< Romawa 1 >
1 Bulus, bawan Kiristi Yesu, kirayaye don yă zama manzo, keɓaɓɓe kuma domin bisharar Allah.
Paulo, omukosi wa Yesu Kristo, unu abhilikiywe kubha Ntumwa, no kwaulwa ingulu ye misango jo bhwana eja Nyamuanga.
2 Bisharar da Allah ya yi alkawari tuntuni ta bakin annabawansa a cikin Nassosi Masu Tsarki
Jinu nijo jilya eje misango jo bhwana jinu alagile kala okulabha ku bhalagi bhae mu maandiko amelu.
3 game da Ɗansa. Wanda bisa ga mutuntakarsa, zuriyar Dawuda ne.
No kulubhana no mwana wae, unu ebhuywe okusoka muluganda lwa Daud kulwa ingulu yo mubhili.
4 Wanda bisa ga Ruhun tsarki, an shaida shi da iko cewa shi Ɗan Allah ne ta wurin tashinsa daga matattu. Wannan bishara kuwa game da Yesu Kiristi Ubangijinmu ne.
Mwenene niwe alasibhwe ku Mwana wa Nyamuanga kwa managa ga Mwoyo Mwelu mu bhusuluko bhwa bhafuye, Yesu Kristo Latabhugenyi weswe.
5 Ta wurinsa da kuma saboda sunansa, muka sami alheri muka kuma zama manzanni don mu kira mutane daga cikin dukan Al’ummai zuwa ga biyayyar da take zuwa daga bangaskiya.
Okulabha ku mwenene chalamiye echigongo no bhutume kwo bhwolobhe bhwe likilisha mu Maanga gone, ingulu ya lisina lyae.
6 Ku ma kuna cikin waɗanda aka kira ku zama na Yesu Kiristi.
Mumaanga ganu, emwe one mubhilikiywe kubha bha Yesu Kristo.
7 Wannan wasiƙa ce zuwa ga dukanku da kuke a Roma waɗanda Allah yake ƙauna, waɗanda kuma ya kira domin su zama tsarkaka. Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma daga Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Inyalubha inu ni kubhona bhanu bhali Roma, bhanu abhandi na Nyamuanga, bhanu bhabhilikiywe kubha bhanu bhalengelesi. Echigongo chibhe kwimwe, no mulembe okusoka ku Nyamuanga Lata weswe na Latabhugenyi Yesu Kristo.
8 Da farko, ina gode wa Allahna ta wurin Yesu Kiristi saboda ku duka, gama ana ba da labarin bangaskiyarku a ko’ina a duniya.
Okwamba, enimusima Nyamuanga wani mu Yesu Kristo ingulu yemwe bhona, kulwa insonga elikilisha lyemwe eilasibhwa mu Chalo chona.
9 Allah, wanda nake bauta wa da dukan zuciyata cikin wa’azin bisharar Ɗansa, shi ne shaidata a kan yadda kullum ina tunawa da ku
kulwo kubha Nyamuanga ni mubhambasi wani, unu enikolela mu mutima gwani ku musango gwo bhwana ogwo mwana wae, lwa kutyo enikomesha mukubhaika.
10 cikin addu’o’ina a kowane lokaci; ina kuma addu’a cewa a ƙarshe in Allah ya yarda hanya za tă buɗe mini in zo wurinku.
Nsiku jone enikomesha mu okusabhwa jisala jani ati ku njila Yona yona mubhutelo nibhone libhando woli mu Kwenda kwa Nyamuanga mu Kuja kwemwe.
11 Ina marmarin ganinku don in ba ku wata baiwar ruhaniya, don ku yi ƙarfi
Kulwo kubha eninda okubhalola, koleleki nibhone okubhayana emwe abhandi ebhiyanwa bhya mumwoyo, nibhone okubhakomesha.
12 wato, don ni da ku mu ƙarfafa juna ta wurin bangaskiyarmu.
Ati, enilolelela okusilisibhwa mu Mwoyo amwi nemwe, mu njila ye likilisha Lya bhuli umwi weswe, kwemwe na kwanye.
