< Ayyukan Manzanni 16 >
1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
A Pauli gubhaishe ku shilambo sha Debhe na ku Lishitila, kweneko bhatendaga tama bhaajiganywa bhamo bhashemwa a Timoteo. Anyinabhabho nabhalabho pubhaaliji bhaakulupalila na pubahaaliji Bhayaudi, ikabheje ainabhabho pubhaaliji Bhagiliki.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
A Timoteo bhatendaga shuma uguja ku bhakilishitu bhatamanganaga ku Lishitila na ku Ikonio.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
A Pauli gubhapinjile bhalongane na a Timoteo, kwa nneyo gubhaatajile unyago. Bhashinkutenda nneyo kwa ligongo lya Bhayaudi bhatamanganaga jene mmbali jila bhashinkumumanyanga kuti a Timoteo ainabhabho pubhaaliji Bhagiliki.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Pubhapitanganaga muilambo mula, a Pauli na a Timoteo bhashinkwapanganga bhandunji malajilo gakopweshe ku Yelushalemu kwa ashimitume bha a Yeshu na bhanangulungwa, gubhaakomelesheyenje bhagatolelelanje.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Kwa nneyo bhandunji bha yene nyumba ya jujila Nnungu ila gubhapundilenje kwiishimilika nngulupai na bhandunji bha kwiilunda bhakujenjeshekangaga.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
A Pauli na ashajabhonji gubhapitilenje mmbali ya ku Piligia na ku Galatia, pabha Mbumu jwa Ukonjelo ashinkwaibhililanga bhanalunguyanje gwene ntengago muilambo ya ku Ashiya.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Bhakaikangananjeje mu mpika gwa shilambo sha Mishia, gubhalinjilenje kujinjila kushilambo sha ku Bhishinia, ikabheje Mbumu jwa a Yeshu gwabhalimbiyenje.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Bhai, gubhapitilenje ku Mishia, gubhaelelenje mpaka ku Toloa.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Shilo, a Pauli gubhaagamile, gubhammweni mundu jumo jwa ku Makedonia ajimi alikwaajuga “Nnjomboshe nnjiye ku bhandunji bha ku Makedonia kuntujangute.”
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Shangupe a Pauli bhakaagamileje nneyo, twangakabha gutupanganishe kwenda ku Makedonia, tulikumumanya kuti a Nnungu bhashikutushema tukaalungushiyanje Ngani ja Mmbone.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Tukajabhuleje ku Toloa, gutukwelile meli kwenda ku Shamotalake na malabhi gakwe gutuishe ku Neapoli.
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Tukajabhuleje penepo, gutuishe mpaka ku Pilipi shilambo sha ku Makedonia, shilambo shikulungwa sha Bhaloma jene mmbali jila. Gutulonjeye shene shilambosho mobha gowepe.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Lyubha lya Pumulila gutukopweshe palanga shilambo, gutupite nnyenje lushi nkuloleya pa jujila Nnungu, gututemi nkukunguluka na bhanabhakongwe bhaimenenje penepo.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Munkumbi gwa bhatupilikanishiyangaga bhala, bhashinkupagwa bhakongwe bhamo bhaajogopaga a Nnungu bhashemwaga a Lidia, bha shilambo sha ku Tiatila bhaaliji na upindi gwa nngubho ya galama. Bhakulungwa bhashinkwaugulila ntima, bhagaposhele malobhe gubhabheleketaga a Pauli.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Bhakabhatishweje bhenebho na bhandunji bha nnyumba jabho, gubhatushemile kungwabho bhalinkuti, “Ibhaga kweli nnjibhweninji ngulupai jangu ku Bhakulungwa, nnjiangananje kumui kuntamangananje.” Gubhatushondelesheye kwa kaje.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Lyubha limo tulikwenda pa kwaajujila a Nnnugu, gutuimene naka mwali jumo akwete lioka lya londola. Jwene mwalijo atendaga kwaapatilanga mmbiya yaigwinji ashinangologwe kwa liengo lyakwe lya londola.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Bhai, mwali jula gwabhakagwile a Pauli na uwe, alijobhela alinkuti, “Abha bhandunjibha nibhaakamula maengo bha a Nnungu bha kunnungu. Bhanakungulushilanga mpanda gwa patila ntapulo!”
