< Ayuba 23 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Giobbe allora rispose:
2 “Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
Ancor oggi il mio lamento è amaro e la sua mano grava sopra i miei gemiti.
3 Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
Oh, potessi sapere dove trovarlo, potessi arrivare fino al suo trono!
4 Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
Esporrei davanti a lui la mia causa e avrei piene le labbra di ragioni.
5 Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
Verrei a sapere le parole che mi risponde e capirei che cosa mi deve dire.
6 Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
Con sfoggio di potenza discuterebbe con me? Se almeno mi ascoltasse!
7 Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
Allora un giusto discuterebbe con lui e io per sempre sarei assolto dal mio giudice.
8 “Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
Ma se vado in avanti, egli non c'è, se vado indietro, non lo sento.
9 Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
A sinistra lo cerco e non lo scorgo, mi volgo a destra e non lo vedo.
10 Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
Poiché egli conosce la mia condotta, se mi prova al crogiuolo, come oro puro io ne esco.
11 Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
Alle sue orme si è attaccato il mio piede, al suo cammino mi sono attenuto e non ho deviato;
12 Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
dai comandi delle sue labbra non mi sono allontanato, nel cuore ho riposto i detti della sua bocca.
13 “Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
Se egli sceglie, chi lo farà cambiare? Ciò che egli vuole, lo fa.
14 Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
Compie, certo, il mio destino e di simili piani ne ha molti.
15 Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
Per questo davanti a lui sono atterrito, ci penso e ho paura di lui.
16 Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
Dio ha fiaccato il mio cuore, l'Onnipotente mi ha atterrito;
17 Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.
non sono infatti perduto a causa della tenebra, né a causa dell'oscurità che ricopre il mio volto.

< Ayuba 23 >