< Yohanna 18 >
1 Da ya gama addu’a, sai Yesu ya fita tare da almajiransa suka haye Kwarin Kidron. A wancan ƙetaren kuwa akwai lambun zaitun, da shi da almajiransa suka shiga ciki.
Baada jha Yesu kujobha malobhi agha, akabhoka ni bhanafunzi bha muene kul'otela bonde lya Kidron, ambako kwajhele ni bustani, ambako muene ni bhanafunzi bha muene bhakajhingila mugati.
2 To, Yahuda, wanda ya bashe shi, ya san wurin, domin Yesu ya sha zuwa wurin da almajiransa.
Henu Yuda, jhola jhaalondeghe kun'saliti, ni muene alimanyili lilobhi e'lu, kwani Yesu ajhele illota lieneo lela mara kadhaa ni bhanafunzi bha muene,
3 Saboda haka Yahuda ya zo cikin lambun, yana jagoranta ƙungiyar sojoji da waɗansu ma’aikata daga wurin manyan firistoci da Farisiyawa. Suna riƙe da toci, fitilu da kuma makamai.
Ni muene Yuda baada jhakubhona akabhili likundi lya maaskari ni maofisa kuhomela kwa bhabhaha bha makuhani, bhakahida ni taa, kurunzi ni silaha.
4 Yesu kuwa, sane da duk abin da zai same shi, ya fito ya tambaye, su ya ce, “Wa kuke nema?”
Nu muene Yesu, akajha amanyili khila khenu kyakibhombeleghe dhidi jha muene, akakitokesya pa longolo ni kubhakota, “Niani mukandonda?”
5 Suka amsa suka ce, “Yesu Banazare.” Yesu ya ce, “Ni ne shi.” (Yahuda kuwa wanda ya bashe shi yana nan tsaye tare da su.)
Ni bhene bhan'jibili, “Yesu Mnazareth.” Yesu akabhajobhela, “Ndo nene” Ni muene Yuda jha an'saliti, ajhele ajhemili pamonga ni bhala askari.
6 Da Yesu ya ce, “Ni ne shi,” sai suka ja da baya suka fāɗi a ƙasa.
Henu bho abhajobhili, “Ndio nene” bhakerebhuiki kinyume bhakabina pasi.
7 Sai ya sāke tambayar su ya ce, “Wa kuke nema?” Suka ce, “Yesu Banazare.”
Halafu akabhakota kabhele, “Niani mukandonda? Ni bhene bhakan'jibu kabhele “Yesu mnazareth.”
8 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na gaya muku ni ne shi. In kuma ni ne kuke nema, to, sai ku bar waɗannan su tafi.”
Yesu akabhajibu, “Nimalili kubhajobhela Ndio nene; henu kama mkanilonda nene, mubhalekayi bhangi abha bhalotayi.”
9 Wannan ya faru ne don a cika kalmomin da ya yi cewa, “Ban yar da ko ɗaya daga cikin waɗanda ka ba ni ba.”
Agha ghajhele naha ili lilobhi lela litimilikayi; pa ajobhi pala; “Katika bhaukanipelili, nikanjasilepi hata mmonga.”
10 Sai Siman Bitrus, wanda yake da takobi, ya zāre, ya kai wa bawan babban firist sara, ya ɗauke masa kunnensa na dama (Sunan bawan kuwa Malkus ne.)
Ndipo Simoni Petro, jha ajhele ni upanga akaufuta ni kun'dumula mb'olokoto lya kulia n'tumishi ghwa Kuhani mbaha. Ni lihina lya muene n'tumishi jhola lya jhele Malko.
11 Sai Yesu ya umarce Bitrus ya ce, “Mai da takobinka kube! Ba zan sha kwaf da Uba ya ba ni ba?”
Yesu akan'jobhela Petro, “Ubhukerusiajhi upanga ghwa jhobhi mu ala jhike. Kwa ndabha jha kiki nisikinyweli kikombi khela kyaanipelili Dadi?”
