< Ayyukan Manzanni 2 >

1 Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
Unu uwui Ufentacus wa eh vat uwe wa orno a hira inde.
2 Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
Wa dusa wa kunna u gumurka u ire mu gusi ni pupur ni dusa ni myina a kura me sa cikini.
3 Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
Are myiran kasi urah a harzina, atu, ani ceh ni konda avi anyimo a we me.
4 Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Wa myica in bibe bi riri vat uwe wa tunguno u boo a myiran me sa a harsi we ni.
5 To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
Ayimo urishlima are a yahudawa rani anu. tarsa Asere, ko da ba anyimo uneh.
6 Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
Sa wa kunna ugumurka ugino me, vat nigoru na nu me orno ahira a inde barki wa ko a vi ma zin in tize in ni myiran nu me.
7 Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
Imum me i cukuno we i bosa utize, wnagu,' kadura, na vat u weme sa wa zin tize ti geme da anu uGalatiya wani ba.
8 To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
Aneni ti kunna weh, konda vi ma boo nyiran na hira me sa ayo meni.
9 Fartiyawa, Medes da Elamawa; mazaunan Mesofotamiya, Yahudiya da Kaffadokiya, Fontus da Asiya,
Haru be anu, ufaritiya, wan anu Elamawa nan anu Ubagadaza wan anu Uyahudiya, wan anu Fantus nan Asiya.
10 Firjiya da Famfiliya, Masar da sassa Libiya kusa da Sairin; baƙi daga Roma
Nan anu Firijiya, wan anu Banfiliya, nan anu Nasar, nan adesa wa ra ati kira ti Kurane a mayanga mu Libiya, nan na genu sa wa suri Uroma, ma Yahudawa an de sa wa ribe ati Yahudanci.
11 (Yahudawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci); Kiretawa da Larabawa, mun ji su suna shelar abubuwan banmamaki na Allah da yarenmu!”
Makaritawa wan ma Larabawa vat ta kuna we wa zin unu boo abanga Asre inti lem ti ti pin turu.
12 A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
Vat uwe biyau ba mekibwe, wa gusi acece nyanini ya zige me.
13 Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
Aye wa wuzi ni basa wa gu,” wa sa ubere uni.
14 Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
Bitrus ma hiri ma tunno anu ukirau unu inde, ma nyeze ni myira, magu we,” Anu yahudiya nan a de sa wa ra a Urushalima, rusani imum igeme, rikani titui a tize tum.
15 Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
Ana geme dawa sa ubere ba kasi u hira ushi me.
16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
Imum be sa Yowel ma gu.
17 “Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
Asere a gu, indi wuu bi be bi riri a nyimo anabu vat, ahana wan na ruma vat wadi buu tize tum, i nyani i shi me wadi iri imumu i ge sa wa mu ira ba, Cukoro wadi wuzi ti ro.
18 Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
A tiye ti geme indi wu we bi be biriri wadi buu imum sa i eze aje aru.
19 Zan nuna abubuwan banmamaki a sararin sama da alamu a nan ƙasa, jini da wuta da kuma hauhawan hayaƙi.
Indi bezi we imum idandang ya sesere wani ige sa ira adizi, maye, urah, matum wan mu cingo.
20 Za a mai da rana duhu, wata kuma ya zama jini, kafin zuwa rana mai girma da kuma ta ɗaukaka ta Ubangiji.
Zuwui udi gamirka ucukuno Maree, Upeh uhana Maye, Uwui Ogomo Asere uku eh, uwui udang u gino me.
21 Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
Abine ani koda avi madi wuzi biringara anyimo aniza na Asere unu bura uru.
22 “Mutanen Isra’ila, ku saurari wannan. Yesu Banazare shi ne mutumin da Allah ya tabbatar muku ta wurin mu’ujizai, ayyukan banmamaki, da kuma alamu, waɗanda Allah ya yi a cikinku ta wurinsa, kamar yadda ku kanku kuka sani.
Anu Isaraila, kuna ni, Yesu unu Unazarat, de sa Asere a nya shi barki uhem ume, ahira imum idang wan imum i busa itize sa ma wuzi anyimo a shi me, kasi urusa ushi me.
23 An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
Yesu ugino me Aserea nya shi me unu rusa ume shi igankirka me utiti, a tari tanu zatu urusa Asere.
24 Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
De sa Asere a hirza me unu ui, ma sopi me iwono iginome, barki iwono ya bari i inta me ba.
25 Dawuda ya yi faɗi game da shi cewa, “‘Kullum ina ganin Ubangiji a gabana. Gama yana a hannuna na dama, ba zan jijjigu ba.
Dauda magu, vat uganiya in hirsa Asere aje am, ma ra atari ti na ree tm barki kti in urno.
