< Ibraniyawa 5 >

1 Akan zaɓi kowane babban firist daga cikin mutane ne, akan kuma naɗa shi domin yă wakilce su a kan al’amuran Allah, domin yă miƙa kyautai da hadayu saboda zunubai.
Kahniwotsatsi naash ik iko ashuwotsitse galeyar Ik'onton gonkit kis'aatse ashuwots shegro wotaarr mebonat wosho t'intsosh b́ naashiyefoni.
2 Da yake babban firist ɗin mai kāsawa ne, yana iya bin da jahilai da kuma waɗanda suka kauce hanya, a hankali.
Bí b́tookon maawk b́detstsotse dartswotsnat sheeltswotsi maac' k'ewon s'iilo falitwe.
3 Shi ya sa dole yă miƙa hadayu domin zunubansa, da kuma domin zunuban mutane.
Bí b́ tokooshor maaw ash b́wottsatse tuutson morrosh oorowe eto daatsitwosho t'intso bín b́ geyit ashuwts s'uzsh b́woterawo b́ tookishorniyee.
4 Ba wanda yakan kai kansa a wannan matsayi mai girma; sai ko Allah ya kira shi, kamar yadda aka yi wa Haruna.
Aronkok'o Ik'on s'eegetso b́ wotiyala bako konwor manghan b́tookon daatsratse.
5 Haka ma Kiristi bai kai kansa neman ɗaukaka na zama babban firist ba. Allah ne dai ya ce masa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka.”
Krstoswor mank'o b́ tookon kahniwotsatse naash k'aabo woti mango de'atse, ernmó bí kahni naashi k'aab wotimango b́ datsi, «Neehe t na'o neene, Taa hambets neen shuure» etts Ik'okne.
6 Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
K'osh beyokoknowere Ik'o, «Melkes'edik' naashtsok'o Neehe dúre dúrosh kahni neene» etfe. (aiōn g165)
7 A lokacin da Yesu ya yi rayuwa a duniya, ya yi addu’o’i da roƙe-roƙe tare da kuka mai zafi da kuma hawaye ga wannan wanda yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa ji shi saboda tsananin bangirman da ya yi.
Ash wotat datsnatse b́ beyor, Iyesus k'irotse bín kashiyosh falit Ik'o maants een k'aaronat ay aac'uwo kuut'fetst Ik'o b́ k'oni, Ik'o b́shattsosh b́ k'ontso Ik'o b́ k'ebiye.
8 Ko da yake shi ɗa ne, ya yi biyayya ta wurin shan wahala
Ik'o naayi wotk'ay b́wotiyalor b́ bek'ts gond bek'atse aleyo danb́dek'i.
9 kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
S'een wotat b́datseyakon aleyiru jamwots dúre dúron b́weeron kashitune. (aiōnios g166)
10 Allah kuwa ya naɗa shi yă zama babban firist, bisa ga tsarin Melkizedek.
Manwere Ik'o Melkes'edik' kahani naashok'o naashi k'aab woshdek't bín b́ naashiy.
11 Muna da abubuwa masu yawa da za mu faɗa game da wannan batu, sai dai yana da wuya a bayyana, da yake ba ku da saurin ganewa.
Keewan jangosh tkeewit keewo ay fa'ee, ernmó t'iwintsdek'osh falitk woto it k'aztsosh itsh daniyosh mange.
12 Gaskiya, a yanzu ya kamata a ce kun zama malamai, sai ga shi kuna bukatar wani yă sāke koya muku abubuwa masu sauƙi game da abin da Allah ya faɗa. Kuna bukatar madara, ba abinci mai kauri ba!
Andish b́ borfetsosh it danifwotsi woto faliyank'te b́ teshi, ernmó Ik'i aap'o shints dano itsh aani danitwo k'osh asho geyife, mansh mank'oon eshe itsh geyitwo ez goora bako kup' mishaliye,
13 Duk wanda yake rayuwa a kan madara, shi kamar jariri ne har yanzu, kuma bai san ainihi mene ne ya dace ba.
Ez goor mec'ron beyiru jamo na'i marmat' b́ wottsotse sheeng keewonat gond keewon galdek'i dano dande'afa'e.
14 Amma abinci mai kauri na balagaggu ne, waɗanda suka hori kansu don su bambanta tsakanin nagarta da mugunta.
Kup' misho boosh b́geyitswotsmó sheegonat gondon galdek'i doy detsts ash een eenwotsiye.

< Ibraniyawa 5 >