< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Sa’ad da aka yanke shawara cewa za mu tashi a jirgin ruwa zuwa Italiya, sai aka danƙa Bulus da waɗansu’yan kurkuku a hannun wani jarumin mai suna Juliyos, wanda yake na Bataliyar Babban Sarki.
Italia mlawng am ceh vai ami mkhyah law ja Pawluh ja thawng kyum avange cun Julijah ngmingnaki, Romah yekap üngka ngvai üng a jah mhjum, “Acun cun sangpuxang yekappä ngvai ami ti.”
2 Muka shiga jirgin ruwa daga Andiramitiyum wanda yake shirin tashi zuwa tasoshin da suke bakin tekun lardin Asiya, sai muka kama tafiya. Aristarkus, mutumin Makidoniya daga Tessalonika, yana tare da mu.
Adramutiha mlawng üngka naw, Asah hne üngka tui pei üngkhyüh ngtünei lü athuknaka kami ciki. Maketawnih hnea ka Aristakhas, Thesalonikah mlüh üngka kami hlawnga veki.
3 Kashegari muka sauka a Sidon; Juliyos kuwa, cikin alheri ga Bulus, ya bar shi yă je wajen abokansa domin su biya masa bukatunsa.
Angawi üng, Sidon kami phaki. Julijah naw Pawluh mceh na lü a khyah, a püiea veia cit se a püie naw hlükawki ami pet vaia a cehsak.
4 Daga can kuma muka sāke kama tafiya muka zaga ta bayan tsibirin Saifurus saboda iska tana gāba da mu.
Acun üngka naw, tui üng kami cit beki, khawkhi naw akceha jah cehsak se, Kuparuh kyawn da kami citki.
5 Sa’ad da muka ƙetare tekun da yake sassan gaɓar Silisiya da Famfiliya sai muka sauka a Mira ta Lisiya.
Kilikiha ja Pampuliha pei tui kami khe käna, Lukia hne, Muraha kami phaki.
6 A can jarumin ya sami wani jirgin ruwan Alekzandariyan da za shi Italiya sai ya sa mu a ciki.
Acua yekap ngvai naw Aleksandria üngkhyüh Itali cit khai mlawng hmu lü; a jah ngcumsak.
7 Tafiyar ta ɗauki kwanaki da yawa muna yi kaɗan-kaɗan da ƙyar muka iso kusa da gaɓar Kinidus. Da iskar ta hana mu ci gaba, sai muka bi ta bayan tsibirin Kirit ɗaura da Salmone.
Mhnüp khawvei angpäicaa cit u lü akpäihnaka Kanidah mlüh kami phaki. Khawkhi am daw se, Karet kyawn cit lü Kep Salmonih ami ti khe lü kami citkie.
8 Muka ci gaba a gefen gaɓar da ƙyar har muka iso wani wurin da ake kira Kyakkyawan Mafaka, kusa da garin Laseya.
Va thäihca u lü, Laseah mlüh üngkhyüh am thuki Sep Habar ami tia hnün anänga kami pha lawki.
9 An riga an ɓata lokaci da yawa, tafiya kuwa ta riga ta zama da hatsari domin a lokacin Azumi ya riga ta wuce. Saboda haka Bulus ya gargaɗe su,
Mhnüp khawvei sumei lü, mlawng am msu lü ceh vai a kyühksea phäha, Thawngnaka Mhnüp pi a khe päng. Pawluh naw jah mcäi lü,
10 ya ce, “Mutane, ina gani tafiyarmu za tă zama da masifa ta kuma kawo babbar hasara ga jirgin ruwan da kaya, da kuma ga rayukanmu ma.”
“Khyange aw, atuh mlawng am mi cehta, mlawng ja khawhthem he ami khyüh päih däka am kya lü, mi xünnak pi khyük khaia hmu veng” a ti.
11 Amma jarumin, a maimakon ya saurari abin da Bulus ya ce, sai ya bi shawarar matuƙi da kuma mai jirgin ruwan.
Acunsepi, yekap ngvai naw Pawluha pyen am kcang na lü keptin ja mlawng maha pyen a jah kcangnak.
