< Kolossiyawa 4 >

1 Masu bayi, ku riƙe bayinku da kyau da kuma daidai, domin kun san cewa ku ma kuna da Ubangiji a sama.
Amwe omukute beshincito, kamwikalanga nabo munshila yelela, kayi ilayandikinga, pakwinga nenjamwe mukute lamulangililinga Mwami wenu wa Kwilu.
2 Ku nace da yin addu’a, kuna zaman tsaro da kuma godiya.
Kamutaleka kupaila, mpomulapailinga kamubani babangamana, kayi mulumbenga Lesa.
3 Ku kuma yi mana addu’a, mu ma, don Allah yă buɗe ƙofa saboda saƙonmu, don mu iya yin shelar asirin Kiristi, wanda saboda shi nake cikin sarƙoƙi.
Mutupaililengonga kwambeti Lesa atucalwile cishinga cakukambauka makani a bintu byalikuba byasolekwa bilambanga sha Klistu, encondasungilwa mu jele kuno.
4 Ku yi addu’a yadda zan yi shelarsa, yadda ya kamata.
Neco kamumpaililangonga kwambeti nkambaukenga ne kwasansulula cena makani awa.
5 Ku zama masu hikima a yadda kuke ma’amala da waɗanda suke ba masu bi ba; ku kuma yi amfani da kowane zarafi.
Pitilishani kwenda mwa mano pakati pabantu bakunsa, kayi sebenseshani cena cindi cenu ca kubakambaukila makani.
6 Bari maganarku kullum ta zama da ladabi da kuma daɗin ji, domin ku san amsar da ta dace ku ba wa kowa.
Cindi conse kwamba kwenu kube kwa luse, kwa kwibaka, kayi mwela kwishiba cena mwakukumbwila muntu uliyense.
7 Tikikus shi ne ƙaunataccen ɗan’uwan nan, wanda ya yi aiki da aminci a hidimar Ubangiji tare da mu, zai kuwa faɗa muku dukan labari game da ni.
Mwanse wetu ngotusuni Tukiko, nakamwambile makani alenshikinga pali njame kuno, ni muname washomeka mu ncito ya Mwami Yesu.
8 Ina aikansa shi a gare ku musamman domin ku san yadda muke, yă kuma ƙarfafa muku zuciya.
Encendamutumininga uko kwambeti amwishibishe ncetulekalanga kayi ne kumuyuminisha.
9 Yana zuwa tare da Onesimus, ƙaunatacce da kuma amintaccen mai bin nan, wanda yake ɗaya daga cikinku. Za su gaya muku dukan abin da yake faruwa a nan.
Nakese uko pamo ne Onesimo mwanse wasunika kayi washomeka mu mubungano wenu, nibakamwambile byonse bilenshikinga kuno.
10 Aristarkus yana a kurkuku tare da ni. Yana gaishe ku, haka ma Markus, wanda kakansa ɗaya ne da Barnabas. (Shi ne na riga na yi magana a kansa, na ce muku in ya zo, ku karɓe shi hannu biyu-biyu.)
Alisitako uli muno mu jele pamo nenjame lamupanga mitende, nendi Maliko mufyala munendi Banabasi lamupanga mitende, ndalamwishibisha kwambeti mukamutambule ca makasa abili akesa uko Maliko.
11 Yesu, wannan da muke kira Yustus, shi ma yana gaisuwa. Waɗannan ne kaɗai Yahudawa masu bi a cikin abokan aikina saboda mulkin Allah. Sun kuma zama da taimako a gare ni.
Nendi Yoswa ngobakute kukuweti Yusito lamupanga mitende. Aba Bayuda batatu bonka embondasebensenga nabo mu ncito ya Bwami bwa Lesa, kayi ebalanjuminishinga.
12 Efafaras naku, mai hidimar Kiristi Yesu, yana gaisuwa. Kullum yana addu’a dominku sosai, don ku san cikakken abin da Allah yake so ku yi don kuma ku yi shi cikakke.
Nendi Epafula wa mu mubungano wenu musebenshi wa Klistu Yesu lamupanga mitende, nendi eukute mpapa sha kumupaililako kwambeti lushomo lwenu lushimpe kayi mubulenga kutonshanya mubenga bakwana mulushomo pakwinsa lusuno lwa Lesa.
13 Na tabbatar muku, cewa yana aiki ƙwarai dominku da kuma domin waɗanda suke a Lawodiseya da Hiyerafolis.
Njame kamboni pa ncito yonse njalamusebenselenga mwa ngofu muli ku Lawodikaya ne ku Helapoli.
14 Luka ƙaunataccen likitan nan, da kuma Demas suna gaishe ku.
Luka mung'anga wasunika ne Dema balamupanga mitende.
15 Ku miƙa gaisuwata ga’yan’uwan da suke a Lawodiseya, musamman ga Nimfa da kuma ikkilisiyar da take taru a gidanta.
Kamuntwalilako mitende ku banse bali ku Lawodikaya, ne kuli mwanse wame Nimfa, kayi ne kuli bonse bakute kubungana mu ng'anda yakendi.
16 Bayan an karanta muku wannan wasiƙa, ku tabbata an karanta ta kuma a ikkilisiyar Lawodiseyawa; ku ma ku karanta wasiƙar da ta zo daga Lawodiseya.
Mwakapwisha kubelenga kalata iyi mukabape baku Lawodikaya bakaibelenge, nenjamwe mukamante ne kubelenga yalatumwa ku Lawodikaya.
17 Ku faɗa wa Arkiffus yă tabbata ya ƙarasa aikin da ya karɓa cikin Ubangiji.
Kayi mumwambilishe Alikipo kwambeti “Sebensa cena ncito njalakupa Mwami Yesu ne kwipwisha.”
18 Ni Bulus ne nake rubuta muku wannan gaisuwa da hannuna. Ku tuna da sarƙoƙina. Alherin Allah yă kasance tare da ku.
Lino njame Paulo ndemwine ndalembenga ne cikasa cakame ndeti “mitende”. Pitilishani kwanuka nshimbi shebansunga nasho muno mu jele. Luse lwa Lesa lube nenjamwe.

< Kolossiyawa 4 >