< 3 Yohanna 1 >
1 Dattijon nan, Zuwa ga ƙaunataccen abokina Gayus, wanda nake ƙauna ƙwarai da gaske.
Omukaruka, ku Gayo omwendwa, oyo enenda muchimari.
2 Abokina ƙaunatacce, ina addu’a ka sami zaman lafiya don kome yă yi maka daidai, kamar yadda ruhunka yake zaune lafiya.
Mwendwa enikusabhila ubhone amabhando misago jona na ubhe no bhuanga bhwa kisi, lwakutyo omwoyo gwao ogubhonekelwa.
3 Na yi farin ciki ƙwarai sa’ad da waɗansu’yan’uwa suka zo suka yi zance game da yadda kake da aminci ga gaskiyan nan da kuma yadda kake cin gaba cikin gaskiyan nan.
Okubha nakondewe muno omwanya ogwo nabwiliwe na abhayili bhanu bhejile okusosha obhubhambasi bwechimali chao, lwa kutyo oulibhata muchimali.
4 Ba abin da ya fi sa ni farin ciki fiye da in ji cewa’ya’yana suna cikin gaskiyan nan.
Nitali nobhukondelewe bhunene kukila bhunu, okungwa ati abhana bhani abhalibhata muchimali.
5 Abokina ƙaunatacce, kana da aminci cikin abin da kake yi wa’yan’uwa, ko da yake su baƙi ne a gare ka.
Omwendwa ukola kwo mwoyo gwekisi okusakila abhaili na abhagenyi.
6 Sun faɗa wa ikkilisiya game da ƙaunarka. Za ka kyauta in ka sallame su a hanyar da ta cancanci Allah.
Bhanu bhasosishe obhubhambasi bwe elyenda lyao mumeso ga likanisa. Oukola ejakisi okubhasila mulugendo lwebwe kunjila jinu ejimukondela Nyamuanga.
7 Saboda Sunan nan ne suka fito, ba sa karɓan wani taimako daga waɗanda ba masu bi ba.
Kwo kubha kwa sina, bhangendele, bhutagega chinu chonechone kusoka kubhanu bha Maanga.
8 Saboda haka ya kamata mu nuna halin karɓan baƙi ga irin mutanen nan domin mu yi aiki tare saboda gaskiyan nan.
Kulwejo ejendibwa okubhakuma abhanu nkabhanu abho, koleleki chibhe bhakosi bhe milimu muchimali.
9 Na rubuta wa ikkilisiya, amma Diyotirefes, wanda yake son zama na farko, ya ƙi yă yi hulɗa da mu.
Nandikie likanisa lisango lilebhe, nawe Diotrofe unu kenda okubha wokwamba agati yebwe, atakuchikilisha eswe.
10 Saboda haka in na zo, zan tone abin da yake yi, yana surutu game da mu, yana ɓaɓɓata mu. Wannan ma bai ishe shi ba, har yana ƙin marabtar’yan’uwa. Yana hana waɗanda suke so yin haka, yana ma korinsu daga ikkilisiya.
Kulwejo alibha naja, nilichuka ebhikolwa byae bhinu kakola, lwa kutyo kaika emisango emibhibhi ejitasyanya neswe. Achali kwikilishanya nebhikolwa bhinu, omwenene atakubhalamila abhaili, nolwo kabhaganya abhandi bhanu abhenda okubhakuma abho abhaili nokubhabhilimya bhasoke mwikanisa.
11 Abokina ƙaunatacce, kada ka yi koyi da abin da yake mugu sai dai abin da yake nagari. Duk mai yin abin da yake nagari daga Allah yake. Duk mai yin abin da yake mugu bai taɓa sanin Allah ba.
Omwendwa usige okulubha echibhibhi atali ulubhe ejakisi. Unu kakola agakisi ni wa Nyamuanga na unu kakola amabhibhi achali kumulola Nyamuanga.
12 Demetiriyus yana da shaida mai kyau daga wurin kowa, har gaskiya kanta ma ta shaide shi. Mu ma muna ba da shaida mai kyau a kansa, ka kuma san cewa shaidarmu gaskiya ce.
Demetrio kabhambalilwa na bhone ne chimali echene eswe bhona echimwimako no omenya ati obhubhambasi bweswe ni bwe chimali.
13 Ina da abubuwa da dama da zan rubuta maka, sai dai ba na so in yi amfani da alƙalami da inki in rubuta su.
Ninago amagambo mafu agokukwandikila, atari ntakwenda okukwandikila kwa ikalamu no bwino.
14 Ina fata in gan ka nan ba da daɗewa ba, za mu kuwa yi magana fuska da fuska. Salama gare ka. Abokai a nan suna gaishe ka. Ka gai da abokai a can da sunansu.
Atali enenda okuja okukulola kusiku ja oli anu, chililoma chili amwi. Omulembe gubhe amwi nawe, abhasani abhakukesha. Bhakeshe abhasani bhuli munu kwi lisina lyae.