< 2 Timoti 3 >

1 Amma fa ka san wannan, za a yi lokutan shan wahala a kwanakin ƙarshe.
Mi mwizibe izi: muma zuba ama mani mani mukube ni nako inkunkutu.
2 Mutane za su zama masu son kansu, masu son kuɗi, masu taƙama, masu girman kai, masu zage-zage, marasa biyayya ga iyayensu, marasa godiya, marasa tsarki,
Linu bantu mu baba kulisaka abo bene, basuni masheeleni, kuli tundumuna, kuli kumusa, bakanani, kusaba nikuti kubashemi, kusalitumela, ni kusachena.
3 marasa ƙauna, marasa gafartawa, masu ɓata sunayen waɗansu, marasa kamunkai, masu ƙeta, marasa ƙaunar nagarta,
Kababe nibasena ilato kubamwi, basayendereli, basohi, basaliwondi, benkondo, basasaki zilotu,
4 masu cin amana, marasa hankali, waɗanda sun cika da ɗaga kai, masu son jin daɗi a maimakon ƙaunar Allah
Kavave baveteki, vazuminine mitwi, vafosahere, vasaka ahulu minyaka isiñi irato lya Ireeza.
5 suna riƙe da siffofin ibada, amma suna mūsun ikonta. Kada wani abu yă haɗa ka da su.
Kaba be ni mazimo e chi lumeri, kono kavakane maata acho. Uzwe kuvali abo vantu.
6 Irin su ne suke saɗaɗawa su shiga gidaje suna rinjayar mata marasa ƙarfin hali, waɗanda zunubai suka sha kansu, mugayen sha’awace-sha’awace kuma sun ɗauke hankulansu,
Mi bamwi kubali bakwame benjila mumazubo ni kuhapa banakazi vazihole. Ava nji vanakazi vezwire chivi mi vayendiswa itakazo zavo zivilala.
7 kullum suna koyo amma ba sa taɓa iya yarda da gaskiya.
Aba vanakazi valitutirile inako yonse, kono kavakafwe kwiza kusika he niti ya maano.
8 Kamar dai yadda Yannes da Yamberes suka tayar wa Musa, haka waɗannan mutane ma suke tayar wa gaskiya, mutane masu ɓataccen hankali, waɗanda, in ana zancen bangaskiya ne, to, fa ba sa ciki.
Mwinzila iswana iyo Janesi ni Jambres yaba zimi kulwisa Mushe. Linu mwinzila iswana baruti ba mapa, bazimana niku lwisa i niti. Bakwame ba bolete mumi nahano yabo mi bazobete kuze ntumelo.
9 Sai dai ba za su yi nisa ba, don rashin hankalinsu zai bayyana ga kowa, kamar na mutanen nan biyu.
Linu kese bazwile habusu kuya kule. Kabuholo bwabo mubu boneke kubonse, sina wabana bantu.
10 Kai kam, ka san kome game da koyarwata, da halina, da niyyata, bangaskiya, haƙuri, ƙauna, jimiri,
Kono inwe, mube chilili i ntuto zangu, munipangila, munihupulela, tumelo, inkulo inde, ilato, kuli koza.
11 tsanani, shan wahala, irin abubuwan da suka faru da ni a Antiyok, Ikoniyum da kuma Listira, tsananin da na jure. Duk da haka Ubangiji ya cece ni daga dukansu.
kunyandiswa ni manyando, nezo ziba pangahali kwangu kwa Antioch, kwa Iconium, hape ni Lystra. Nibali kolisi mumanyando. Kuzwa muzintu izi zose, mi Simwine aba nihazi.
12 Labudda, duk masu niyyar zaman tsarkaka, suna na Kiristi Yesu, za su sha tsanani.
Bonse abo basaka kuhala mwinzila ye Ireeza mwa Chrisite Jesu kaba nyandiswe.
13 Mugayen mutane da masu ruɗi kuwa, ƙara muni za su riƙa yi, suna yaudara, ana kuma yaudararsu.
Bantu babi ni maapa kaba yende kububi luli. Muba chenge bantu bamwi kono nabo nabo nibachengiwa.
14 Amma kai kam, ka ci gaba da abin da ka koya ka kuma tabbatar, gama ka san waɗanda ka koye su daga gare su,
Kono iwe, wikale muzintu izo zobali tuti ni kuzozumina muzili. Wizi kozo kobali tuti kwali.
15 da kuma yadda tun kana ɗan jinjiri ka san Nassosi masu tsarki, waɗanda suke iya sa ka zama mai hikima zuwa ceto ta wurin bangaskiya cikin Kiristi Yesu.
Wizi kuti kuzwililila kubunhyile ubezibi mañolo alipatite. Linu izi ziola kuku talifisa mwi ntukuluho kuya che ntumelo mwa Chrisite Jesu.
16 Dukan Nassi numfashin Allah ne yana kuma da amfani don koyarwa, tsawatarwa, gyara da kuma horarwa cikin adalci,
Mañolo ose aba kenzi cha Ireeza. Mi lina ituso kuku luta, kuku sikuluha, ku kusikiulula, niku luta mwi niti.
17 domin mutumin Allah yă zama shiryayye sosai saboda kowane kyakkyawan aiki.
Iyi ina bulyo kuti mutu wa Ireeza a shiyame, nikuli tukiseza misebezi ina hande.

< 2 Timoti 3 >