< Ayyukan Manzanni 26 >
1 Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “An ba ka izini ka yi magana.” Saboda haka Bulus ya yi alama da hannunsa ya fara kāriyarsa.
Akipah naw Pawluh üng, “Na mäta phäh ngthu pyen lawa” a ti. Pawluh naw, a kut säng lü, a ngsungkhameinak pyen lawki;
2 Ya ce, “Sarki Agiriffa, na yi sa’a da na tsaya a gabanka yau yayinda nake kāriyata game da dukan zargin Yahudawa,
“Sangpuxang Akipah aw, Judahe naw ami na khyaknak naküt üng, ka ngsungeinak ngthu tuhngawi na hmaia ka pyen khaia akyaka phäha, dawki ngai veng;
3 musamman ma domin ka saba sosai da dukan al’adun Yahudawa da kuma maganganunsu. Saboda haka ina roƙonka ka saurare ni da haƙuri.
Judahea thum ja ngcuhnak naküt aktäa ksingki. Na mlung msaü lü na na ngaih vaia ni nghui na veng.
4 “Yahudawa duk sun san yadda na yi rayuwa tun ina yaro, daga farkon rayuwata a ƙasarmu da kuma a Urushalima.
“Ka dik ham üng ihawkba ka ve khawiki ti cun Judah khyange avan naw na ksingkie. Akcüka kamäta pe ja Jerusalema ihawkba ka kcün ka sumei pi ksingkie.
5 Sun san ni tun da daɗewa za su kuwa shaida, in suna so, cewa bisa ga ɗarikar addininmu mafi tsanani, na yi rayuwar Bafarisiye ne.
Judah jumnak thum üng aktäa ling lü, Pharisea ka kya khawi cän ajana na ksingkie, ami pyen vai ta saksi na u se.
6 Yanzu kuwa saboda begena cikin abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari ne, ake mini shari’a yau.
Kami pupaea vei Pamhnam naw a jah peta khyütam äpeinaka phäha kei hia ka ngdüi law khaia na pawh ve u,
7 Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.
amhnüp amthan Pamhnam hjawkhah u lü kami khyange pasang xaleihngihe naw ami yahei vaia äpeikie. Ahina äpeinaka phäh Judahe naw na mkatei ve u ahlüng säih sangpuxang aw.
8 Don me wani a cikinku zai yi shakka cewa Allah yana tā da matattu?
Hin üng veki khyange naw ise Pamhnam naw khyangkthi mtho beki ti hin, am a nami jum thei ni?
9 “Ni ma a dā na tabbata cewa ya kamata in yi duk abin da zan iya yi domin in yi gāba da sunan Yesu Banazare.
“Kei naw pi Nazaret Jesuha ngming cawkei lü, ka pawh khawh naküt cun ka bikia ka na ngai law khawiki.
10 Abin da na yi ke nan a Urushalima. Da izinin manyan firistoci na sa tsarkaka da yawa a kurkuku, sa’ad da kuma ake kashe su, nakan ka da ƙuri’ata gāba da su.
Ahin hin Jerusalema ka bilo khawiki. Ktaiyü ngvaiea veia bilawnak thei ana yah lü, Mhnama khyang khawhae thawngim üng ka ja khyum khawiki; ami jah hnim vai üng kei naw pi ami thih vaia ka täng khawiki.
11 Sau da dama nakan bi majami’a-majami’a, in sa a yi musu hukunci. Na kuma yi ƙoƙarin tilasta su su yi saɓo. Don kuma tsananin fushi da su, sai da na fafare su har waɗansu garuruwa na ƙetaren iyaka, ina tsananta musu.
Sinakok k'uma jah mkhuimkha lü, ami jumeinak ami cehtak vai khawvei ka pawh khawiki. Aktäa ka mlung na uiawng se, pe kcea ka mlüha vekie pi ka jah mkhuimkha khaia ka cit hü khawiki.
12 “A cikin irin tafiye-tafiyen nan ne ina kan hanya zuwa Damaskus tare da izini daga manyan firistoci.
“Ahina phäh vaia Ktaiyü ngvaiea vei ana yah lü Damatet mlüha ka citki.
13 Da tsakar rana, ya sarki, sa’ad da nake kan hanya, sai na ga wani haske daga sama, fiye da hasken rana, yana haskakawa kewaye da ni da abokan tafiyata.
Sangpuxang aw, ka ceh mhnüp nglunga kyaki, ka jah cehpüia khyange ja kei pei cu nghngi kthaka vaiki akvai cun khan üngkhyüh vai lawki ka hmuh.
14 Dukanmu muka fāɗi ƙasa, na kuwa ji wata murya tana ce mini da harshen Arameyik, ‘Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini? Yana da wuya ka shuri tsinken tsokanar dabba.’
Kami van mdek üng kyu u ngüse, Hebru am, ‘Sawluh, Sawluh, i vai na na mkhuimkhaki ni? Se naw a mahpaa kcung a leha mäiha i vai namät naw namät na pawhki ni?’ tia, kthai ka ngjak.
15 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
‘Bawipa aw, nang u ni?’ ka ti. Acunüng, Bawipa naw, ‘Kei Jesuh, na mkhuimkhaa ka kyaki.
16 Yanzu ka tashi, ka tsaya da ƙafafunka. Na bayyana a gare ka don in naɗa ka bawa da kuma mai shaidar abin da ka gani game da ni da kuma abin da zan nuna maka.
Acunsepi, tho law lü; na khaw am ngdüi lawa. Ka ning mpya vaia na veia tuhngawi ka ngdang lawki. Nang naw tungawi na hmu cun jah mtheh lü malama i ka ning mhnuh khai ti cun ka pyen khai.