12 Da yake tashar jirgin ruwan ba tă dace a ci damina a can ba, yawanci suka ba yanke shawara cewa mu ci gaba da tafiya, da bege za mu kai Funis mu ci damina a can. Wannan tashar jirgin ruwa ne a Kirit, tana fuskantar kudu maso yamma da kuma arewa maso yamma.
Acuna tui kam cun khawksik khya üng venaka am daw se, cit be tü u lü, Phonenih pha vaia kami kthanaki, a thawn khawh ta acua khawksik khya kami sumei khai kami ngtängki. Phonenih tui pei cun Kareta ve lü, nghngi kyak ja cuma keh, nghngi kyak ja sipa keh da pi kyase ma na hüki.
13 Da iska ta fara busowa daga kudu a hankali, sai suka yi tsammani sun sami abin da suke nema; saboda haka suka janye ƙugiyar jirgin ruwa suka bi ta gefen tsibirin Kirit.
Khet da khawkhi nghäi ngtün lü khi law se, khyange naw ami ngaia kba thawn khaia ngai u lü, kpunnak yüi kaih lü Karet tui kam da citkie.
14 Ba a jima ba, sai ga wata guguwar iska mai ƙarfin da ake kira “’Yar arewa maso gabas,” ta buga daga tsibirin.
Acunsepi, asäng üng, Püi Khawkhi ami tia khawkhi cun kyawn da aktäa khi lawki.
15 Iskar ta ci ƙarfin jirgin ruwan har ya kāsa fuskantar iskar; saboda haka muka sallamar mata tă yi ta tura mu.
Mlawng a cut law üng, mlawng naw khawkhi am näng se, kami ktha päih lü khawa a khinak da a jah ceh hüpüi.
16 Da muka bi ta bayan wani ɗan tsibirin da ake kira Kauda, da ƙyar muka jawo ɗan ƙaramin jirgin kusa da jirgin.
Kaladeh ngming nakia kyawna kami ngtunjinnak vai kami hmuki. Mlawng käh a pyak vaia ngyan üng kami pawhki.
17 Da mutanen suka jawo shi cikin babban jirgin ruwan, sai suka sa igiyoyi ta ƙarƙashin jirgin ruwan kanta don su ɗaɗɗaura shi. Don gudun kada a fyaɗa mu da yashin gaɓar Sirtis, sai suka saukar da ƙugiyar jirgin ruwan, suka bari aka yi ta tura jirgin haka.
Mlawng cun jän kaihca lü khäng khaia yüi am ami kphung. Acunüng Libya kawnga khana a ngtaih vai kyüh u lü, jih ja nemsak lü khawkhia a jah cehnak püia kami citki.
18 Haka muka yi ta shan bugun guguwar hadarin nan kashegari suka fara jajjefar da kayan da jirgin yake ɗauke da su a cikin teku.
Angawi üng khawkhikse khi law se, mlawng üngka phüie cun tui üng ami ja tawn.
19 A rana ta uku, da hannuwansu suka jefar da kayan aikin jirgin ruwan a cikin teku.
A ngawi be tü üng, ami naw mlawng üngka phüie cun ami jah tawn be tü.
20 Da dai aka yi kwana da kwanaki ba a ga rana ko taurari ba guguwar iska kuma ta ci gaba da bugowa, a ƙarshe muka fid da zuciya za mu tsira.
Khaw mhnüp khawvei nghngi ja aisie pi käh ngdang lü khawkhi naw jah mnawk hü se, kami lät khai pi am kami ngai tiki.
21 Bayan mutanen sun daɗe ba su ci abinci ba, Bulus ya miƙe tsaye a gabansu ya ce, “Mutane, da kun ji shawarata na kada ku tashi daga Kirit, da ba ku fāɗa wannan masifa da hasara ba.
Khawvei ei kaa kami ve käna, Pawluh ami ksunga ngdüi lawki naw, “Khyange aw, asüa, ka pyen ngai u lü, Karet üngka naw käh mi lawa ta, ahikba pyaknak ja sungpyamnak am mi khamei khai sü.
