< Yohanna 19 >
1 Sa’an nan Bilatus ya tafi da Yesu ya kuma sa aka yi masa bulala.
Basi Pilato akan'tola Yesu ni kun'tobha.
2 Sai sojojin suka tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa a kā, suka kuma yafa masa wata riga mai ruwan shunayya.
Maaskari bhala bhakasokota mifwa ni kutengenesya litaji. Bhakaibheka panani pa mutu ghwa Yesu ni kumfwatika liguanda lya zambarau.
3 Suka yi ta zuwa wurinsa suna cewa, “Ranka yă daɗe, sarkin Yahudawa!” Suna ta marinsa a fuska.
Bhakan'hidila ni kujobha, “Bhebhe mfalme ghwa Bhayahudi! na kisha kun'tobha kwa mabhokho gha bhene.
4 Bilatus kuwa ya sāke fitowa ya ce wa Yahudawa, “Ga shi, zan fito muku da shi don ku san cewa ban same shi da wani abin zargi ba.”
Kisha Pilato akahoma kwibhala ni kubhajobhela bhanu, “Lngayi nikabhaletela kwa muenga munu ojho ila mumanya kujha nene nikajhibhona lepi hatia jha munu ojho.”
5 Sa’ad da Yesu ya fito sanye da rawanin ƙayar da kuma riga mai ruwan shunayya, sai Bilatus ya ce musu, “Ga mutumin!”
Henu Yesu akapita kwibhala akajha afwalili litaji lya mifwa ni liguanda lya zambarau. Ndipo Pilato akabhajobhela, “Mulangayi munu ojho apa!”
6 Nan da nan da manyan firistoci da ma’aikatansu suka gan shi, sai suka yi ihu suka ce, “A gicciye! A gicciye!” Amma Bilatus ya amsa ya ce, “Ku, ku ɗauke shi ku gicciye. Ni dai ban same shi da wani abin zargi ba.”
Kwa hiyo wakati kuhani mbaha na bhabhaha bho bhambwene Yesu, wakapiga makele bhakajobha, “N'sulubisiajhi, n'sulubisiajhi.” Pilato akabhajobhela, “Mun'tolayi mwebhene mkan'sulubisiajhi, kwa ndabha nene nibhonalepi hatia kwa muene.”
7 Yahudawa dai suka nace suna cewa, “Mu fa muna da doka, kuma bisa ga dokar dole yă mutu domin ya mai da kansa Ɗan Allah.”
Bhayahudi bhakan'jibu Pilato, “Tete tujhe ni sheria, ni kwa sheria ejhe jhilondeka afuayi kwandabha muene akibhekeghe mwana ghwa K'yara.”
8 Da Bilatus ya ji haka, sai tsoro ya ƙara kama shi,
Pilato bho ap'eliki malobhi agha azidi kutila,
9 sai ya sāke koma cikin fada. Ya tambayi Yesu, “Daga ina ka fito?” Amma Yesu bai amsa masa ba.
akajhingila Praitorio kabhele ni kun'jobhela Yesu, “Bhebhe wihomela ndaku? Hata naha, Yesu an'jibi lepi.
10 Bilatus ya ce, “Ba za ka yi mini magana ba? Ba ka san cewa ina da ikon sakinka, ko gicciye ka ba?”
Kisha Pilato akan'jobhela, “Je, bhebhe wilongela lepi ni nene? Je, bhebhe umanyilepi kujha nene nijhe ni mamlaka gha kusulubisya?”
11 Yesu ya amsa ya ce, “Ba ka da wani iko a kaina, in ba a ba ka daga sama ba. Saboda haka wanda ya bashe ni gare ka, ya fi na zunubi.”
Yesu akan'jibu, “Ngaujhelepi ni nghofu dhidi jha nene kama ngaupelibhu lepi kuhomela kunani. Henu, munu jha anipisili kwa bhebhe ajhe ni dhambi mbaha.”
12 Daga nan fa, Bilatus ya yi nemi yă saki Yesu, sai dai Yahudawa suka yi ta ihu suna cewa, “In ka saki wannan mutum, kai ba abokin Kaisar ba ne. Duk wanda ya ɗauka kansa a matsayin sarki, ai, yana gāba da Kaisar ne.”