13 Ina so ku sani’yan’uwa cewa na yi shirin zuwa wurinku sau da dama (amma aka hana ni yin haka sai yanzu). Na so in zo domin in sami mutane wa Kiristi a cikinku, kamar yadda na yi a cikin sauran Al’ummai.
Oli abhasu, nitakwenda muleme okumenyekana ati, kwiya kafu nilamue okuja kwemwe, nawe niganyibhwe okinga oli, nendaga kutya koleleki ati amatwasho kwemwe lwakutyo jili ona agatigati ya bhanu bha Maanga.
14 Ina da hakki ga Hellenawa da waɗanda ba Hellenawa ba, ga masu hikima da kuma marasa azanci.
Enitwongwa na bhayunani na bhagenyi ona abhengeso na bhamumu.
15 Shi ya sa na yi himma sosai in yi muku wa’azin bishara ku ma da kuke a Roma.
Lwakutyo kwibhala lyani, anye nimalilie okulasha omusango gwo bhwana kwemwe one emwe bhanu muliyo Roma.
16 Ba na jin kunyar bishara, gama ita ikon Allah ne domin ceton kowa da ya gaskata, da farko ga Yahudawa, sa’an nan ga Al’ummai.
Kulwo kubha nitagulolela nswalo omusango gwo bhwana, kulwo kubha ni bhutulo bhwa Nyamuanga bhunu obhuleta omwelulo ku bhuli unu kekilisha, okwamba ku Muyaudi na ku Muyunani one.
17 Gama a cikin bishara an bayyana adalci daga Allah wanda yake ta wurin bangaskiya daga farko zuwa ƙarshe, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiya.”
Kulwo kubha obhulengelesi bhwa Nyamuanga obhubhonekana okusoka mu kwikilisha kukinga mu kwikilisha, lwa kutyo jandikilwe, ati “Omulengelesi kalama mu likilisha.”
18 Ana bayyana fushin Allah daga sama a kan dukan rashin sanin Allah da kuma muguntar mutanen da suke danne gaskiya ta wurin muguntarsu,
Kulwo kubha ebhinyiga bhya Nyamuanga bhyabhulisibhwe okusoka mu lwile ingulu yo bhunyamusi ne bhibhibhi bhyona ebhya bhanu, abha ku njila yo bhunyamusi inu eiseleka echimali.
19 gama abin da ana iya sani game da Allah a bayyane yake a gare su, domin Allah ya bayyana musu shi.
Inu ni kulwa insonga, gona ganu agatula okumenyekana ingulu ya Nyamuanga gali abhwelu kubhene. Kulwo kubha Nyamuanga abhamenyesishe.
20 Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios )
Kulwo kubha amasango gae ganu gatakubhonekana kisi gali abhwelu okusoka mukumogwa kwe Chalo. Agamenyekana okulabha ku bhinu bhinu bhyamogelwe. Amasango ganu ni bhutulo bhwae obhwa kajanende no bhusimuka bhwa Bhunyamuanga. Mukubhonekana kwae, abhanu bhanu bhatana bhwilige-lige. (aïdios )
21 Gama ko da yake sun san Allah, ba su ɗaukaka shi a matsayin Allah ko su gode masa ba, sai dai tunaninsu ya zama banza, zukatansu masu wauta kuma suka duhunta.
Linu ni kwa insonga, nolwo kutyo bhamenyele okulubhana na Nyamuanga, bhatamukusishe mwene kuti Nyamuanga, nolwo bhatamusimile. Okwiya nibhabha bhafila mu meganilisho gebhwe, na mu Mioyo jebhwe ejo bhumumu nijiswikilwa echisute.
22 Ko da yake sun ɗauka su masu hikima ne, sai suka zama wawaye,
Nibhebhilikila ati ni bhengeso, nawe nibhabha bhamumu.
23 suka kuma yi musayar ɗaukakar Allah marar mutuwa da siffofin da aka ƙera su yi kama da mutum mai mutuwa da tsuntsaye da dabbobi da kuma halittu masu ja da ciki.
Bhaliinduye likusho lya Nyamuanga unu atana bhunyamuke mu chijejekanyo cho lususo lwo mwanamunu unu ali no bhunyamuke, na jinyonyi, na jintyanyi eja magulu gana, ne je bhimogwa bhinu ebhikwesa.
