< Ayuba 35 >
UElihu wasephendula wathi:
2 “Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
Ukhumbula ukuthi lokhu kuqondile yini? Uthe: Ukulunga kwami kwedlula okukaNkulunkulu.
3 Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
Ngoba uthe kusizani kuwe, kungisizani okwedlula isono sami?
4 “Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
Mina ngizakuphendula, labangane bakho kanye lawe.
5 Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
Khangela amazulu ubone; ukhangele amayezi, aphakeme kulawe.
6 In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
Uba usona, wenzani kuye? Uba iziphambeko zakho zizinengi, wenzani kuye?
7 In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
Uba ulungile, umnikani, kumbe wemukelani esandleni sakho?
8 Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
Ububi bakho buthinta umuntu onjengawe, lokulunga kwakho indodana yomuntu.
9 “Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
Ngenxa yobunengi bencindezelo babenza bakhale; bayakhala ngenxa yengalo yabalamandla.
10 Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
Kodwa kakho othi: Ungaphi uNkulunkulu umenzi wami, onika amahubo ebusuku,
11 wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
osifundisa okwedlula inyamazana zomhlaba, asenze sihlakaniphe okwedlula inyoni zamazulu?
12 Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
Lapho bayakhala, kodwa kaphenduli, ngenxa yokuzigqaja kwababi.
13 Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
Isibili uNkulunkulu kayikuzwa ize, loSomandla kayikukunanza.
14 Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
Yebo, lanxa usithi: Kawumboni, kanti isahlulelo siphambi kwakhe; ngakho umlindele.
15 Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
Kodwa khathesi, ngoba intukuthelo yakhe ingajezisanga, laye kayikwejwayela kakhulu yini ukuziphakamisa?
16 Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”
Ngakho uJobe uvule umlomo wakhe ngeze, wandisa amazwi engelalwazi.