12 Sai ƙungiyar soja tare da shugaban sojanta da kuma ma’aikatan Yahudawa suka kama Yesu. Suka daure shi
Basi likundi lela lya askari ni jemedari, ni bhatumishi bha Bhayahudi, bhan'kamuili Yesu ni kun'konga.
13 sa’an nan suka kawo shi da farko wurin Annas, wanda yake surukin Kayifas, babban firist a shekaran nan.
Na bhene bhandonguisi mpaka kwa Anasi, kwani muene ajhele mkwe ghwa Kayafa, ambaye ajhele Kuhani mbaha kwa mwaka obhu.
14 Kayifas ne wanda ya shawarci Yahudawa cewa zai fi kyau mutum ɗaya yă mutu saboda mutane.
Henu Kayafa ndo abhapelili ushauri Bhayahudi jhi kujha jhilondeka munu mmonga afuayi kwa ndabha jha bhanu.
15 Siman Bitrus da kuma wani almajiri suna bin Yesu. Domin almajirin nan sananne ne ga babban firist, sai ya shiga tare da Yesu a filin gidan babban firist ɗin,
Simoni Petro an'kesisi Yesu, mebhu ni bhanafunzi bhangi. Ni mwanafunzi jhola jha amanyikene kwa kuhani mbaha, ni muene akajhingila pamonga ni Yesu mu libehewa lya kuhani mbaha;
16 Bitrus kuwa ya dakata a waje a bakin ƙofa. Almajirin nan da yake sananne ga babban firist, ya dawo ya yi magana da yarinyar mai aiki a can, ya kuma shigo da Bitrus.
lakini Petro ajhemili kwibhala kundiangu. Mwanafunzi jhola jha amanyikene kwa kuhani mbaha apitili kwibhala akalota kulongela ni n'dala jhola n'tumishi jhaalendeghe ndiangu ni kunjhingisya Petro mugati.
17 Yarinyar da take bakin ƙofar ta ce wa Bitrus, “Kai ba ɗaya ne daga cikin almajiran mutumin nan ba ne?” Bitrus ya amsa ya ce, “A’a, ba na ciki.”
Basi kijakazi jhola jha alandeghe pandiangu, an'jobhili Petro, “Je bhebhe sio ndo mmonga ghwa bhafuasi bha munu ojho?” Ni muene akajobha, “Ne lepi.”
18 To, ana sanyi, bayi da ma’aikatan suna tsattsaye kewaye da wutar da suka hura don su ji ɗumi. Bitrus ma yana tsaye tare da su, yana jin ɗumi.
Ni bhala bhatumishi ni bhabhaha bhajhemili mahali pala, bhakajha bhakosili muoto bhijhota kwa ndabha kwa jhele ni mepu, bhakajha bhijhota ili kukabha joto. Ni Petro ajhenabhu ijhota muoto ajhemili.
19 Ana cikin haka, sai babban firist ya tuhumi Yesu game da almajiransa da kuma koyarwarsa.
Kuhani mbaha akan'kota Yesu juu jha bhanafunzi bha muene ni mafundisu gha muene.
20 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na yi wa duniya magana a fili. Na kuma sha yin koyarwa a majami’u ko kuma a haikali inda Yahudawa duka sukan taru. Ban taɓa faɗin kome a ɓoye ba.
Yesu akajibu, “Nibhujobhili waziwazi bhulimwengu; Nene nafundisi mara kwa mara mu masinagogi ni mahekalu mahali ambapo bhayahudi bhikusanyika. Nani najobhilepi lyolyoha kwa kufigha.
21 Don me kake tuhumata? Ka tambayi waɗanda suka ji ni. Ba shakka, sun san abin da na faɗa.”
Kwandabha jha kiki mwanikotili? Mubhakotayi bhabhanip'elekisi juu jha khela kya nikijobhili. Bhanu abha bhamanyili mambo ghala ghanighajobhili.
