< Fitowa 11 >

1 To, fa, sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan ƙara kawo annoba guda a kan Fir’auna da kan Masar. Bayan haka, zai bar ku, ku fita daga nan. Sa’ad da ya yi haka kuwa, zai kore ku gaba ɗaya.
Hat navah, BAWIPA ni Faro siangpahrang hoi Izip ram dawk lacik ka tho sak han. Hathnukkhu, nangmouh na tâco sak awh han. Na tâco sak awh toteh nangmouh pâlei lah na pâlei awh han.
2 Ka faɗa wa mutane cewa dukan maza da mata, su roƙi maƙwabtansu kayan azurfa da na zinariya.”
Isarel tami tongpa ni imri tongpa koe thoseh, napui ni imri napui koe thoseh, sui, ngun hoi khohnanaw hei hanlah, taminaw koe dei pouh telah Mosi koe atipouh.
3 (Ubangiji ya sa mutane suka sami tagomashi a idon Masarawa, Musa kuwa ya sami girma sosai a cikin ƙasar Masar a gaban fadawan Fir’auna da kuma a gaban jama’ar.)
Ahnimouh ni a hei e patetlah Izip taminaw ni poe ngainae pahrennae lung hah BAWIPA ni a tawn sak. Mosi haiyah Izip ram dawk Faro siangpahrang e a sannaw hoi a taminaw hmalah bari kaawm e lah ao.
4 Saboda haka Musa ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Wajen tsakar dare, zan ratsa dukan Masar.
Hat navah, Mosi koe BAWIPA ni a dei e teh karumsaning vah Izip ram ka kâva han.
5 Kowane ɗan fari, namiji, a Masar zai mutu, daga kan ɗan fari na Fir’auna wanda zai ci gadon sarauta, har zuwa kan ɗan fari na baiwa, wadda take niƙa, da kuma dukan’yan farin shanu.
Bawitungkhung dawk ka tahung e Faro e capa camin koehoi cakang phawmnae koe kaawm e sannu e camin totouh, Izip ram kaawm e camin pueng hoi saringnaw e ca caminnaw pueng koung a due awh han.
6 Za a yi kuka mai zafi ko’ina a Masar, irin wadda ba a taɓa yi ba, ba kuwa za a ƙara yi ba.
Izip ram pueng dawk ayan hoi kaawm boihoeh e hoi hmalah hai bout kaawm hoeh hane kalenpounge khuikanae ao han.
7 Amma a cikin Isra’ilawa, ba karen da zai yi haushi wa mutum ko dabba.’ Ta haka za ku sani Ubangiji zai bambanta tsakanin Masar da Isra’ila.
Hateiteh, BAWIPA ni Izipnaw hoi Isarelnaw kapeknae a tawn ti na panue thai nahanelah, Isarel tami buet touh boehai ui ni rauk mahoeh telah atipouh.
8 Dukan fadawan nan naka za su zo wurina, suna fāɗi a gabana suna cewa, ‘Ka fita, kai da dukan jama’arka!’ Sa’an nan zan fita.” Daga nan sai Musa ya fita daga gaban Fir’auna a husace.
Na sannaw pueng ni hai kai koe tho awh nateh tabut laihoi cet ati han. Nang hoi na hnukkâbangnaw koung tâcawt telah a dei hnukkhu, kai ka cei han telah a dei pouh teh a lungkhuek teh Faro koehoi a tâco.
9 Ubangiji ya ce wa Musa, “Fir’auna zai ƙi kasa kunne gare ka, sai na ƙara aikata waɗansu mu’ujizai cikin Masar.”
BAWIPA ni hai kângairu e hnonaw Izip ram dawk moiapap nahan, Faro siangpahrang ni nangmae lawkngai laipalah ao han telah Mosi koe atipouh.
10 Musa da Haruna suka aikata dukan waɗannan mu’ujizai a gaban Fir’auna, amma Ubangiji ya taurare zuciyar Fir’auna, bai kuwa bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa ba.
Mosi hoi Aron ni Faro hmalah hete kângairunae a sak roi eiteh, BAWIPA ni Faro siangpahrang e a lungpata sak dawkvah Isarel canaw a ram dawk hoi tâconae kâ poe hoeh.

< Fitowa 11 >