22 Amma yanzu ina ƙarfafa ku ku yi ƙarfin hali, domin ba ɗayanku da zai rasa ransa; jirgin ruwan ne kaɗai zai hallaka.
Acunsepi, atuh ning jah nghui na veng, ling u lü ve u, mlawng däk khyük lü, nami xünnak am khyük, a ti.
23 Jiya da dare wani mala’ikan Allahn da nake nasa nake kuma bauta wa ya tsaya kusa da ni
Isetiakyaküng, tuh mthana, ka jumei ja ka hjawkhah, Pamhnama khankhawngsä mat ka veia law lü,
24 ya ce, ‘Kada ka ji tsoro, Bulus. Lalle za ka tsaya a gaban Kaisar a yi maka shari’a; Allah kuma cikin alherinsa ya ba ka dukan rayukan mutanen da suke tafiya tare da kai.’
‘Pawluh aw, käh cäia! Empero Sangpuxanga hmaia na ngdüi khai, Pamhnama dawkyanak naw na jah ngkhapkie sak cän jah mpyenei ve.’
25 Saboda haka ku yi ƙarfin hali, ku jama’a, gama gaskata Allah a kan cewa yadda aka faɗa mini ɗin nan, haka zai faru.
Acunakyase, khyange aw, ling ua, a na mtheha mäiha kya khai tia Pamhnam ka jumki.
26 Duk da haka, dole a fyaɗa mu a wani tsibiri.”
Acunsepi, tui kam mat mata mi ngtaih khaie” a ti.
27 A dare na goma sha huɗu iska dai tana ta korarmu a Tekun Adiriyatik, wajen tsakar dare sai masu tuƙin jirgin suka zaci sun yi kusa da ƙasa.
Acunüng, mthan xaleikphyü üng, Adih Mpanglaituia khawkhikse naw a jah mnawk hü. Mthan nglunga yekape naw keimi cun kawng da kami ng’et lawki tia cam hü u lü ami ksing law.
28 Sai suka gwada zurfin ruwan suka ga ya kai ƙafa ɗari da ashirin. Bayan ɗan lokaci kaɗan suka sāke gwadawa suka ga zurfin ya kai ƙafa tasa’in.
Acunüng, tuia a thuk cam tü se, lam mku lawkia ami ksing. Asäng nghjawk se ami cam be üng, lam xaleimhma law se ami ksing.
29 Don gudun kada a fyaɗa mu a kan duwatsu, sai suka saki ƙugiyoyin jirgin guda huɗu daga bayan jirgin suka yi fata gari ya waye.
Lung a suk vai kyühei u lü, mlawnga ngmei da mthimhjum phyü ju khya u lü, khawa thaih law hlah vaia kami ktaiyükie.
30 Cikin ƙoƙarin tserewa daga jirgin, sai masu tuƙin jirgin suka saukar da ɗan ƙaramin jirgin ruwan cikin tekun, suka yi kamar za su saki waɗansu ƙugiyoyi daga sashen gaba na babban jirgin ne.
Mlawng mawngkie naw, mlawng cun centak vaia ngtäng u lü mlawnga ma mthimhjum khyakia ngsaih u lü mlawngca cun tui üng ami ju khyak.
31 Sai Bulus ya ce wa jarumin da kuma sojojin, “In mutanen nan ba su tsaya a cikin jirgin nan ba, ba za ku tsira ba.”
Acun ja, Pawluh naw yekap ngvai ja yekapea veia, “Mlawng mawngkie mlawnga khana am nami ve ta am lät uki” a ti.
32 Sai sojojin suka yayyanke igiyoyin da suke riƙe da ɗan ƙaramin jirgin, suka bar shi ya bi ruwa.
Yekape naw, mlawngca khihnaka yüie cun, jah cap pat lü, mlawngca cun ami khyah.
33 Kafin gari ya waye Bulus ya roƙe su duka su ci abinci. Ya ce, “Kwana goma sha huɗu ke nan, kuna zama cikin zulumi kun kuma kasance ba abinci, ba ku ci kome ba.
