< Ayyukan Manzanni 22 >

1 “’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
“Abhasu na Bhalata bhani, muntegeleshe obhwililisi bhwani bhunu nilakola kwemwe woli.”
2 Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
Amekofyanyisho Bhejile bhongwa Paulo naika nabho mu chieburaia, nibhajibhila. Naika,
3 “Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
Anye nili Muyaudi, nibhuliwe mu musi gwa Tarso olubhala lwa kilikia, nawe nabhene obhengeso mu musi gunu mu magulu ga Gamalieli. Neigisibhwe okulubhana na jinjila jinu jimile je bhilagilo ja Bhalata bheswe. Anye enikomesha ku Nyamuanga, kutyo emwe mili lelo.
4 Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
Nabhanyasishe ku njila inu kukingila okufwa; Nimbabhoya abhalume na abhagasi no kubhesa mwibhoyelo.
5 kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
Nolwo Omugabhisi omukulu na abhakaluka bhona abhatula okusosha obhubhambasi ati nalamie inyalubha okusoka kubhene ingulu ya abhasu bhanu bhali Dameski, Kwanye anye okuja mu lugendo eyo. Yaliga ilyati nibhalete abhanu Yerusalemu abha injila iliya koleleki bhabhoywe no kunyasibhwa.
6 “Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
Yabhonekene ati anu naliga nili mulugendo ninfogela Dameski, omwanya gwa mu mwisi ao nao obhwelu bhwafu nibhusoka mu lwile nibhwamba okumulika.
7 Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
Ningwa ansi no kungwa ubhulaka nibhumbwila, “Sauli, Sauli kubhaki ounyasha?”
8 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
Nisubhya, awe nawega Latabhugenyi?” Nambwila, anye nanye Yesu omunazareti, unu awe ounyasha.”
9 Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
Bhaliya bhaliga bhali nanye bhalolele obhelu, nawe bhatonguwe Obhulaka bha uliya oyo alomaga nanye.
10 “Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
Ninaika, nikole kutiki, Latabhugenyi?” Latabhugenyi Nambwila, “imelegulu wingile Damesiki; Eyo oubhwilwa bhuli chinu chinu chikwiile okukola;
11 Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
Nitatulile kulola kunsonga yo kusekanilwa kwo bhwelu bhuliya niwo ningenda Damesiki kwo kutangasibhwa na mabhoko ga bhaliya bhaliga bhali nanye.
12 “Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
Eyo nimbonana no munu unu katogwa Anania, aliga ali munu unu aliga agwatile ebhilagilo no we chibhalo imbhele ya bhayaudi bhona bhanu bhekae eyo.
13 Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
Naja kwanye nemelegulu imbhele yani, no kwaika, “mwana wasu Sauli, ubhone Okulola. “kwo mwanya gulya gulya nimulola.
14 “Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
Naika, 'Nyamuanga wa bhalata bheswe akusolele awe umenye elyenda lyae, okumulola uliya omulengelesi, no kungwa Obhulaka bhwae bhunu obhusoka mukanwa kae.
15 Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
Ku songa oubha mubhambhasi kumwene ku bhanu bhona ingulu ya ganu walolele nokungwa.
16 Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Mbe oli ku bhaki otegelela? Imuka, ubhatijibhwe, woshe ebhikayo bhyao, ukalibhikila lisina lyae.'
17 “Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
Nejile nasubha Yerusalemu, anu naliga nisabhwa mu yekalu, nibhonekana ati niyanwa ebhilollo.
18 na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
Nimulola nabhwila, yangua bhwangu usoke mu Yerusalemu, ku songa bhatakwikilisha obhubhambasi bhwao okulubhana nanye.'
19 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Ninaika, Latabhugenyi, bhenene abho bhamenyele nabhabhoyele mwibhoyelo nokubhabhuma bhalia bhanu bhamwikilisishe mu bhuli likofyanyisho.
20 Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
Na manyinga ga Stefano unu aliga na kubhambalila yejile iketika, anye one naliga nimeleguyu ayei no kwikilisha naliga nindida jingubho jabhalya bhanu bhamwitile.'
21 “Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
Mbe nawe abhwilie, 'Genda, ku songa anye enija okukutuma ugende kula ku bhanu bha maanga.'”
22 Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Abhanu nibhamwikilisisha aike ingulu yo musango gunu. Nawe nibhasekana kwa ingulu no kwaika mumusoshemo omunu unu mu nsi: KU songa ateile okulama
23 Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
Bhejile bhakaika kwo bhulaka bhwa ingulu, nokwesa emyenda jebhwe no kututumulila oluteli ingulu,
24 sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
Omutangasha omukulu nalagilila Paulo aletwe mulugo. Nalagilila abhusibhwe enu nabhumwa jinyabhakola, koleleki omwene amenye ku bhaki bhaliga nibhamusekanila kutyo.
25 Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
Ao bhalinga nibhamubhoya jingoe, Paulo namubhwila akinda ulya unu emeleguyu ayei nange, “Mbe ni bhwekisi kwemwe okumubhuma omunu unu ali Murumi kenu achali kulamulwa?”
26 Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Omutangasha ulya ejile ongwa emisango jinu, nagenda omutagasha mukulu no kumubhwila, naika, “Owenda kukolaki? Kwo kubha omunu unu ni mrumi.”
27 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Omutangasha mukulu naja no kumubhwila, “nuumbwile, angu awe uli mwenengo walumi? Paulo naika, “Yee.”
28 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
Omutangasha omukulu na musubhya, “Ni tulile bhungusi bhwafu bhwa jimpilya nio nimbona obhwenengo.”Nawe Paulo namubhwila, “Anye nili mwibhulywa we chirumi.”
29 Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
Mbe bhanu bhalinga nibhenda okumubhusha nibhasokao nibhakiga omwanya ogwo ogwo. No mutangasha omukulu one no bhaya, ejile amenya ati Paulo ni murumi niyo insonga namubhoya.
30 Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.
Olunaku lunu lwalubhie, omutangasha mukulu aliga nenda okumenya echimali okulubhana no bhusitaki bhwa bhayaudi ingulu ya Paulo. Kwibhyo namusulumula ebhibhoyelo bhyae nalagilila abhagabhisi abhakulu na libhalaja lyona bhabhugagane. Namuleta Paulo emwalo, no kumutula agati-gati yebhwe.

< Ayyukan Manzanni 22 >