< Ayuba 23 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Yoube da amane sia: i,
2 “Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
Na da mae yolele, Godema egasa amola lelesu hou hamosa. Na da gogonomosa sia: yolemu hamedei.
3 Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
Na da E ba: musa: hanai galebe. Na da Ea esalebe sogebiga dawa: mu hanai. Be na da logo hame dawa:
4 Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
Na da E ba: loba, na da Ema fofada: la: loba. Amola na hou gaga: la: loba.
5 Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
Na da Ea nama adole imunu dawa: mu hanai gala.
6 Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
Gode da Ea gasa huluanedafa amoga na banenesima: bela: ? Hame mabu! E da na sia: sea, nabimu.
7 Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
Na da moloidafa! Na da Ema gegene sia: musa: dawa: ! E da na da moloidafa dafawane sia: mu.
8 “Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
Na da gusudili hogoi helei. Be amogawi Gode hame ba: i. Na da guma: dini hogoi helei. Be amogai Gode hame ba: i.
9 Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
Gode da ga (south) amola ga (north) hawa: hamosu. Be amogawi amolawane na da E hame ba: i.
10 Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
Be Gode da na osa: le gagabe huluane dawa: E da na hou adoba: sea, na hou moloidafa fawane ba: mu.
11 Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
Na da mololedafa Ea ilegei logo amoga bobogesa. Na da la: idili, la: idili, gigiadofale hame ahoa.
12 Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
Na da eso huluane ea hamoma: ne sia: i amo hamonana. Na da ni hanaiga hame, be Ea hanaiga hamonana.
13 “Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
E da afadenesu hame dawa: Dunu afae da E gua: mu hamedei. Dunu afae da Ea hamomu hanai hedofamu hame dawa:
14 Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
Ea ilegesu da bagohame gala. Amola E da na esaloma: ne ilegei amo defele hamone dagomu.
15 Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
Na da Ea midadi beda: ga yagugumu!
16 Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
17 Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.
Gode Bagadedafa da na nimi wadela: lesi dagoi. Gasi da na si wadela: lesi dagoi. Be na da gasiba: le hame beda: i. Na da Godeba: le beda: i.

< Ayuba 23 >