< Farawa 49 >
1 Sai Yaƙub ya kira’ya’yansa maza ya ce, “Ku tattaru don in faɗa muku abin da zai faru gare ku, a kwanaki masu zuwa.
Te phoeiah Jakob loh a ca rhoek te a khue tih, “Tun ngol uh lamtah, vuenvai ah nangmih taengah aka thoeng ham te nangmih taengah ka puen pawn ni,
2 “Ku tattaru, ku saurara,’ya’yan Yaƙub maza; ku saurari mahaifinku, Isra’ila.
Jakob ca rhoek loh a yaak uh tih a coi uh thae vaengah, “Na pa Israel kah ol te ya uh van lah.
3 “Ruben, kai ne ɗan farina, ƙarfina, alamar farko ta ƙarfina, mafi matsayi, kuma mafi iko.
Reuben nang he ka caming tih, ka thadueng neh, ka thahuem cuek, hlangrhuel boeimang, hlangtlung hlangrhuel la na om dae,
4 Mai tumbatsa kamar ruwa, amma ba za ka ƙara zama mai daraja ba, gama ka hau gadon mahaifinka ka hau kujerata, ka kuma ƙazantar da shi.
Na pa kah tih thingkong sola na yoeng tih, ka rhaenghmuen te na poeih phoeiah, tui bangla na soetaenah dongah caknoi khaw na khueh mahpawh.
5 “Simeyon da Lawi’yan’uwa ne, takubansu makamai ne na tā da hankali.
Simeon neh Levi boeina, amih rhoi kah tubael tah kuthlahnah tumca ni.
6 Ba zan shiga shawararsu ba, ba zan shiga taronsu ba, gama sun kashe maza cikin fushinsu cikin ganin dama suka kashe bijimai.
Amih rhoi kah tingtunnah dongah ka hinglu naepkhap pawh. Amah rhoi kah thintoek dongah hlang a ngawn rhoi tih vaito kaprhui haih ham te amih rhoi kah kolonah la a om dongah, kai kah thangpomnah loh amih rhoi a hlangping te bulbo boel saeh.
7 La’ananne ne fushinsu, mai tsanani ne ƙwarai, hasalarsu kuwa, muguwa ce ƙwarai! Zan warwatsa su cikin Yaƙub in kuma daidaita su cikin Isra’ila.
Amih rhoi kah a thinpom khaw a tlung dongah a thintoek te thae a phoei thil. Te dongah a mangkhak te Jakob taengah ka tael vetih Israel taengah khaw ka taekyak ni.
8 “Yahuda,’yan’uwanka za su yabe ka; hannuwanka za su kasance a wuyan abokan gābanka,’ya’yan mahaifinka maza za su rusuna maka.
Judah nang he na manuca rhoek loh nang n'uem uh ni. Na kut te na thunkha a rhawn dongla cu ni. Na pacaboeina te nang taengah bakop uh ni.
9 Kai ɗan zaki ne, ya Yahuda, ka dawo daga farauta, ɗana. Kamar zaki, yakan kwanta a miƙe, kamar zakanya, wa yake da ƙarfin halin tashe shi?
Judah he sathueng ca ni. Ka ca loh maeh kung lamkah na bal phoeiah, sathueng neh sathuengnu bangla aka yuel tih, aka kol te ulong anih a haeng eh.
10 Kursiyi ba zai tashi daga Yahuda ba, ba kuwa sandan mulki daga tsakani ƙafafunsa ba, sai ya zo ga wanda yake mai shi. Biyayyar al’umma kuwa tasa ce.
Judah lamkah mancai tah nong boel lamtah, a kho laklo lamloh taem saeh. Shiloh a pha duela anih taengah, pilnam kah boengainah om saeh.
11 Zai daure jakinsa a kuringa, aholakinsa a rassa mafi kyau; zai wanke tufafinsa cikin ruwan inabi rigunansa cikin inabi ja wur kamar jini.
A laaktal, laaktal te misur dongah, a laak ca te cangsawt misur dongah pael saeh. A pueinak te misurtui dongah, a hnipup, hnipup te misur thii dongah til saeh.
12 Idanunsa za su duhunce fiye da ruwan inabi, haƙorarsa farare kamar madara.
Na mik khaw musurtui lakah ling vetih, na no te suktui lakah bok ni.
13 “Zebulun zai zauna a bakin teku, yă zama tasar jiragen ruwa; iyakarsa za tă nausa zuwa Sidon.
Zebulun he tuitunli kah langkaeng ah khosa saeh lamtah, langkaeng kah sangpho rhoek bangla a bawtnah loh Sidon due pha saeh.
14 “Issakar doki mai ƙarfi, kwance tsakanin buhunan sirdi.
Issakhar he laak songrhuh bangla saelvong laklo ah na kol.
15 Sa’ad da ya ga yadda wurin hutunsa yana da kyau da kuma daɗin da ƙasarsa take, zan tanƙware kafaɗarsa ga nauyi yă miƙa kai ga aikin dole.
Duemnah then neh khohmuen hlahmae te khaw a hmuh dae, phueih te a laengpang ah a thueng tih aka thotat saldong la om ni.
