< Ayuba 23 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Respondens autem Job, ait:
2 “Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
Nunc quoque in amaritudine est sermo meus, et manus plagæ meæ aggravata est super gemitum meum.
3 Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
Quis mihi tribuat ut cognoscam et inveniam illum, et veniam usque ad solium ejus?
4 Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
Ponam coram eo judicium, et os meum replebo increpationibus:
5 Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
ut sciam verba quæ mihi respondeat, et intelligam quid loquatur mihi.
6 Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
Nolo multa fortitudine contendat mecum, nec magnitudinis suæ mole me premat.
7 Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
Proponat æquitatem contra me, et perveniat ad victoriam judicium meum.
8 “Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
Si ad orientem iero, non apparet; si ad occidentem, non intelligam eum.
9 Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
Si ad sinistram, quid agam? non apprehendam eum; si me vertam ad dexteram, non videbo illum.
10 Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
Ipse vero scit viam meam, et probavit me quasi aurum quod per ignem transit.
11 Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
Vestigia ejus secutus est pes meus: viam ejus custodivi, et non declinavi ex ea.
12 Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
A mandatis labiorum ejus non recessi, et in sinu meo abscondi verba oris ejus.
13 “Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
Ipse enim solus est, et nemo avertere potest cogitationem ejus: et anima ejus quodcumque voluit, hoc fecit.
14 Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
Cum expleverit in me voluntatem suam, et alia multa similia præsto sunt ei.
15 Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
Et idcirco a facie ejus turbatus sum, et considerans eum, timore sollicitor.
16 Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
Deus mollivit cor meum, et Omnipotens conturbavit me.
17 Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.
Non enim perii propter imminentes tenebras, nec faciem meam operuit caligo.

< Ayuba 23 >