ea dialuma amoga sosoi, amo amola e da ba: i. Be amo abula da eno abula amoga mae gilisili, eno sogebi lala: giwane dialebe ba: i.
8 A ƙarshe sai almajirin nan, wanda ya kai kabarin da farko, shi ma ya shiga. Ya gani ya kuma gaskata.
Amalalu, eno ado ba: su dunu (e da hidadea doaga: i amo), e amola golili sa: i. Ba: beba: le, e da dafawaneyale dawa: i dagoi.
9 (Har yanzu ba su fahimci Nassin nan da ya ce lalle ne Yesu yă tashi daga matattu ba.)
(Be Gode Sia: amane dedei diala, - Yesu da bogole bu uhini wa: legadomu, amo ilia noga: le hame dawa: i.)
10 Sai almajiran suka koma zuwa inda suke zama.
Amalalu, ado ba: su dunu ela da diasuga buhagi.
11 Maryamu kuwa ta tsaya a bakin kabarin daga waje tana kuka. Da tana cikin kuka, sai ta sunkuya ta leƙa cikin kabarin,
Meli da gele gelaboga gadili disa lelu. E da dinanawane beguduli, gelabo ganodini ba: i.
12 sai ta ga waɗansu mala’iku biyu saye da fararen tufafi, zaune a inda dā gawar Yesu take, ɗaya wajen kai ɗayan kuma wajen ƙafafu.
Ba: loba, e da a: igele dunu aduna, ahea: ya: i abula amoga idiniginisi lelebe ba: i. Ela da Yesu Ea da: i hodo musa: ligisisu amogawi esalu. Afadafa da dialuma eno da emo amo Ea musa: ligisisu amogawi esalu.
13 Suka tambaye ta cewa, “Mace, don me kike kuka?” Ta ce, “Sun ɗauke Ubangijina, ban kuma san inda suka ajiye shi ba.”
Ela da Melima amane adole ba: i “Uda! Di abuliba: le disala: ? E bu adole i, “Ilia da na Hina gaguli asili, ilia habidili ligisi na hame dawa:”
14 Da ta faɗin haka, sai ta juya ta ga Yesu tsaye, sai dai ba tă gane cewa Yesu ne ba.
Amalalu, e da sinidigili, Yesu lelebe ba: i. Be e da amo lelu dunu da Yesuyale hame dawa: i.
15 Sai ya ce, “Mace, don me kike kuka? Wa kike nema?” Ta yi tsammani shi ne mai aikin lambun, sai ta ce, “Ranka yă daɗe, in kai ne ka ɗauke shi, gaya mini inda ka ajiye shi, in je in ɗauke shi.”
Yesu da ema amane adole ba: i, “Uda! Di abuliba: le disa? Di da nowa hogosala: ?” Meli da Yesu da ifabi ouligisu dunu e dawa: beba: le, Ema amane sia: i. “Di da Ea da: i hodo gaguli asi galea, defea, na bu lala masa: ne, Ea ligisi sogebi nama adoma!”
16 Yesu ya ce mata, “Maryamu.” Sai ta juya wajensa ta ɗaga murya ta ce da Arameyanci, “Rabboni!” (Wanda yake nufin “Malam”).
Yesu da ema sia: afae sia: i, “Meli!” Meli da Ema delegili, Hibulu sia: ga amane sia: i, “La: bounai!” (La: bounai ea dawaloma: ne da Olelesu).
17 Yesu ya ce, “Kada ki riƙe ni, gama ban riga na koma wajen Uba tukuna ba. A maimako, ki tafi wajen’yan’uwana ki gaya musu, ‘Ina komawa wajen Ubana da Ubanku, wajen Allahna da kuma Allahnku.’”
Yesu da Ema amane sia: i, “Dia Na mae gaguma! Bai Na da wali Na Adama bu hame heda: i! Be naeya ilima asili, Na da Na Ada amola ilia Ada, - Na Gode amola ilia Gode, Ema Na da buhagimusa: ilima olelema!”
18 Sai Maryamu Magdalin ta wajen almajiran da labari cewa, “Na ga Ubangiji!” Ta kuma gaya musu cewa ya faɗa mata waɗannan abubuwa.
Amaiba: le Meli Ma: gadala da ado ba: su dunu, ilima asili, Yesu e da ba: i dagoi amola Ea ema adosu amo huluane ilima olelei.
19 Da Yamman ranar farko ta mako, sa’ad da almajiran suna tare, ƙofofi kuma suna a kulle saboda tsoron Yahudawa, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsakiyarsu ya ce, “Salama tă kasance tare da ku!”
Amo Sada: i daeyadafa, Yesu Ea ado ba: su dunu da Yu ouligisu dunu ilima beda: iba: le, ilia logo ga: sili, gagili salawene diasu ganodini esalu. Amalalu, logo mae doasili, Yesu misini, ilia gilisisu dogoa amoga lelu, amane sia: i, “Olofosu dilima dialoma!”
