< Ayuba 35 >

1 Sai Elihu ya ce,
Na Elihu el sifilpa fahk:
2 “Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
“Ku kom nunku mu ma se inge suwohs Ke kom fahk mu, ‘Nga suwohs ye mutun God.’
3 Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
Ku ke kom siyuk sin God, ‘Nga fin tia oru ma koluk, mea ac wo nu sik?’
4 “Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
Nga ac topuk kom, ac mwet kawuk lom ingan pac.
5 Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
“Ngetak liye acn lucng! Liye fulatiyen pukunyeng uh!
6 In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
Kom fin orekma koluk, God El tiana akkolukyeyuk kac. Kom fin oru ma koluk pacl pus, ya ma inge ac aklokoalokyal?
7 In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
Ya kom kasru God kom fin arulana orek suwohs? Wangin ma God El enenu sum.
8 Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
Mwet uh pa ac keok ke ma koluk kom oru uh, Ac ma wo kom oru uh ac kasru pac mwet.
9 “Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
“Ke akkeokyeyuk mwet uh, elos ac sasao; Ac elos pang tuh in oasr mwet kasrelos.
10 Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
Tuh elos tia ngetang nu sin God su oralosla, Su sang soko on in finsrak nu selos ke pacl upa nu selos.
11 wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
Elos tia nget nu sin God su ase etauk nu sesr, Etauk liki kutena kosro, ku won.
12 Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
Elos pang in suk kasru, tuh God El tiana topkolos, Mweyen elos mwet koluk ac inse fulat.
13 Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
Wangin sripen pang lalos uh; God Kulana El tiana liyalos, ku lohng pusralos.
14 Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
“Job, kom fahk mu kom tia ku in liye God; Tusruktu, kom in mongfisrasr ac tupan. Top lal nu sum uh oasr yorol.
15 Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
In nunak lom kom mu God El ac tiana kalyei mwet, Ac kom mu El tia arulana lohang nu ke ma koluk uh.
16 Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”
Wangin sripa kom in nuna kaskas na; Kalem tari lah kom tia etu ma kom fahk an.”

< Ayuba 35 >