Kutokana ni lijibu e'le, Pilato alondeghe kundeka huru, lakini Bhayahudi bhakapiga majhueghu bhakajobha, “Kama wibetakundeka huru basi bhebhe sio rafiki ghwa Kaisari: Kila jhaikibheka mfalme ilota kinyume ni Kaisari.”
13 Da Bilatus ya ji haka, sai ya fito da Yesu, ya kuma zauna a kujerar shari’ar da ake ce da shi Daɓen Dutse (wanda a harshen Arameyik ana ce da shi Gabbata).
Pilato bho aghapeliki malobhi agha, akandeta Yesu kwibhala kisha akatama pa kiti kya hukumu mahali pala papimanyikana kama sakafu, lakini kwa Kiebrania, Gabatha.
14 Ranar Shirye-shiryen Makon Bikin Ƙetarewa ce kuwa, wajen sa’a ta shida. Sai Bilatus ya ce wa Yahudawa, “Ga sarkinku.”
Ligono lya maandalizi gha pasaka bho bhifikili, muda ghwa saa sita. Pilato akabhajobhela Bhayahudi, “Mulangayi mfalme ghwa jhomu ojho apa!”
15 Amma suka yi ihu suka ce, “A yi da shi! A yi da shi! A gicciye shi!” Bilatus ya ce, “A! In gicciye sarkinku?” Sai manyan firistoci suka amsa suka ce, “Mu dai, ba mu da wani sarki sai Kaisar.”
Bhakapiga makelele, “Umbosiajhi, umbosiajhi, un'sulubisiajhi!” Pilato akabhajobhela, “Je, nin'sulubusuajhi mfalme ghwa jhomu?” Ni muene Kuhani mbaha akajibu, “Tete tujhelepi ni mfalme isipokujha Kaisari.”
16 A ƙarshe Bilatus ya ba da shi gare su a gicciye shi. Saboda haka sojoji suka tafi da Yesu.
Ndipo Pilato akandeta Yesu kwa bhene ili asulubibhwayi
17 Ɗauke da gicciyensa, ya kuwa fita zuwa wurin Ƙoƙon Kai (wanda a harshen Arameya ana ce da shi Golgota).
Na bhene bhakantola Yesu, ni muene akapita, hali aup'endili n'salaba ghwa muene mpaka ku lieneo lyalikutibhwa fuvu lya mutu, kwa Kihebrania likutibhwa Golgotha.
18 Nan suka gicciye shi tare da waɗansu mutum biyu, ɗaya a kowane gefe da Yesu a tsakiya.
Ndipo pa bhan'sulubisi Yesu, pamonga ni bhagosi bhabhele, mmonga lubhafu olo ni jhongi lubhafu olo, ni Yesu katikati jha bhene.
19 Bilatus ya sa aka rubuta wata sanarwa aka kafa a kan gicciyen. Abin da aka rubuta kuwa shi ne, Yesu Banazare, Sarkin Yahudawa.
Kisha Pilato akajhandika alama ni kujhibheka panani pa n'salaba. Apu pajhandikibhu: YESU MNAZARETH, MFALME GHWA BHAYAHUDI.
20 Yahudawa da yawa suka karanta wannan sanarwa, gama inda aka gicciye Yesu yana kusa da birni. An kuwa rubuta sanarwar da Arameyanci, Romanci da kuma Girik.
Bhayahudi bhingi bhaisomili alama jhela kwani mahali pala pa asululibibhu Yesu pajhele karibu ni mji. Alama ejhu jhalembibhu Kiebrania, kwa Kirumi ni kwa Kiyunani.
21 Sai manyan firistocin Yahudawa suka ce, “A’a! Kada ka rubuta, ‘Sarkin Yahudawa,’ ka dai rubuta, wannan mutum ya ce shi sarkin Yahudawa ne.”
Kisha bhabhaha bha makuhani ghwa Bhayahudi bhakan'jobhela Pilato, “Usilembi, 'Mfalme ghwa Bhayahudi; bali muene ajobhili nene ndo mfalme ghwa Bhayahudi.”
