< Ayyukan Manzanni 18 >
1 Bayan haka, Bulus ya bar Atens ya tafi Korint.
Jejile emisango ejo, Paulo asokele Athene nagenda Korintho.
2 A can ya sadu da wani mutumin Yahuda mai suna Akwila, ɗan garin Fontus, wanda ya je can ba da daɗewa ba daga Italiya tare da matarsa Firiskila, gama Kalaudiyus ya umarci dukan Yahudawa su bar Roma. Sai Bulus ya tafi yă gan su,
Eyo namubhona omuyaudi oyo kabhilikilwa Akwila omunu wa likabila lwa Ponto, omwene no mugasi wae aliga nabhilikilwa Prisila Bhejile okusoka eyo Italia, KU nsoga Klaudia alagilie abhayaudi bhona bhasoke Roma; Paulo naja ewabho;
3 da yake shi ma mai ɗinkin tenti ne kamar su, sai ya zauna ya yi aiki tare da su.
Paulo nalama no kukola emilimu jinu ejisusana ne jebhwe. Abhene bhaliga nibhakoja amaema.
4 Kowace Asabbaci kuwa yakan yi muhawwara a majami’a, yana ƙoƙari yă rinjayi Yahudawa da Hellenawa.
Paulo naikana nabho mulikofyanyisho bhuli lunaku lwa isabato. abhakongishe abhayaudi amwi na abhagiriki.
5 Sa’ad da Sila da Timoti suka iso daga Makidoniya, sai Bulus ya ba da kansa ga yin wa’azi kaɗai, yana tabbatar wa Yahudawa cewa Yesu shi ne Kiristi.
Mbe nawe Sila na Timotheo bhejile bhakaja okusoka makodonia, Paulo nasindikwa na Mwoyo okubabhambhalila abhayaudi ati Yesu niwe Kristo.
6 Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
omwanya gunu abhayaudi bhamubhumile no kumujimya, kwibyo Paulo nakukumula omwenda gwae imbhele yebhe, no kubhabhwila,” amanyiga gemwe na gabhwe ingulu ye mitwe jemwe abhene; anye ntana ntambala okwamba woli no kugendelela, naja ku bha maanga.
7 Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
Kulwejo nasokao Aliya nagenda KU nyumbha ya Tito Yusto, omunu oyo kalamya Nyamuanga. inyumba yae ili ayei ne elikofyanyisho.
8 Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
krispo, omtagasha we likofanyisho amwi na bhanu bha ika ewae ni bhamwikilisha Latabhugenyi. abhanu bhafu bha Korintho abho bhamguwe Paulo naika bhanu bhekilisishe no kubhatijibhwa.
9 Wata rana da dad dare, Ubangiji ya yi magana da Bulus a cikin wahayi ya ce, “Kada ka ji tsoro; ka ci gaba da yin magana, kada ka yi shiru.
Latabhugenyi nambhwila Paulo mgeta kujila ye bhwilolo”, Utobhaya, nawe nuwaike utajibhwila.
10 Gama ina tare da kai, ba kuma wanda zai fāɗa maka ya cuce ka, domin ina da mutane da yawa a wannan birni.”
Anye nili amwi nawe, atalio oyo alakulegeja okukunyamla, insoga Nina bhanu bhafu mumusi gunu”.
11 Saboda haka Bulus ya zauna a nan har shekara ɗaya da rabi, yana koya musu maganar Allah.
Paulo neyanja eyo kwo mwanya gwo mwaka gumwi na mesi mukaga neigisha omusango gwa Nyamuanga agati-gati yebhwe.
12 Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
Mbe nawe Galio ejile akolwa okubha mtungi wa Akaya, abhayaudi bemeleguyu amwi mu bhutasikene na Paulo no kumsima imbele ye chitebhe Cha indamu,
13 Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
nibhaika”, Omunu unu kabhakogya abhanu bhanu bhamulamye Nyamuanga bhitasikene ne bhilagilo”.
14 A daidai sa’ad da Bulus yana shirin yin magana, sai Galliyo ya ce wa Yahudawan, “Da a ce ku Yahudawa kuna gunaguni game da munafunci, ko kuma wani babban laifi, da sai in iya sauraronku.
Omanya gunu Paulo aliga nenda okwika, Galio nabhabwila abhayaudi,” emwe bhayaudi, jakabhee jili mibhibhi amwi bhunyake, jakabhee je kisi kubha kolela.
15 Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
Mbe nawe ku songa ya mabhusho, okulubhana amasango na amasina ne bhilagilo bhemwe Mbe mulamule emwe abhene. Anye nitakwenda kubha mulamusi we misango ejo.