22 Da Yesu ya faɗa haka, sai ɗaya daga cikin ma’aikatan da yake tsaye kusa ya mare shi a fuska ya ce, “Haka za ka amsa wa babban firist?”
Yesu bho amalikujobha aghu, mmonga ghwa bhabhaha jha ajhemili akan'tobha Yesu kwa kibhoko kya muene ni kujobha, “Je, ndo jhilondeka naha kun'jibu kuhani mbaha?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “In na faɗi abin da ba daidai ba, ka nuna abin da ba daidai ba. Amma in gaskiya na faɗa, don me ka mare ni?”
Ni Yesu akan'jibu, “Kama nijobhili lijambo lyolyoha linofu lepi basi ujhelayi shahidi kwa ndabha jha uovu, na kama nirijibili kinofu kwandabha jha kiki ukanitobha?
24 Sai Annas ya aika da shi, a daure, wurin Kayifas babban firist.
Ndipo Anasi ampeliki Yesu kwa Kayafa kuhani mbaha khoni akongibhu.
25 Da Siman Bitrus yana nan tsaye yana jin ɗumin wuta, sai aka tambaye shi, “Kai, kai ma ba ɗaya daga cikin almajiransa ba ne?” Sai ya yi mūsu, yana cewa, “Sam, ba na ciki.”
Henu Simoni Petro akajha ajhemili ijhota muoto. Halafu bhanu bhala bhakan'jobhela. “Je, bhebhe pia si mmonga ghwa bhanafunzi bha muene?” Akabele akajobha “Nene lepi.”
26 Sai wani daga cikin bayin babban firist dangin wanda Bitrus ya sare wa kunne, ya tambaya shi ya ce, “Kana tsammani ban gan ka tare da shi a gonar zaitun ba?”
Mmonga ghwa bhatumishi bha kuhani mbaha ambajhe ajhele ndongomunu ghwa jhola jha adumulibhu mbolokhoto ni Petro akajobha, “Je sio bhebhe nikakubhwene naku ku bustani?”
27 Bitrus ya sāke yin mūsu, nan take kuwa zakara ya yi cara.
Petro akabela kabhele, ni mara likongobhe likabheka.
28 Sa’an nan Yahudawa suka fitar da Yesu daga wurin Kayifas zuwa fadar gwamnar Roma. A yanzu dai, safiya ta yi, don gudu kada su ƙazantar da kansu Yahudawa ba su shiga cikin fadar ba; sun so su iya ci Bikin Ƙetarewa.
Kisha bhakan'tola Yesu kuhoma kwa Kayafa mpaka ku Praitorio. Kwajhelukhela lubhuliku. Bhabhu bhene bhaijhingi lepi jhela Praitorio ili bhasihidi bhakanajisika ni kujhilya pasaka.
29 Saboda haka Bilatus ya fito wajensu ya ce, “Wace ƙara kuke kawowa game da mutumin nan?”
Henu Pilato akabhalotela akajobha. “Lishitaka lelekhu lyalikan'husu munu ojho?”
30 Suka amsa suka ce, “Da a ce shi ba mai laifi ba ne, ai, da ba mu bashe shi gare ka ba.”
Bhakan'jibu ni kun'jobhela, “Munu ojho nga ajhiabhombi lepi makosa ngatundetili lepi kwa bhebhe.”
31 Bilatus ya ce, “Ku tafi da shi da kanku mana, ku hukunta shi bisa ga dokarku.” Sai Yahudawa suka ƙi suka ce, “Ba mu da ikon yanke wa wani hukuncin kisa.”
Pilato akabhajobhela, “Mun'tolayi mwejhomu, mukan'hukumuayi kul'engana ni sheria jha muenga.” Ni bhene Bhayahudi bhakan'jobhela, “Sheria jhikaturuhusu lepi tete kun'koma munu jhejhioha.”