22 Bilatus ya amsa ya ce, “Abin da na rubuta, na rubuta.”
Ni muene Pilato akabhajibu, “Ghanijhandiki nijhandiki.”
23 Da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka ɗibi tufafinsa suka kasa kashi huɗu, kowanne ya ɗauki kashi ɗaya. Suka kuma ɗauki taguwarsa, taguwar kuwa ba ɗinki, saƙa ɗaya ce gudanta daga sama har ƙasa.
Baada jha askari kun'sulubisya Yesu, bhakatola mavazi gha muene ni kughagabha katika mafungu mancheche, khila askari lifungu limonga, fefuefu ni kanzu, Henu kanzu jhela jhashonibhu lepi bali jhafumibhu jhioha kuhomela kunani.
24 Sai suka ce wa juna, “Kada mu yage ta, sai dai mu jefa ƙuri’a a kanta mu ga wanda zai ci.” Wannan ya faru ne don a cika nassin da ya ce, “Suka rarraba tufafina a junansu, suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigata.” Abin da sojojin suka yi ke nan.
Kisha bhakajobhesana bhene kwa bhene, “Tusijhikachuli, bali tupigayi kura ili tulolayi jhibetakujha jha niani?” Ele lyahomili ili lela liandiku litimizwajhi, lela lya lijobha bhagabhenye nghobho syangu, ni liguanda lya nene bhalipigili kura.”
25 To, tsaye kusa da gicciyen Yesu kuwa akwai mahaifiyarsa, tare da’yar’uwar mahaifiyarsa, Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magdalin.
Askari abhombi mambo agha. Nyinamunu Yesu, ndombo munu nyina ghwa Yesu, Mariamu n'dala ghwa Kleopa ni Mariamu Magdalena - bhadala abha bhajhele bhajhele bhajhemili karibu ni n'salaba ghwa Yesu.
26 Sa’ad da Yesu ya ga mahaifiyarsa a can, da kuma almajirin nan da yake ƙauna tsaye kusa, sai ya ce wa mahaifiyarsa, “Mace, ga ɗanki,”
Yesu bho ambwene nyinamunu ni jhola mwanafunzi jhaan'ganili bhajhemili karibu akan'jobhela nyinamunu, “N'dala, langayi, mwanabhu ojho apa!”
27 ga almajirin kuwa ya ce, “Ga mahaifiyarka.” Tun daga wannan lokaci fa almajirin nan ya kai ta gidansa.
Kisha akan'jobhela jhola mwanafunzi, “Langayi, ojho apa nyinu waku. “Kuhomela saa ejhu mwanafunzi jhola akan'tola kulota kunyumba kwa muene.
28 Bayan haka, sanin cewa an cika kome, kuma domin a cika Nassi, sai Yesu ya ce, “Ina jin ƙishirwa.”
Baada jha e'lu, Hali Yesu amanyili kujha ghoha ghamaliki ili kutimisya maandiku, akajobha, “Nibhona kiu,”
29 To, akwai wani tulun ruwan tsami ajiye a can, saboda haka suka jiƙa soso da shi, suka soka soson a sandan itacen hizzob, suka kai bakin Yesu.
Khenu kyakikamemili Siki kyabhekibhu pala, henu bhakabheka sifongo jhajhimemili siki panani pa ufito ghwa hisopo, bhakambekela mundomo mwa muene.
30 Da ya tsotsi abin sha ɗin, sai Yesu ya ce, “An gama.” Da wannan fa, ya sunkuyar da kansa ya saki ruhunsa.
Ni muene Yesu bho ajhibhonjili ejhu, akajobha, “Imaliki.” Kisha akajhinamisya mutu ghwa muene akajhikabidhi roho jha muene.
31 To, ranan nan fa, ranar Shirye-shirye ce, kashegari kuma muhimmin Asabbaci ne. Domin Yahudawa ba sa so a bar jikunan a kan gicciyoyi a Asabbaci, sai suka roƙi Bilatus a kakkarye ƙafafunsu kuma sauko da jikunan.
Kwa vile bhwajhele bhwakati bhwa maandalio, ni kwam ndabha mibhele jhilondekeghe lepi kubakila panani pa n'salaba wakati bhwa Sabato (kwa kujha Sabato jha jhele ligono lya muhimu), bhayahudi bhan'sokili Pilato kujha magolo gha bhene bhala bhabhasulubisibhu idenyibhwayi, ni kwamba mibhele ghya bhene iselesibhwayi.
