< Ayuba 23 >
1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Job loh a doo tih,
2 “Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
Tihnin ah khaw boekoek bangla ka kohuetnah loh ka kut he ka hueinah neh a nan.
3 Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
U loh n'khueh khaw ka ming vetih amah te ka hmuh phoeiah amah kah hmuenmol la ka pha lah mako?
4 Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
A mikhmuh ah laitloeknah ka khueng lah vetih ka ka ah toelthamnah ka paem lah mako.
5 Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
Olthui te ka ming tih kai n'doo vaengkah kai hamla a thui te ka yakming lah mako.
6 Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
Thadueng cungkuem neh kai n'ho saeh a? Amah loh kai taengah khueh het mahpawt a?
7 Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
Aka thuem te a hmaiah a tluung pahoi lah vetih kai he laitloek khui lamloh a yoeyah la ka loeih mako.
8 “Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
Khothoeng la ka caeh mai akhaw amah a om moenih. A hnuk ah khaw anih te ka yakming moenih.
9 Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
Banvoei ah a saii vaengah ka hmuh moenih. Bantang la a mael vaengah ka hmuh moenih.
10 Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
Tedae longpuei a ming dongah kai he ka taengah n'noemcai tih sui bangla ka thoeng.
11 Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
A khokan te ka khopha loh a vai. A longpuei te ka ngaithuen tih ka phael moenih.
12 Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
A hmuilai kah olpaek khaw ka hlong pawt tih ka buhvae lakah a ka lamkah ol ni ka khoem.
13 “Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
Tedae amah tah pakhat la om tih ulong anih a mael thil thai? Te dongah a hinglu kah a ngaih bangla a saii.
14 Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
Ka oltlueh te a thuung tih te bang te amah taengah yet.
15 Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
Te dongah a mikhmuh lamloh ka let coeng. Ka yakming dongah amah te ka rhih.
16 Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
Pathen loh kai lungbuei a phoena sak tih tlungthang loh kai n'let sak.
17 Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.
Tedae a hmuep kah maelhmai loh m'biit pawt tih ka maelhmai te a khohmuep loh a dah moenih.