24 Saboda haka Allah ya yashe su ga mugayen sha’awace-sha’awacen zukatansu ga fasikanci don a ƙasƙantar da jikunansu ga yin abin kunya.
Kulwenda Nyamuanga abhasigile bhalubhe inamba ye Mwoyo jebhwe kwo bhujabhi, kwe mibhili jebhwe abhaswasibhwa no kubhonekana kwebhwe.
25 Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn )
Nibho abhene bhainduye echimali cha Nyamuanga kubha lulimi, nabho bhalamishe no kukolela ebhimwongwa okukila omumogi, oyo kakusibhwa kajanende. Amina. (aiōn )
26 Saboda wannan, Allah ya yashe su ga sha’awace-sha’awacensu masu banƙyama. Har matansu suka sauya daga haɗuwar mace da miji wadda ita ce daidai bisa ga halitta zuwa haɗuwa da’yan’uwansu mata wadda ba daidai ba.
Kulwa insonga inu, Nyamuanga abhasigile bhalubhe jinamba jebhwe ejajiswalo, kwo kubha abhagasi bhebhwe bhainduye ebhikolwa bhwyebhwe bhyo bhusimuka kuchilya chinu chitasikene no bhusimuka.
27 Haka ma maza suka bar al’adar kwana da mata suka tunzura cikin sha’awar kwana da juna, abin da ba daidai ba bisa ga halitta. Maza suka aikata rashin kunya da waɗansu maza, suka jawo wa kansu sakamako daidai da bauɗewarsu.
Nolwo kutyo na Bhalume one nibhasiga ebhikolwa bhwyebhwe bhyo bhusimuka kubhagasi nibhanambalilana abhene kwa bhene. Bhanu bhaliga bhalume abho bhakolele na bhalume bhejabho ganu gateile, nabho bhalamie intambala inu yalinga iiyile mu bhunyamuke bhwyebhwe.
28 Da yake ba su yi tunani cewa ya dace su riƙe sanin Allah da suke da shi ba, sai ya yashe su ga tunanin banza da wofi, su aikata abin da bai kamata a yi ba.
Kunsonga bhalemele okubha na Nyamuanga mu bhumenyi bhwebhwe, abhasigile bhalubhe obhwenge bhwebhwe bhunu bhuteile, bhakole emisango jilya jinu jiteile.
29 Sun cika da kowace irin ƙeta, mugunta, kwaɗayi, da tunanin banza da wofi. Suka kuma cika da kishi, kisankai, faɗa, ruɗu, da kuma riƙo a zuci. Su masu gulma ne,
Bhejusibhwe no bhulangi - langi bhwona, obhubhibhi, inamba mbibhi. Bhejusibhwe na lifuwa, obhwiti, obhulemo, obhujigi-jigi, abho Mwoyo mubhibhi.
30 da masu ɓata suna, masu ƙin Allah, masu rashin kunya, masu girman kai, masu rigima; sukan ƙaga hanyoyin yin mugunta; suna rashin biyayya ga iyayensu;
Abho one, ni Bhalomi bhe bhiwewe, abhabheelesha, na bhanu abhamubhiililwa Nyamuanga. Abhanyamuke, abhechigundu, na bhanu abhekuya. Na abhetemeki bha mabhibhi, na bhanyantolobhela bhebhusi bhwebhwe.
31 su marasa hankali ne, marasa bangaskiya, marasa ƙauna, marasa tausayi.
Bhenene bhatana bhumenyi; Bhanu bhanyantekilishanya, bhanyambula lyenda lyo bhusimuka, bhanyantafwila chigongo.
32 Ko da yake sun san dokar adalcin Allah cewa masu aikata irin waɗannan abubuwa sun cancanci mutuwa, duk da haka ba cin gaba da aikata waɗannan abubuwa kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon bayan masu yinsu.
Abhamenyesishe ebhilolelela bhya Nyamuanga, ati abhanu bhanu abhakola emisango jejabhwejo bhejile lufu. Nawe atali ati-la abhakola emisango ejo, bhwenene one abhekilishanya na bhalya bhanu abhakola emisango ejo.