< Farawa 10 >

1 Wannan shi ne labarin Shem, Ham da Yafet,’ya’yan Nuhu maza, waɗanda su ma sun haifi’ya’ya maza bayan ambaliyar.
Estas são as gerações dos filhos de Noé: Sem, Cam e Jafé, aos quais nasceram filhos depois do dilúvio.
2 ’Ya’yan Yafet maza su ne, Gomer, Magog, Madai da Yaban, Tubal, Meshek, da kuma Tiras.
Os filhos de Jafé: Gômer, e Magogue, e Madai, e Javã, e Tubal, e Meseque, e Tiras.
3 ’Ya’yan Gomer maza su ne, Ashkenaz, Rifat, da Togarma.
E os filhos de Gômer: Asquenaz, e Rifate, e Togarma.
4 ’Ya’yan maza Yaban su ne, Elisha, Tarshish, Kittim da Rodanim.
E os filhos de Javã: Elisá, e Társis, Quitim, e Dodanim.
5 (Daga waɗannan mutane ne masu zama a bakin teku suka bazu zuwa cikin ƙasashensu da kuma cikin al’ummansu, kowanne da yarensa.)
Por estes foram repartidas as ilhas das nações em suas terras, cada qual segundo sua língua, conforme suas famílias em suas nações.
6 ’Ya’yan Ham maza su ne, Kush, Masar, Fut, da Kan’ana.
Os filhos de Cam: Cuxe, e Mizraim, e Pute, e Canaã.
7 ’Ya’yan Kush maza su ne, Seba, Hawila, Sabta, Ra’ama da Sabteka.’Ya’yan Ra’ama maza kuwa su ne, Sheba da Dedan.
E os filhos de Cuxe: Sebá, Havilá, e Sabtá, e Raamá, e Sabtecá. E os filhos de Raamá: Sabá e Dedã.
8 Kush shi ne mahaifin Nimrod wanda ya yi girma ya zama jarumin yaƙi a duniya.
E Cuxe gerou a Ninrode, este começou a ser poderoso na terra.
9 Shi babban maharbi ne a gaban Ubangiji. Shi ya sa akan ce, kamar Nimrod babban maharbi a gaban Ubangiji.
Este foi vigoroso caçador diante do SENHOR; pelo qual se diz: Assim como Ninrode, vigoroso caçador diante do SENHOR.
10 Cibiyoyin mulkinsa na farko su ne Babilon, Erek, Akkad, da Kalne a cikin Shinar.
E foi a cabeceira de seu reino Babel, e Ereque, e Acade, e Calné, na terra de Sinear.
11 Daga wannan ƙasa, sai ya tafi Assuriya, inda ya gina Ninebe, Rehobot Ir, Kala
De esta terra saiu Assur, e edificou a Nínive, e a Reobote-Ir, e a Calá,
12 da Resen, wadda take tsakanin Ninebe da Kala; wanda yake babban birni.
E a Resém entre Nínive e Calá; a qual é cidade grande.
13 Mizrayim shi ne mahaifin Ludiyawa, Anamawa, Lehabiyawa, Naftuhiyawa,
E Mizraim gerou a Ludim, e a Anamim, e a Leabim, e a Naftuim,
14 Fetrusiyawa, da Kasluhiyawa (inda Filistiyawa suka fito) da kuma Kaftorawa.
E a Patrusim, e a Casluim de onde saíram os filisteus, e a Caftorim.
15 Kan’ana shi ne mahaifin, Sidon ɗan farinsa, da na Hittiyawa,
E Canaã gerou a Sidom, seu primogênito e a Hete,
16 Yebusiyawa, Amoriyawa, Girgashiyawa,
E aos jebuseus, e aos amorreus, e aos gergeseus,
17 Hiwiyawa, Arkiyawa, Siniyawa,
E aos heveus, e aos arqueus, e aos sineus,
18 Arbadiyawa, Zemarawa, da Hamawa. Daga baya zuriyar Kan’aniyawa suka yaɗu
E aos arvadeus e aos zemareus, e aos hamateus: e depois se derramaram as famílias dos cananeus.
19 har iyakar Kan’ana ta kai Sidon ta wajen Gerar har zuwa Gaza, sa’an nan ta milla zuwa Sodom, Gomorra, Adma da Zeboyim, har zuwa Lasha.
E foi o termo dos cananeus desde Sidom, vindo a Gerar até Gaza, até entrar em Sodoma e Gomorra, Admá, e Zeboim até Lasa.
20 Waɗannan su ne’ya’yan Ham maza bisa ga zuriyarsu da yarurrukansu, cikin ƙasashensu da kuma al’ummominsu.
Estes são os filhos de Cam por suas famílias, por suas línguas, em suas terras, em suas nações.
21 Aka kuma haifa wa Shem, wan Yafet,’ya’ya maza. Shem shi ne kakan’ya’yan Eber duka.
Também lhe nasceram filhos a Sem, pai de todos os filhos de Héber, e irmão mais velho de Jafé.
22 ’Ya’yan Shem maza su ne, Elam, Asshur, Arfakshad, Lud da Aram.
E os filhos de Sem: Elão, e Assur, e Arfaxade, e Lude, e Arã.
23 ’Ya’yan Aram maza su ne, Uz, Hul, Geter da Mash.
E os filhos de Arã: Uz, e Hul, e Géter, e Mas.
24 Arfakshad ne mahaifin Shela. Shela kuma shi ne mahaifin Eber.
E Arfaxade gerou a Salá, e Salá gerou a Héber.
25 Aka haifa wa Eber’ya’ya maza biyu. Aka ba wa ɗaya suna Feleg, gama a zamaninsa ne aka raba duniya; aka kuma sa wa ɗan’uwansa suna Yoktan.
E a Héber nasceram dois filhos: o nome de um foi Pelegue, porque em seus dias foi repartida a terra; e o nome de seu irmão, Joctã.
26 Yoktan shi ne mahaifin, Almodad, Shelef, Hazarmawet, Yera,
E Joctã gerou a Almodá, e a Salefe, e Hazarmavé, e a Jerá,
27 Hadoram, Uzal, Dikla,
E a Hadorão, e a Uzal, e a Dicla,
28 Obal, Abimayel, Sheba,
E a Obal, e a Abimael, e a Sabá,
29 Ofir, Hawila da Yobab. Dukan waɗannan’ya’yan Yoktan maza ne.
E a Ofir, e a Havilá, e a Jobabe: todos estes foram filhos de Joctã.
30 Yankin da suka zauna ya miƙe daga Mesha zuwa wajen Sefar a gabashin ƙasar tudu.
E foi sua habitação desde Messa vindo de Sefar, monte à parte do oriente.
31 Waɗannan su ne’ya’yan Shem maza bisa ga zuriyarsu da yarurrukansu, cikin ƙasashensu da kuma al’ummominsu.
Estes foram os filhos de Sem por suas famílias, por suas línguas, em suas terras, em suas nações.
32 Waɗannan su ne zuriyar’ya’yan Nuhu maza bisa ga jerin zuriyarsu cikin al’ummominsu. Daga waɗannan ne al’ummomi suka bazu ko’ina a duniya bayan ambaliya.
Estas são as famílias de Noé por suas descendências, em suas nações; e destes foram divididas os povos na terra depois do dilúvio.

< Farawa 10 >