< Ayyukan Manzanni 1 >

1 A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
Uyettike utakarda utuba sa maa nya, Tiyofilus maa buki.
2 har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
Vat abanga akatuma ka yeso, yeso maa tubisi katuma ku dungura uwiyi ukaba umeme udi ku. A dungurka una ubi be biriri a tari ta anu tize ta asere sa azauka.
3 Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
Sa ma marii uzito me ya akaa ma en inice nimeme u huma daki ire imum ya kem ma ba
4 A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
Uganiya sa ma zin ni'ori nan we ma gbarika we kati wa ceki Ujarusalem ba, ca wa be u'inko utize ta coo abanga ugu ana, ya kuna ya kuna ahira am.
5 Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
Yohana anu in mei shi adi zorso in bibe biririin ye cingili sa ti eze.
6 Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
Uganiya sa wa gurna vat, wa iki me “vanaa asere uganiya uge uni udi buri anu tarsa Asere anyimo israila me.”
7 Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
Ma gun we, azo ka tuma kashi kani ba irusi uganiya nan uwuyi aco mani unurusa uwuyi uginome.
8 Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
Shi idi kabi nikara, ingi bibe biriri ba aye shi idi cukuno aje am. Ujarusalem u hana Ujidiya nanu samariya uhana ibinani unee.
9 Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
Uganiya sa vanaa Asere ma buki ti mum tige me, uganiya sa wa zi unu hira asesere, wadusa wa iri ma hira wadusa aseser niwiri ni dusa ni inpi me daki wa ira me ba.
10 Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
Sa wa riki aje aseser wazi unu hira ume u dusa u meme wa dusa are anu wa re in turunga tirum pert wa turi ani kira ni we me.
11 Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
Wa gun we, “shi anu ugalili, nyanini ya tonno aba me izi hira aseser me? Yesu ugeme sa ma dusa aseser madi kuri ma ze, gusi u dusa sa ya inu dusa me.”
12 Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
Wa dusa wa kuri uhana Ujarusalem u hana ani poo ni olives, nazi mamu nan Ujarusalem, tanu me ta zi unu wui Asabar ani.
13 Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
Sa wa biki wa nyene ahira ati gura ana zaa. Ahira sa wa ciki ni wazi Bitrus, Andrawus, Toma, Bartatimawus, Simon, Matiyu, Yakubu ussam u Alfasus, Simon una biyau ba asere nan Yahuda vanaa u Yakubu.
14 Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
Wa guri ace awe me wa cukuno a inde a nyimo u wuza birigara. Wazi nigo me nan ane; Maryamu a'ino a Yesu nan anu henu umeme.
15 A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
Anyimo ati ye ti gino me Bitrus ma hiri ma atii ani henu, wazi a'ino ukirau nan na akue are, ma gu.
16 ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
“Nihenu, kadure kani ta Asere ti myinca, sa bibe biriri ba buki tize usuro anyo a Dauda abanga a Yahudawa, desa ma nya Yesu atari ta desa wa meki me.”
17 dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
Barki, mazi nigo me nan haru ma kabi ukalum utanda uka tuma ka Asere.”
18 (Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
Ana me unu ugeme ma kpi uru ini mum me sa ma kem ahira a katuma ka buri sa ma wuzi, abi ni me ani marizi mawi ni, nipum me ni wici, tini me ti kponko amatara.
19 Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
Ya cukuno unu rusa ahira anu me sa wa ciki anyimo Urshalima vat, wa dusa wa inki niza na hira me in nilem niwe me, “Akeldama,” ya cukuno uru umaye.
20 Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
Anyettike anyimo u zabura; na uru me ucukuno ani me, kati aceki uye ma cukuno anyimo me ba. Na aceki uye ma ziki katuma ka meme.
21 Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
Idi wu rii desa madi ziki katuma me, ma cukuno a nyimo anu sa ma tarsi vat nan uganiya sa Yesu ma zi nigome nan haru.
22 farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
Uzika uganiya uzorso Uyohana, uhana uwui sa aziki me ahira aru, ca ma cukuno ukalum iwono nan uhira umeme.
23 Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
Wa dusa wa reki anu wa re aje; Yusufu sa atisa me Barnaba akuri atisa me Justus we nan Mathias.
24 Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
Wa wuzi birigara wagu, “ugomo Asere sa u rusa mu ruba ma nabu vat, bezi duru desa tidi zauka anyimo anu wa re wa geme.”
25 ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
Sa ma madi cukuno udura uwe me; anyimo atuma kawe me. ma cukuno ahira a yuhuda me sa ma wuzi ugbas me.
26 Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.
Ba wa dusa rezi uzauka, ba urizi ini nice ni Mathias, madusa macukuno anyimo ana tarsa uYesu ukirau nan u'inde ugino me.

< Ayyukan Manzanni 1 >