26 Saboda haka, zuciyata na farin ciki, harshena kuma na murna, jikina kuma zai kasance da bege,
Barki ani me, iriba im izi pau, in zin ini riba i rum sarki i binani, in ra anyimo ani pum, indi wuzi ivai sarki ibinani.
27 gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
Barki mada hem in mi “iriba im iribe u ra ba, uda kuri hem iriba i we me iwici ba. (Hadēs g86)
28 Ka sanar da ni hanyoyin rai, za ka cika ni da farin ciki a gabanka.’
Wa be zum una iuai, udi kuri u wum i myinca ini riba irum a mu henu mu we me.
29 “’Yan’uwa, zan iya tabbatar muku gabagadi cewa kakanmu Dawuda ya mutu aka kuma binne shi, kabarinsa kuwa yana a nan har yă zuwa yau.
Ni henu, in da ki in boo shi tize in riba ka inde an ce ni ucokoro uru Dauda, ma wi vat me, kani igeme icau imeme ira ahira aru.
30 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
Barki ani me, mazi unu kurzizo utize ta Asere mani, Asere a toniko me, madi tari uye a nyimo ni kura nu meme ahira ti cukun ta Asere.
31 Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
Ma ira ma kuri mabuki abanga uhira u Yesu a nyimo iwono, agi madi ceki me anyimo ura ba,”ni pum nu meme ni da wicu ba. (Hadēs g86)
32 Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
Yesu ugeme, sa Asere a hirza me, unu rusa uru.
33 An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
Barki sa a yeze me ma cukuno atari tina reh ta Asere, anyimo a bibe bi riri ahira aco, ma kwonko bi be biriri unu kunna ushime.
34 Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Da Dauda mani ma nyene Asere ba, ma eh inice nu mume ma gu,”Asere a gunna Asere am cukuno a tari tina reh tum.
35 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
Sede sa mapalki ana nu eru nu meme.
36 “Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
Barki ane ani ani, na vat akura Isaraila wa rusi Asere akurzo me ma cukuno Asere nan unu bura uru de sa ya gankirka me.
37 Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
Sa wa kunna imum igeme, tize me ti tumi we a muriba mu we me, wa gu Butrus wan nu kasu anu tarsa UYesu,”Ni henu nyanini tidi wuzi?
38 Bitrus ya amsa, “Ku tuba a kuma yi muku baftisma, kowannenku a cikin sunan Yesu Kiristi domin gafarar zunubanku. Za ku kuwa karɓi kyautar Ruhu Mai Tsarki.
Bitrus ma gu we, kabirka ni tize ta Sere a zoro shi, koda avi a nyimo ni za ni Yesu unu ubura uru madi kwiji ma dini vat, idi kabi u nyanki ubi be biriri.
39 Alkawarin dominku ne da’ya’yanku da kuma dukan waɗanda suke da nesa, domin dukan waɗanda Ubangiji Allahnmu zai kira.”
Ubuka ugino me bark shewani, wan na ahana ashime, nan andesa wa zi pit, an desa Ogomo Asere aru ma titi we.
40 Da waɗansu kalmomi masu yawa ya gargaɗe su; ya kuma roƙe su cewa, “Ku ceci kanku daga wannan lalataccen zamani.”
Ma boo we tize gwardang, ma boo ma kingizini be mag” Bura ni ace ashime uneh uneh ubari ugeme.
41 Waɗanda suka yarda da saƙonsa kuwa aka yi musu baftisma, a ranar kuwa yawansu ya ƙaru da mutum kusan dubu uku.
Ba wa kabi tizeme, a zorowe wa kinki in na nu akura- kuri a taru.
42 Suka ba da kansu ga koyarwar manzanni da kuma ga zumunci, ga gutsuttsura burodin da kuma ga addu’a.
Wa dusa wa ri ajenan anu tarsa uYesu wan anu dungara uni henu a nyimo a tanume, wan upusa ubiredi nan biringara.
43 Kowa ya cika da tsoro, manzannin kuwa suka aikata abubuwan banmamaki da alamu masu yawa.
Biyau bi meki kodi ya unu, imumu i basa u tize gwardan anu tarsa u Yesu wa wuzi.
44 Dukan masu bi suna tare, suna kuma mallakar kome tare.
Vat adesa wa hem wa zi ni gome wa kurinwa wuzi imumu inde me.
45 Suka dinga sayar da ƙaddarorinsu da kayayyakinsu, suka ba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
Wa zi zizi ti runga tu we me, wa hari konda vi ikirfi me, i binani u nyara u konda avi.
46 Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
Kondi uya uwui wadi ha anyimo udenge Asere, wa pusi ubiredi ati kura ini riba i inde wa ri ini riba irum wanu toto iriba.
47 suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.
Wa nonzo Asere, wa kuri wa zin in mayee ma rum ahira anu. Asere a kinkiwe adesa a bura sa we a nyimo ni za ni Yesu kondi uya uwui.

< Ayyukan Manzanni 2 >