Khawthaih law hlü ja Pawluh naw, ami van naw ei ami ei vaia a jah nghuinak. “Tungawi, mhnüp xaleikphyü law pängki, i am ei u lü ei kaa nami veki.
34 Ina roƙonku yanzu ku ci abinci. Kuna bukatarsa don ku rayu. Ba ɗayanku da zai rasa ko gashin kansa guda ɗaya.”
Acunakyase, ning jah nghui na veng, nami xün vaia i mä ei ua. Nami lusam matca pi am khyük khai ni” a ti.
35 Bayan da ya faɗi haka, sai ya ɗauki burodi ya yi godiya ga Allah a gabansu duka. Sa’an nan ya gutsuttsura ya fara ci.
Acun a pyen law päng üng, Pawluh naw muk lo lü, Pamhnama veia jenak mtheh lü khyangea hmaia; mu cun boki lü a ei.
36 Dukansu kuwa suka sami ƙarfafawa, suka kuma ci abinci.
Ami vana cäicingnak dim law lü ami ei pi ei law hngakie.
37 Dukanmu a jirgin kuwa mutane 276 ne.
Acuna khyange cun phya nghngih ja khyühkip ja khyuk mlawnga khana veki.
38 Sa’ad da suka ci iyakar abin da suke so, sai suka rage nauyin jirgin ta wurin zubar da hatsin a cikin tekun.
Avan naw kami ei law käna, mlawng hang khaia kyung cun mpanglai üng kami jah tawn.
39 Da gari ya waye, ba su gane ƙasar da suke ba, amma suka ga wani lungu da gaci mai yashi, sai suka yanke shawara su kai jirgin can in za su iya.
Khawa thaih law üng, acuna kawng cun mlawng mawnge naw am ksing u, lüpi tuikam cun ksing u lü mlawng cun acua ngdüi khaia ami pawh vaia ngtün lawki he.
40 Da suka yanke ƙugiyoyin, sai suka bar su a cikin teku a lokaci guda kuma suka ɓalle maɗaurin abin juya jirgin. Sai suka tā da filafilan gaban jirgin daidai yadda iska za tă tura shi gaba, sa’an nan suka nufi gaci.
Acunüng, mthimhjum ja mawngnak ami jah kunnak yüi cun ja mawi pat u lü, tui üng ami mcum. Acun kung üng, jih ja khihnaka yüie cun ja kphyawtkie naw, a ma lama jinu cun khawkhi naw a hmut vaia häi u lü tuikam da citkie.
41 Amma jirgin ruwan ya shiga yashi ya kafe. Kan jirgin ya shiga cikin yashin ya kāsa motsi, sai jirgin ya fara farfashewa ta baya saboda haukan raƙuman ruwa.
Acunsepi, mlawng naw mdih su se, mlawnga lu da cun ngtangei lawki, mlawnga ngmei da cun tuiyüi a kyan lawa phäha pyakeiki.
42 Sojojin suka yi niyya su kakkashe’yan kurkukun don hana waninsu yă yi iyo yă tsere.
Yekape naw thawng kyume cun tui jawh u lü ami cen vai kyühkie naw jah hnim vaia ami bü law.
43 Amma jarumin ya so yă ceci ran Bulus, sai ya hana su aiwatar da niyyarsu. Ya kuma yi umarni duk waɗanda suka iya ruwa su fara fāɗawa zuwa gaci.
Acunsepi, yekap ngvai naw Pawluh a yun vai täng lü, acun ami hnim vaia ami tün cun a jah mkhyawh. Tui jawh theiki naküt cun tui üng kco u lü, kawng da ami jawh ma vaia,
44 Sauran kuma su bi katakai zuwa can ko kuma a kan tarkacen jirgin ruwan. Ta haka kowa ya kai bakin teku lafiya.
avange cun, thing pheka khana, avang mlawnga mtimteea khana pek law khaiea a jah mtheh. Acunüng, kami van kawnga phyawn lü kami pek päihkie.

< Ayyukan Manzanni 27 >