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Gwatendile nneyo kwa mobha gamagwinji mpaka lyubha limo a Pauli guyaashimile, gubhatendebhwishe gubhammalanjile lioka jula, “Ngunakuamulisha kwa lina lya a Yeshu Kilishitu gunshoshe aju!” Shangupe lioka jula gwanshoshile mwali jula.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Ashinangologwe mwali jula bhakabhonanjeje ngulupai jabhonji jaapatilangaga mmbiya jiobhile, gubhaakamwilenje a Pauli na a Shila, nikwaakwakwatilanga mpaka kubhaushiyanga indu kubhakulungwanji bha shilambo.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Gubhaalugwilenje ku bhaaukumulanga bhalinkutinji, “Abha bhandunjibha Bhayaudi, na bhananyatyanga shilambo shetu.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Bhanalunguyanga ngani ja ikubho ikaapinjikwa kuiposhela uwe wala kuikagula, pabha uwe tu Bhaloma.”
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Lugwinjili lowe lwa bhandu gulwaajendelenje kukwakomanga a Pauli na a Shila, nabhalabhonji bhaaukumulanga gubhaulilenje ngubho yabhonji kwa mashili, gubhaamulishenje bhakomwanje ibhoko.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Bhakakomwanjeje kwa kaje gubhaugalilwenje nnigelesha, gubhannajilenje linjola jwa ligelesha kubhika ulinda gwa kajekaje.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Linjolajo akapateje gene malajilogo, gwabhaugalilenje a Pauli na a Shila kati ja nkati ligelesha lila bhali bhaatabhilenje makongono na makono nnipoto.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Tome na pakati shilo a Pauli na a Shila bhatendaga juganga Nnungu akuno bhalijimbanga nyimbo ya kwainiya, bhaatabhwanga bhananji bhalikwaapilikanishiyanga.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Shangupe, litaka likutetemelaga kwa jogoya na mubhaolelenje makumba ga lijumba lya ligeleshalila mukutenganyikaga, shangupe milango jowe ja ligelesha lila jikuugukaga na mindondolo jibhatabhilwenje jila jikugopokaga.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Linjola jwa ulinda jula akajumusheje nikujibhona milango ja ligelesha jiugwishe, gwaganishiye kuti bhaatabhwanga bhowe bhabhutekenje, kwa nneyo gwaolomwele upanga gwakwe nkupinga aibhulaje.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Ikabheje a Pauli gubhautiye lilobhe bhalinkuti, “Unaipoteshe, pabha uwe tubhowe tupali pano.”
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Gwashemiye kandili, jikaisheje linjola jula gwabhutushile nkati, gwaigwishiye pamakongono ga a Pauli na a Shila akuno alitetemela kwa jogopa.
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
Kungai gwabhakopoyenje palanga, nigwashite, “Ndende bhuli niitapule?”
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Gubhannjangwilenje, “Gwaakulupalile a Yeshu shiutapulwe ugwe na likaja lyako.”
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Bhai, gubhannungushiyenje lilobhe lya Bhakulungwa jwenejo na bhandunji bhowe bha likaja lyakwe.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Linjola jula gwabhatolilenje malanga ga shilo pegala gwabhaukengenje ilonda yabhonji, kungai jwenejo na bhandunji bha nnyumba jakwe bhowe gubhabhatishwenje gwanakamope.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Gwabhapelekenje a Pauli na a Shila kunngwakwe, gwabhapelenje shalya. Jwalakwe na bhandunji bha nnyumba jakwe gubhainonyelenje, pabha nnaino bhaakulupalilenje a Nnungu.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Kukasheje lyamba, bhaukumulanga gubhaatumilenje bhakulungwanji bha manjola bhalinkutinji, “Nkaagopolanje bhandunji bhala bhajendangane.”
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Linjola jula akwaalugulilaga a Pauli jene nganijo alinkuti. “Bhaukumulanga bhashitumanga ntenga nkupinga nngopolwanje. Bhai, nnaino nkopokangane nnjendangane kwa ulele.”
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Ikabheje a Pauli gubhannjangwile, “Bhashikutukomanga ibhoko palugwinjili gwangali kutuukumula na uwe Tubhaloma. Na kabhili bhashikutuugalilanga nnigelesha na nnaino bhanapinganga kutugopolanga kwa nng'iyo! Nngabha nneyo, ikabheje bhajiyangananje ashaayene kubhatukopoyanje.”
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Bhakulungwanji bha manjola gubhapitenje kwaalugulilanga bhaukumulanga jene nganijo, bhakapilikananjeje kuti a Pauli na a Shila ni Bhaloma, gubhajogopenje.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Kwa nneyo, gubhapite kwaagwilanga pa makongono, bhakaakopoyanjeje palanga gubhaajujilenje bhashokangananje pa shilambo pala.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
A Pauli na a Shila gubhakopokenje nnigelesha, gubhapitengenenje kumui kwa a Lidia. Kweneko gubhaimenenje na bhakilishitu na bhakaataganjeje ntima gubhajabhulenje.