17 Zan tsirar da kai daga mutanenka da kuma daga Al’ummai. Ina aikan ka zuwa gare su domin
Isarel khyange naküt ja Khyangmjükceea kut üngka naw ka ning yung khai; ami mik na ja mdeisak khaia, ami veia ning tüih veng.
18 ka buɗe idanunsu su kuwa juyo daga duhu zuwa haske, daga mulkin Shaiɗan kuma zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai da kuma matsayi a cikin waɗanda aka tsarkake ta wurin bangaskiya a cikina.’
Ami mik jah mdeisak lü, nghmüp üngka naw akvaia na jah nghlatsak khaia khawyama johit üngka naw Mhnama veia ja nghlatsak lü, kei ami na jumeinak am ami mkhyekatnake jah mhläta lü Pamhnama xüe khyange am atänga hnün ami yah vaia ni’ a ti.
19 “Saboda haka fa, Sarki Agiriffa, ban yi rashin biyayya ga wahayin nan daga sama ba.
“Acunakyase, sangpuxang Akipah aw, khankhawa ka, ngdannak cun am kcanga veng.
20 Da farko ga waɗanda suke a Damaskus, sa’an nan ga waɗanda suke a Urushalima da kuma cikin dukan Yahudiya, da kuma ga Al’ummai su ma, na yi wa’azi don su tuba su juyo ga Allah su kuma tabbatar da tubansu ta wurin ayyukansu.
Akcüka Damatet ja Jerusalema kaea veia, Judah pe naküta kaea veia, khyangmjükcee veia pi, ngjutnaka nglawia bi bi u lü, ngjut u lü Pamhnama veia ami nghlat lawnak vaia, ka jah mthehki ni.
21 Shi ya sa Yahudawa suka kama ni a filin haikali suka kuma yi ƙoƙarin kashe ni.
Ahina phäha ni, Judahe naw temple k'uma na man u lü, ami na hnim hlü.
22 Amma na sami taimakon Allah har yă zuwa yau. Yanzu ga ni a tsaye a nan, ina shaida ga babba da yaro. Ba na faɗin kome fiye da abin da annabawa da Musa suka ce zai faru,
Acunsepi, Pamhnama na yungnaka phäha tuhngawi cäpa, hin üng adik ja akdämea veia ka saksi pyen veng. I pyen akcea am kya sahmae ja Mosi naw ami na pyen cun küm law khai ti cun ni ka jah ksinghüsak,
23 cewa Kiristi zai sha wahala, kuma a matsayin wanda yake na fari da zai tashi daga matattu, zai yi shelar haske ga mutanensa da kuma Al’ummai.”
Mesijah cun mkhuimkhanak khamei lü, thihnak üngka naw akcüka tho beki tia küikyannaka mawng cun khyangmjükcee jah Judahe veia ka sangki,” a ti.
24 A nan ne fa Festus ya tsai da kāriyar Bulus. Ya yi ihu ya ce, “Bulus! Kai dai ruɗaɗɗe ne, yawan karatunka yana juya maka kai.”
Acukba Pawluh naw a ngsungkhameinak pyen lü, Festuh angsanga ngpyang lü, “Pawluh aw, ang veki; na ngtheingkhawng khawha naw ning yusak ve” a ti.
25 Bulus ya amsa ya ce, “Ba na hauka, ya mafifici Festus. Abin da nake faɗi gaskiya ne da kuma mai kyau.
Acunsepi, Pawluh naw, “Akhlüngtai, Festuh aw, am ang veng; ngthu kcang ka pyenki ni.
26 Sarki ya san waɗannan abubuwa, ina kuma iya yin magana da shi a sake. Na tabbata cewa ba ɗaya daga cikin waɗannan da ya kuɓuce saninsa, domin ba a ɓoye aka yi shi ba.
Sangpuxang Akipah aw! Hina ngthu avan na ksingkia kyase na veia ling lü ka pyen theiki. Hina mawng avan na süm khaia ka ngaiki. I pi thup vai am ve ti cun pi na ksingki.
27 Sarki Agiriffa ka gaskata da annabawa? Na san ka gaskata.”
Sangpuxang Akipah aw, sahmaea na jah jumki aw? Na jumkia ka ksingki” a ti.
28 Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “Kana tsammani cewa a cikin ɗan ƙanƙanin lokaci kana so ka mai da ni Kirista?”
Akipah naw Pawluh üng, “Asängca üng Khritjana ka thawn khaia na ngaiki aw?” a ti.
29 Bulus ya amsa ya ce, “Ko a ɗan lokaci, ko a lokaci mai yawa, ina addu’a ga Allah cewa, ba kai kaɗai ba amma duk waɗanda suke saurare ni a yau su zama abin da nake, sai dai ban da sarƙoƙin nan.”
Pawluh naw, “Asänga pi kyase, khawveia pi kyase, nang däka am kyakia, tuhngawi ka pyen ngjaki naküt pi, keia kba ami ve law hnga vaia, mthiyüi am khun käh nikia, Pamhnama veia ka ktaiyüki ni” a ti.
30 Sai sarki ya tashi, haka kuma gwamna da Bernis da kuma waɗanda suke zaune tare da su.
Sangpuxang, pe uki, Berani ja ami peia ngawhkie ngdüi law u lü;
31 Suka bar ɗakin, kuma yayinda suke magana da juna, sai suka ce, “Wannan mutum ba ya yin kome da ya isa kisa ko dauri.”
a jah cehtak käna, “Hina khyang hin hnim vai ja thawngim üng kyum vaia i pi am pawh” tia ngthähki he.
32 Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Da ba don wannan mutum ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba da an sake shi.”
Acunüng, Akipah naw Festuh üng, “Hina khyang naw Romah Emperoa veia a pha vaia am a ngtänga ta hlät vai sü” a ti.