32 Wannan kuwa ya faru ne don a cika kalmomin da Yesu ya yi da suka nuna irin mutuwar da zai yi.
Bhajobhili agha ili lilobhi lya Yesu litimilikayi, lilobhi ambalyo amalikujobha juu jha aina jha kifo kya kya muene.
33 Sai Bilatus ya koma cikin fada, ya kira Yesu ya tambaye shi, “Shin, kai ne sarkin Yahudawa?”
Basi Pilato akajhingila kabhele Praitorio ankutilepi Yesu; akan'jobhela, “Je, bhebhe ndo mfalme ghwa Bhayahudi?”
34 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Wannan ra’ayin kanka ne, ko waɗansu ne suka yi maka magana game da ni?”
Yesu an'jibili, “Je, bhebhe ukanikota lisuali e'le kwa ndabha wilonda kumanya au kwandabha bhangi bhakutumili ili unikotayi nene?”
35 Bilatus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne? Ai, mutanenka ne da kuma manyan firistoci suka bashe ka gare ni. Me ka yi?”
Ni muene pilato akan'jibu, “Nene na Myahudi, au lepi?” Litaifa lya bhebhe ni kuhani mbaha ndo bhakuletili kwa nene; bhebhe uketili kiki?
36 Yesu ya ce, “Mulkina ba na duniyan nan ba ne. Da na duniyan nan ne da bayina sun yi yaƙi su hana Yahudawa kama ni. Amma fa mulkina daga wani waje ne.”
Yesu akajibu; “Ufalme bhwa nene sio bhwa ulimwengu obho, kama ufalme bhwa nene ngabhujhele bhwa ulimwengu obho bhatumwa bha nene ngabhajhemili ili nisibhekibhu kwa bhayahudi. Kwa kweli ufalme bhwa nene bhwihomela lepi apa”
37 Sai Bilatus ya ce, “To, wato, kai sarki ne!” Yesu ya amsa ya ce, “Haka yake, ni sarki ne yadda ka faɗa. Tabbatacce, saboda wannan dalili ne aka haife ni, kuma don wannan ne na zo duniya, domin in shaidi gaskiya. Duk wanda yake gefen gaskiya yakan saurare ni.”
Basi Pilato akan'jobhela, “Je, bhebhe wa mfalme?” Yesu akajibu, “bhebhe ndo kya wijobha kujha nene na mfalme, Kwandabha ejhe nene nahogoliki na kwandabha nene nihidili pa ulimwengu ili nijhelayi shahidi ghwa kweli jhela. Jhejhioha jha ajhele ghwa ejhu kweli akajhipelekesya sauti jha nene.
38 Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Mece ce gaskiya?” Da ya faɗi haka, sai ya sāke fitowa wurin Yahudawa ya ce, “Ni fa ban sami wani abin zargi game da shi ba.
Pilato akan'jobhela, “Kweli ndo kiki?” Ni muene bho amalikujobha agha akalota kwa Bhayahudi ni kujobha “Nikalibhona lepi likosa lyolyoha kwa munu ojho.
39 Amma fa kuna da wata al’ada in lokacin Bikin Ƙetarewa ya yi, nakan sakar muku da ɗan kurkuku ɗaya. To, kuna so in sakar muku ‘sarkin Yahudawa’?”
Muenga mujhele ni utamaduni bhwa ukanifuanya nimfungulilayi mfungwa mmonga wakati wa Pasaka. Je mwilonda nibhafungulilayi mfalme ghwa Bhayahudi.”
40 Sai suka ɗau kururuwa suna cewa, “Kai, ba shi ba! A ba mu Barabbas!” To, Barabbas ɗin nan yana da hannu dumu-dumu a wani tawaye.
Kisha bhapigili majhuegha bhakajobha, ojho lepi, tufungulilayi Baraba.” Ni muene Baraba ajhele mnyang'anyi.