< Ibraniyawa 4 >

1 Saboda haka, da yake alkawarin shiga hutunsa yana nan har yanzu, sai mu yi hankali kada waninku yă kāsa shiga.
Eshe, bí noosh b́ imetu kashdek'i beyokok kindosh noosh jangiyetso andoor b́besherafa'otse ititse konúwor kashdek'i beyok manok kindo b́ datsrawo b́ oorerawok'o nounetswor no'atso korde'one.
2 Gama mu ma mun ji an yi mana wa’azin bishara, kamar yadda su ma suka ji; sai dai saƙon da suka ji ba tă amfane su ba, domin waɗanda suka ji ba su karɓe shi da bangaskiya ba.
Sheeng doo shishi keewo bo boshishtsok'o noowere shishrone, ernmó bo boshishts aap'o amanat dek'o bok'aztsotse boosh eegor k'alratse.
3 Mu kam da muka gaskata mu ne muka shiga wannan hutu, kamar yadda Allah ya ce, “Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’” Allah ya faɗa haka ko da yake ya riga ya kammala aikinsa tun halittar duniya.
B́ fino, shin datsu bí azor tuut s'uuk b́wotiyalor, «Taa boosh ti imet kashdek'okok b́jamon kindratsno etaat fayat taarre» bí ettsok'on andoor no bín amanirwots Ik'o noosh b́ imet kash dek'i beyokmanits kinditwone.
4 Gama a wani wuri ya yi magana a kan rana ta bakwai cikin waɗannan kalmomi, “A rana ta bakwai kuwa Allah ya huta daga dukan aikinsa.”
Beyok ikoke shawatl aaw jangosh, «Ik'o b́ fin jamáátse shawatl aawotse kashb́dek'i» ett guut'ere.
5 Haka kuma a nassin nan ya ce, “Ba za su taɓa shiga hutuna ba.”
Mank'owere hanoke aani «Taa ti imts kashdek'okok b́ jamon kindratsnee» etfe.
6 Har yanzu dai da sauran dama domin waɗansu su shiga, su kuwa waɗanda aka fara yi wa albishirin nan sun kāsa shiga saboda rashin biyayya.
Doo shishiyets keewman shin shin shishtswots bísh alewo bok'aztsotse boosh imet kashdek'ok manok kindratsnee, b́wotefermó manits bokinditwok'owa eteets ik ikwots fa'ane.
7 Saboda haka Allah ya sāke sa wata rana, yana kiranta Yau, bayan wani dogon lokaci Allah ya yi magana ta bakin Dawuda, yadda aka riga aka faɗa, “Yau, in kuka ji muryarsa, kada ku taurare zukatanku.”
Manwere shin shin eteetsok'on «Hambets b́ k'ááro it shishor, it nibo k'aztso k'ayere.» et Ik'o ay dúroniye il Dawit weeron b́ keewts aap'o «Hambetsa» ett s'eegts aawo k'osh aawo Ik'o beezree.
8 Gama da a ce Yoshuwa ya ba su hutu, da Allah bai yi magana daga baya a kan wata rana dabam ba.
Iyasu boosh kashdek'o imre wotink'e, Ik'o ando aaniy «Hambetsa» err k'osh aawi jango keewrawnk'ee b́ teshi.
9 Har yanzu, akwai wani hutun Asabbacin da ya rage domin mutanen Allah;
Eshe Ik'i ashuwotssh sanbat aawi kashdek'o oor fa'ee.
10 gama duk wanda ya shiga hutun Allah, shi ma yakan huta daga nasa aiki, kamar yadda Allah ya huta daga nasa.
Ik'o b́ finatse kashb́dek'tsok'o mank'o Ik'o b́ imet kashdek'ok kinditwo b́ finatse kashdek'etwee.
11 Saboda haka, bari mu yi iyakacin ƙoƙarinmu mu shiga wannan hutu, don kada wani yă kāsa ta wurin bin gurbinsu na rashin biyayya.
Mansh konwor ashmanots ale k'azi areyo shoyde b́ dihrawok'o, Ik'oki kashdek'ok kindosh kup'de'oone.
12 Maganar Allah tana da rai, tana kuma da ƙarfin aiki. Ta fi kowane takobi mai baki biyu kaifi. Maganarsa takan ratsa har ciki-ciki, tana raba rai da ruhu, gaɓoɓi da kuma ɓargon ƙashi; har sai ta tone ainihi wane ne muke.
Ik'i aap'otso beyat beek wotat aaninwere finkee, git weeron shash detsts shikoniyere bogts shashe, kashonat shayiron, shas'onat jeemplon b́ galeefetsosh k'ut'itkee, nibi gitsotse ááshts hasabinat tewnon p'ec'de'er angshitkee
13 Babu wani abu cikin dukan halittar da yake ɓoye daga fuskar Allah. Kowane abu a buɗe yake yana kuma a shimfiɗe a idanun wanda dole mu ba da lissafi a gare shi.
Ik'o shinatse ááshit azeetso eegonwor aaliye, bí ááwatse jam keewo sháánonat araats wotarr be'etke, noowere no aatet b́ shinaatsne.
14 Saboda haka, da yake muna da babban firist mai girma wanda ya ratsa sama, Yesu Ɗan Allah, bari mu riƙe bangaskiyan nan wadda muke shaidawa da ƙarfi.
Eshe daarwotsits k'ut'beshat dambaan daromaants amkindts eeno kahni naashwotsatsi k'aabo nodetstsotse no imnetiyo kup'ide'er deshde'one, kahniwotsatsi naashi k'aabonwere Ik'i na'o Iyesusiye.
15 Gama babban firist da muke da shi ba marar juyayin kāsawarmu ba ne, amma muna da wanda aka gwada ta kowace hanya, kamar dai yadda akan yi mana, duk da haka bai yi zunubi ba.
No nodetsts kahni naashwotsatsi k'aabo noo angi maawatse noosh maac' k'ew falitke, bí jamkeewon nokok'oye b́ fadeyi, wotowaere iku morro fineratse.
16 Saboda haka sai mu matso kusa da kursiyin alheri da ƙarfi zuciya, don mu sami jinƙai mu kuma sami alherin da zai taimake mu a lokacin bukata.
Eshe mhreto daatsr tep'o noosh b́geyit aawon s'aato nodaatsitwok'o s'aato b́daatsetwok Ik' be joorok ik shatalon t'iinone.

< Ibraniyawa 4 >