< Ayuba 35 >
І говорив Елі́гу та й сказав:
2 “Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
„Чи це полічив ти за право, як кажеш: „Моя праведність більша за Божу“?
3 Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
Бо ти говорив: „Що́ поможе тобі? Яку ко́ристь із цього я матиму більшу, аніж від свойого гріха́?“
4 “Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
Я тобі відповім, а з тобою і ближнім твоїм.
5 Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
Подивися на небо й побач, і на хмари споглянь, — вони вищі за тебе.
6 In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
Як ти будеш грішити, що́ зробиш Йому? А стануть числе́нні провини твої, що́ ти вчиниш Йому?
7 In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
Коли праведним станеш, що́ даси ти Йому? Або що́ Він ві́зьме з твоєї руки?
8 Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
Для люди́ни, як ти, беззако́ння твоє, і для лю́дського сина твоя справедливість!
9 “Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
Від бе́злічі гно́блення стогнуть вони, кричать від твердо́го плеча багатьох.
10 Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
Та не скаже ніхто: Де ж той Бог, що мене Він створив, що вночі дає співи,
11 wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
що нас над худобу земну́ Він навчає, і над птаство небесне вчиняє нас мудрими?
12 Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
Вони там кричать, але через бундю́чність злочинців Він відповіді не дає.
13 Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
Тільки марно́ти не слухає Бог, і Всемогу́тній не бачить її.
14 Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
Що ж тоді, коли кажеш: „Не бачив Його!“Та є суд перед Ним, — і чекай ти його́!
15 Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
А тепер, коли гнів Його не покарав, і не дуже пізнав про глупо́ту,
16 Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”
то нама́рно Йов уста свої відкриває та мно́жить слова́ без знання́“.