16 Saboda haka ya kore su.
Galio nabhabwila msoke imbhele ye chitebhe Cha indamu,
17 Sai duk suka juya kan Sostenes shugaban majami’a suka yi masa dūka a gaban kotun. Amma Galliyo ko yă kula.
Kwibhyo mbhamugwa Sosthene, omutangasha we likofyanyisho, mbhamubhuma imbhele ye chitebhe Cha indamu. Nawe Galio atasasilwe echo bhakolele.
18 Bulus kuwa ya ci gaba da zama a Korint na’yan kwanaki. Sa’an nan ya bar’yan’uwa ya shiga jirgin ruwa zuwa Suriya tare da Firiskila da Akwila. Kafin ya tashi, ya aske kansa a Kenkireya saboda alkawarin da ya yi.
Paulo, ejile akenyanja Aliya kwo mwanya mulela, abhasigele abhasu no kugenda KU meli Siria amwi na Prisila na Akwila. Bhachali kusoka kwigobhelo, namwega jinfwili jae kulwo kubha aliga alaie na anechilailo.
19 Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
Bhejile bakinga Efeso, Paulo namusiga Prisila na Akwila alya, nawe mwenene nengila mu likofyanyisho no kwaikana na abhayaudi.
20 Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
Bhejile bhakamubhila Paulo enyaje nabho kwo mwanya mulele, omwene alemele.
21 Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
Mbe nawe nasokao kubhene, nabhabwila,” enisubha lindi kwemwe, kukabha kuli kwenda kwa Nyamuwanga.” okumala ao nagenda na imeli nasoka Efeso.
22 Sa’ad da ya sauka a Kaisariya, sai ya haura ya gai da ikkilisiya sa’an nan ya gangara zuwa Antiyok.
Paulo ejile agobha Kaisaria, alinyile okugenda okukesha Likanisa lya Yerusalemu, okumala natebhela emwalo kwi kanisa lya Antiokia.
23 Bayan ya yi’yan kwanaki a Antiyok, Bulus ya tashi daga can ya zaga ko’ina a yankin Galatiya da Firjiya, yana ƙarfafa dukan almajirai.
Ejile enyanjao kwo mwanya, Paulo asokeleo alabhile mu mabhala ga Galatia na Frigia no kubhakomesha omwoyo abheigisibwa bhae.
24 Ana cikin haka sai wani mutumin Yahuda mai suna Afollos, ɗan ƙasar Alekzandariya, ya zo Afisa. Shi masani ne, yana da cikakken sani na Nassosi.
Omuyaudi umwi unu aliga nabhilikilwa Apollo, oyo ebhuliywe eyo Alexandria, ejileEfeso. Aliga Ali no bhumenyi mu kwaika no bhengeso mu maandiko.
25 An horar da shi a hanyar Ubangiji, ya kuma himma ƙwarai a magana, ya kuma yi koyarwa game da Yesu, daidai, ko da yake baftismar Yohanna ce kaɗai ya sani.
Apollo aliga elesibhwe mu mumeigisho ga Latabugenyi. lwa kutyo aliga Ali na managa mu mutima, aikile no kwiigisha kisi-kisi KU misango jinu ejilubhana naYesu, nawe amenyele-la obhubhatijo bha Yohana.
26 Sai ya fara magana gabagadi a majami’a. Sa’ad da Firiskila da Akwila suka ji shi, sai suka gayyace shi gidansu suka ƙara bayyana masa hanyar Allah sosai.
Apollo nambha okwaika kwo obhuyali mu Yekalu. nawe Prisila na Akwila bhejile bhamungwa, mbhakola obhusani nage na mbhamwelesha ingulu ya jinjila ja Nyamuwanga kwo bhekisi.
27 Sa’ad da Afollos ya so ya tafi Akayya, sai’yan’uwa suka ƙarfafa shi suka kuma rubuta wa almajiran da suke can da su marabce shi. Da isowarsa, ya zama da taimako ƙwarai ga waɗanda ta wurin alheri suka gaskata.
Mbe ejile enda okusoka okuja Akaya, abhaili bhamuteyemo omwoyo no kubhandikila inyalubha abheigisibhwa bhanu bhali Akaya koleleki bhamulamile. Ejile akinga, KUlwe chigongo abhasakie muno bhalya bhanu bhekilisishe.
28 Gama da ƙwazo ya ƙaryata Yahudawa a muhawwara a fili, yana tabbatar daga Nassosi cewa Yesu shi ne Kiristi.
Kulwa managa ga no bhumenyi, Apollo abhakilile abhayaudi abhwelu nelesha okulabha mu maandiko ati Yesu niwe Kristo.