16 “Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
Dan he Israel koca pakhat vanbangla a pilnam kah lai a thui pah ni.
17 Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
Dan he long taengkah rhul neh marhang dongkah aka ngol te a hnuk la bung saeh tila marhang khomik aka maeng tih, caehlong rhulthae bangla om ni.
18 “Ina zuba ido ga cetonka, ya Ubangiji.
BOEIPA nang kah khangnah ham ni ka lamtawn he.
19 “Masu fashi za su fāɗa wa Gad, amma zai runtume su.
Gad he caem loh tloek cakhaw anih loh a khomik a tloek pah ni.
20 “Abincin Asher zai zama a wadace, zai yi tanadin abinci iri-iri da suka dace don sarki.
Asher ham caak bae vetih, manghai buhmong a tael ni.
21 “Naftali sakakkiyar barewa ce da take haihuwar kyawawan’ya’ya.
Naphtali tah sayukrhuinu bangla khocaeh dangka vetih, ol then a thui ni.
22 “Yusuf kuringa ce mai ba da amfani. Kuringa mai ba da amfani kusa da rafi wadda rassanta na hawan bango.
Joseph tah a ca loh thaihsu tih, a ca loh tuiphuet taengkah pungtai. Ngannu ngankhong loh pangbueng dongla luei.
23 Da ɗaci rai mahara suka fāɗa masa; suka harbe shi babu tausayi.
Thaltang boei rhoek a konaeh uh dongah, a phaep uh tih a kah uh.
24 Amma bakansa yana nan daram hannuwansa masu ƙarfi ba sa jijjiguwa saboda hannun Maɗaukaki na Yaƙub, saboda Makiyayi, Dutsen Isra’ila,
Tedae Jakob kah samrhang kut rhang neh, Israel aka dawn lungnu rhang neh,
25 saboda Allah na mahaifinka, wanda ya taimake ka, saboda Maɗaukaki, wanda yake albarkace ka da albarkar sama da take bisa albarkun zurfafa da suke ƙarƙashin ƙasa albarkun mama da kuma mahaifa.
Na pa kah Pathen loh nang m'bom tih Tlungthang loh nang te vaan a sosang kah yoethennah, a laedil kah aka kol yoethennah nen khaw, a rhangsuk dongkah yoethennah nen khaw, a bung khuikah nen khaw yoethen m'paek dongah, a li khaw tangkuek la om tih, a kut bantha khaw caang.
26 Albarkun mahaifi suna da girma fiye da albarkun daɗaɗɗun duwatsu fiye da yalwar madawwaman tuddai. Bari dukan waɗannan su zauna a kan Yusuf, a goshin ɗan sarki a cikin’yan’uwansa.
Na pa kah yoethennah he kai aka yom kah yoethennah lakah len. Khosuen som ah a saelongnah hil Joseph lu so neh a manuca hlangcoelh luki soah om saeh.
27 “Benyamin kyarkeci ne mai kisa; da safe yakan cinye abin da ya farauto da yamma yakan raba ganima.”
Benjamin, uithang laihat loh, mincang ah maeh a ngaeh, hlaem ah kutbuem a tael,” a ti nah.
28 Dukan waɗannan su ne kabilu goma sha biyu na Isra’ila, kuma abin da mahaifinsu ya faɗa musu ke nan sa’ad da ya albarkace su, yana ba kowane albarkar da ta dace da shi.
A pum boeih la Israel koca he hlai nit dongah a napa loh amih taengah a thui vaengah amah kah yoethennah neh amih te yoethen rhip a paek.
29 Sa’an nan ya ba su waɗannan umarnai ya ce, “Ina gab da a tara ni ga mutanena. Ku binne ni tare da kakannina a kogon da yake cikin filin Efron mutumin Hitti,
Te phoeiah amih te a uen tih, “Kai he ka pilnam taengla ka khum atah a pa rhoek neh Khitti Ephron lo kah lungko ah n'up uh.
30 kogon da yake cikin filin Makfela, kusa da Mamre a Kan’ana, wanda Ibrahim ya saya tare da filin, yă zama makabarta daga Efron mutumin Hitti.
Kanaan kho Mamre hmai, Makpelah lo kah lungko te phuel khohut la Khitti Ephron taeng lamkah Abraham loh a lai khohmuen ni.
31 A can aka binne Ibrahim da matarsa Saratu, a can aka binne Ishaku da matarsa Rebeka, a can kuma na binne Liyatu.
Ti ah te Abraham neh a yuu Sarah a up uh tih Isaak neh a yuu Rebekah te pahoi a up uh coeng. Leah khaw pahoi ka up coeng.
32 Filin tare da kogon da yake ciki, an saya daga Hittiyawa.”
Te dongah Kheth ca rhoek taeng lamkah te khohmuen boiva neh a khuikah lungko te,” a ti nah.
33 Sa’ad da Yaƙub ya gama ba da umarnan ga’ya’yansa maza, sai ya ɗaga ƙafafunsa zuwa gado, ya ja numfashinsa na ƙarshe, aka kuwa tara shi ga mutanensa.
Jakob loh a ca rhoek a uen te a khah phoeiah baiphaih dongla a kho a yueh. Te phoeiah pal tih a pilnam taengla khoem uh.