20 Bayan ya faɗa haka, sai ya nuna musu hannuwansa da gefensa. Sai almajiran suka yi farin ciki ƙwarai da suka ga Ubangiji.
Sia: nanu, Ea lobo amola Ea afo ilima olelei. Ilia Hina ba: beba: le, hahawane bagade ba: i.
21 Sai Yesu ya sāke ce musu, “Salama tă kasance tare da ku! Kamar yadda Uba ya aiko ni, haka ni ma ina aikan ku.”
Yesu da ilima sia: i, “Olofosu dilima dialoma! Na Ada da Na asunasi amo defele, Na da dili asula ahoa!”
22 Da wannan sai ya hura musu numfashinsa ya ce, “Ku karɓi Ruhu Mai Tsarki.
E da ilima mi fo fulabole, amane sia: i, “Dilia Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala lama!
23 Duk wanda kuka gafarta wa zunubansa, an gafarta masa ke nan. Duk wanda ba ku gafarta wa ba kuwa, ba a gafarta masa ba ke nan.”
Dilia da dunu ilia wadela: i hou gogolema: ne olofosea, ilia hou da gogolema: ne olofoi dagoi ba: mu. Be dilia ilia wadela: i hou hame gogolema: ne olofosea, ilia wadela: i hou da hame gogolema: ne olofoi dialebe ba: mu.”
24 Toma kuwa (wanda ake kira Didaimus), ɗaya daga cikin Sha Biyun, ba ya tare da almajiran sa’ad da Yesu ya zo.
Domase, ado ba: su dunu fagoyale gala amo afae, (ea dio dawa: loma: ne da uda afaega mano aduna eso afaega lalelegei) Yesu Ea mabe amoha, e da ilia gilisi amoga hame esalu.
25 Saboda haka sauran almajiran suka ce masa, “Ai, mun ga Ubangiji!” Amma ya ce musu, “Ina, ai, sai na ga ramin ƙusa a hannuwansa na sa yatsata a inda ƙusoshi suka kasance, na kuma sa hannuna a gefensa, in ba haka ba, ba zan gaskata ba.”
Fa: no, eno ado ba: su dunu ilia ema amane sia: i, “Ninia da ninia Hina ba: i dagoi!” Domase da ilima bu adole i, “Na da gafesiga fa: gini bahoi Ea loboga hamoi hame ba: sea, amola amo bahoi na lobo sogoga hame digili ba: sea, amola na lobo ea afo soi amo ganodini hame salasea, na da dafawaneyale hame dawa: mu.”
26 Bayan mako guda, har wa yau almajiransa suna cikin gidan, Toma kuwa yana tare da su. Ko da yake ƙofofi suna kulle, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsakiyarsu ya ce, “Salama tă kasance tare da ku!”
Hi afae aligili, ado ba: su dunu huluane da bu gilisili diasu ganodini esalu. Domase amola ili gilisili esalebe ba: i. Logo da ga: si dagoi, be Yesu da bu misini, ilia gilisisu amo ganodini lelu, amane sia: i, “Olofosu dilima dialoma!”
27 Sa’an nan ya ce wa Toma, “Sa yatsarka nan; dubi hannuwana. Miƙa hannunka ka sa a gefena. Ka daina shakka ka gaskata.”
Amalalu, E da Domasema amane sia: i, “Dia lobo sogo amoga, Na lobo baho digili ba: ma. Dia lobo molole, Na afo soi amo ganodini salima. Dia dafama: ne beda: su hou yolele, Na hou dafawaneyale dawa: ma!”
28 Toma ya ce masa, “Ya Ubangijina da Allahna!”
Domase da Ema amane sia: i, “Na Hina amola Na Gode!”
29 Sai Yesu ya ce masa, “Wato ka gaskata saboda ka gan ni ne, masu albarka ne waɗanda ba su gan ni ba, amma suka gaskata.”
Yesu da ema amane sia: i, “Di da Na ba: beba: le, dafawaneyale dawa: bela: ? Be Na da: i hodo hame ba: su dunu, ilia dafawaneyale dawa: beba: le hahawane bagade ba: mu!”
30 Yesu ya yi waɗansu abubuwan banmamaki da yawa a gaban almajiransa da ba a rubuta a wannan littafi ba.
Yesu da Ea ado ba: su dunu ilia midadi, musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu bagohame hamoi. Amola mogili bagohame da amo buga ganodini hame dedei diala.
31 An dai rubuta waɗannan ne don ku gaskata Yesu ne Kiristi, Ɗan Allah kuma ta wurin gaskatawa ku sami rai a cikin sunansa.
Be dilia da Yesu da Mesaia, Gode Egefe, amola dilia Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le Fifi Ahoanusu lamu, amo sia: da dedei diala.