< 2 Yohanna 1 >

1 Dattijon nan, Zuwa ga uwargida zaɓaɓɓiya da kuma’ya’yanta, waɗanda nake ƙauna ƙwarai da gaske kuma ba ni kaɗai ba, amma har da dukan waɗanda suka san gaskiya.
Inyarubha inu eisoka kumukaruka na eigenda kumugasi omusolwa na abhana bhaye, ahhana babho enibhenda muchimali na atali anye ela, tali na bhona bhanu bhamenyele echimali,
2 Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
okwingana ne echimali chinu chili munda yeswe na chinu chilikala neswe akajanende. (aiōn g165)
3 Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da kuma Yesu Kiristi, Ɗan Uba, su kasance tare da mu cikin gaskiya da ƙauna.
Echigongo, ne echisa no omulembe bhilibha amwi neswe okusoka ku lata Nyamuangana ku Yesu Kristo Omwana wa Lata, muchimali na mukwenda.
4 Na yi farin ciki ƙwarai, da na sami waɗansu’ya’yanki suna tafiya cikin gaskiya, kamar yadda Uba ya umarce mu.
Enikondelelwa muno kutiya, namenya ati abhana abhandi bhalamile muchimali, lwakutyo chalamiye echilagilo chinu okusoka ku Lata.
5 Yanzu kuma, uwargida ƙaunatacciya, ba sabon umarni nake rubuta miki ba sai dai wanda muke da shi tun farko. Ina roƙo cewa mu ƙaunaci juna.
Mbe naoli enikusabhwa awe mayi, nitali ati enikwandikila echilagilo chiyaya, tali ni ilya chaliga chilinayo okusokelela kubhwambilo, lwa kutyo jichiile okwendana eswe abhene. Na bhunu nimwo obhwenji, bhunu bhuchiile kulama nabhwo, okwingana ne echilagilo chae.
6 Ƙauna, ita ce mu yi biyayya ga umarnansa. Kamar yadda kuka ji tun da fari, umarninsa shi ne ku yi zaman ƙauna.
Chinu nicho echilagilo lwakutyo mwayunguhwe okusoka kubhwambilo, lwa kutyo jibheile kulama mucilagilo echo.
7 Masu ruɗi da yawa, waɗanda ba su yarda da zuwan Yesu Kiristi cikin jiki ba, sun riga sun fito a duniya. Duk irin mutumin nan mai ruɗi ne kuma magabcin Kiristi.
Kulwokubha abhajigi bhafu bhasambalile muchalo, na bhatakwikilisha ati Yesu ejile ali mwana munu. Mbe oyo atakwikilisha kutyo niwe omujigi naunu kalema Kristo.
8 Ku lura don kada ku yi hasarar aikin da kuka yi, sai dai ku sami cikakken lada.
Mbe mwimenye abhene ati mwasiga okubhusha amagambo ganu chamalile okusombola, nawe koleleki mulamile echiyanwa chingene.
9 Duk mutumin da bai tsaya a kan koyarwar Kiristi ba, amma ya yi ƙari a kanta, mutumin nan ba shi da Allah. Amma wanda ya tsaya a kan koyarwar Kiristi, yana da Uban da kuma Ɗan.
Omunu wonawona kagendelela okuja imbele atagwatiliye eliigisho lya Kristo, atali na Nyamuanga. Oyo agwatiliye eliigisho ali na Nyamuanga no Omwana waye.
10 Duk wanda ya zo wurinku bai kuma kawo koyarwan nan ba, kada ku karɓe shi a gidanku ko ku marabce shi.
Labha omunu naja kwimwe atejile ne eliigisholinu, mwasiga okumukumilila munyumba jeswe na mawasiga okumukesha.
11 Duk wanda ya karɓe shi yana tarayya da mugun aikinsa ke nan.
Kulwokubha unu kamukesha kasasikana mubhikolwa bhaye ebhibhibhi.
12 Ina da abubuwa da dama da zan rubuta muku, sai dai ba na so in yi amfani da takarda da inki in rubuta. A maimako, ina fata in ziyarce ku in kuma yi magana da ku fuska da fuska, domin farin cikinmu yă zama cikakke.
Nili na amagambo mafu ago kukwandikila, na nitendele okugandika kulupapura no obhwino. Nawe eniikanya ukubhakingako nilome imbele yemwe, koleleki likondelwa lyemwe likumile.
13 ’Ya’yan’yar’uwarki wadda Allah ya keɓe, suna gaishe ku.
Abhana bha muyala wanyu omusolwa abhabhakesha.

< 2 Yohanna 1 >