< Ayuba 35 >
Og Elihu svarede fremdeles og sagde:
2 “Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
Holder du dette for Ret — du sagde jo: Jeg er retfærdigere end Gud —
3 Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
at du siger: Hvad gavner det dig? hvad Gavn har jeg deraf, fremfor om jeg syndede?
4 “Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
Jeg vil give Svar til dig og til dine Venner med dig:
5 Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
Sku Himmelen og se og betragt Skyerne; de ere højt over dig.
6 In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
Dersom du har syndet, hvad kan du gøre imod ham? og ere dine Overtrædelser mange, hvad kan du volde ham?
7 In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
Dersom du er retfærdig, hvad kan du give ham? eller hvad skal han modtage af din Haand?
8 Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
Et Menneske, som du er, vedkommer din Ugudelighed, og et Menneskes Barn din Retfærdighed.
9 “Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
Over de mangfoldige Undertrykkelser raaber man, skriger om Hjælp imod de mægtiges Arm.
10 Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
Men ingen siger: Hvor er Gud, som skabte mig, han, som giver Lovsange om Natten;
11 wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
som belærer os fremfor Dyrene paa Jorden og gør os visere end Fuglene under Himmelen?
12 Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
Der raabe de, men han svarer ikke, for de ondes Hovmods Skyld.
13 Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
Kun Forfængelighed hører Gud ikke, og den Almægtige agter ikke derpaa.
14 Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
Ogsaa naar du siger, du skuer ham ikke, saa er Dommen alt for hans Ansigt, derfor vent paa ham!
15 Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
Men nu, fordi hans Vrede ikke hjemsøger, og han ikke agter stort paa Overmodet:
16 Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”
Saa oplader Job sin Mund med Forfængelighed, han gør Ordene mangfoldige uden Forstand.