32 Sai sojoji suka zo suka karya ƙafafun mutum na farko da aka gicciye tare da Yesu, da kuma na ɗayan.
Ndipo askari bhakahida ni kudenya magolo gha munu ghwa kwanza ni ghwa pili bhabhasulubisibhu pamonga ni Yesu.
33 Amma sa’ad da suka zo kan Yesu suka tarar ya riga ya mutu, ba su karya ƙafafunsa ba.
Bhobhamfikirir Yesu bhan'kolili tayari amali kufwa, henu bhakadenya lepi magolo gha muene.
34 A maimako, sai ɗaya daga cikin sojojin ya soki Yesu a gefe da māshi, nan take jini da ruwa suka fito.
Hata naha, mmonga ghwa askari akan'homa Yesu ng'oha mu mbafu ni mara jhikahoma masi ni damu.
35 Mutumin da ya gani ɗin shi ya ba da shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya san gaskiya yake faɗa, yana kuma ba da shaidar domin ku ma ku gaskata.
Ni muene jha alibhwene lela ahomisi bhushuhuda, ni bhushuhuda bhwa muene bhwa kweli. Muene amanyili kyaajobhili kya bhukweli ili namu pia mukierayi.
36 Waɗannan abubuwa sun faru don a cika Nassi ne cewa, “Ba ko ɗaya daga cikin ƙasusuwansa da za a karya,”
Mambo agha ghajhele ili lela lyalyanenibhu libhwesiyi kutimila, “Bhujhele hata umonga bhwa bhwibetakudenyibhwa.”
37 kuma kamar yadda wani Nassi ya ce, “Za su dubi wanda suka soka.”
Kabhele liandiku lenge lijobha, “Bhibetakundangamuene jha ahomibhu”
38 Bayan haka, Yusuf mutumin Arimateya ya roƙi Bilatus a ba shi jikin Yesu. Yusuf dai almajirin Yesu ne, amma a ɓoye domin yana tsoron Yahudawa. Da izinin Bilatus, ya zo ya ɗauki jikin.
Baada jha mambo agha Yusufu ghwa Arimathaya, kwa vile ajhele mwanafunzi ghwa Yesu, lakini kwa siri kwa kubhatila Bhayahudi, an'sokili Pilato kujha autolayi mb'ele bhwa Yesu.
39 Yana tare da Nikodimus, wannan da ya taɓa zuwa wurin Yesu da dare. Nikodimus ya zo da mur da aloyes a gauraye, wajen awo ɗari.
Ni muene Pilato akampela ruhusa. Henu Yusufu akahida kuubhosya mb'ele ghwa Yesu. Ni muene Nicodemo ambajhe kubhwandelu an'kesisi Yesu pakilu ni muene akahida. Muene aletili mchanganyiiku ghwa manemane ni udi, kama uzito ghwa ratili mia moja.
40 Da ɗaukowar jikin Yesu, sai su biyun suka nannaɗe shi tare da kayan ƙanshi a cikin ƙyallayen lilin bisa ga al’adar Yahudawa ta jana’iza.
Henu bhakautola mb'ele ghwa Yesu bhakaukonga sanda jha kitani ni pamonga ni ghala manukato, kama kyajhikajhele desturi jha bhayahudi wakati wa kusiela.
41 A inda aka gicciye Yesu, akwai wani lambu, a cikin lambun kuwa akwai sabon kabari, wanda ba a taɓa sa kowa ba.
Mahali ambapo Yesu asulubisibhu kwajhele ni bustani; mugati mu jhela bustani kwajhele ni likaburi lipya ambalyo ajhelepi munu ambajhe abhwajhili kusyelibhwa omu.
42 Da yake ranan nan, ranar Shirye-shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuma yana kusa, sai suka binne Yesu a can.
Basi, kwa kujha jhajhele ligono lya maandalio kwa Bhayahudi, ni kwa vile lela likaburi lyajhele karibu, basi bhakan'goneka Yesu mugati omu.