< 2 Timoti 2 >

1 Kai kuma, ɗana, ka yi ƙarfi cikin alherin da yake cikin Kiristi Yesu.
Cwale iwe, banangu, mukozwe mu chishemo cha na mwa Kreste Jesu.
2 Abubuwan da ka ji na faɗa a gaban shaidu masu yawa kuwa ka danƙa wa amintattun mutane waɗanda su ma za su iya koya wa waɗansu.
Mi ni zintu zimwa zuwa kwangu hakatu ke mpaki zingi, muzi tambike ku vantu va sepahala vete va wole ku luta vamwi hape.
3 Ka jure wa shan wahala tare da mu kamar soja mai kyau na Kiristi Yesu.
Munyande muvukavo - vukukutu neme, sina ili isole lyi shiyeme lya Kreste Jesu.
4 Ba wanda yake aikin soja da zai sa kansa a sha’anin mutumin da ba ya aikin soja, domin yakan so yă gamshi wanda ya ɗauke shi soja.
Kakwina i sole lyi seveza nili suminwe muzintu zovunu vuhalo, kuti a tavise wina he wulu lyakwe.
5 Haka ma, in wani ya yi gasa a matsayi shi ɗan wasa ne, ba ya sami rawanin nasara, sai in ya yi gasar bisa ga dokoki.
Mi hape, haiva zumwi wi zuziliza kuva yo tiya, kazwatikiwa i kuwani yo mushukwe haisi ha yenderera ni milao.
6 Manomi mai aiki sosai ya kamata yă zama na fari wajen samun rabon amfanin gona.
Mi itukero yo mulimi yo seveza ahulu kuti atambule inkavelo yakwe ye zimelantu kumatangilo.
7 Ka yi tunani a kan abin da nake faɗi, gama Ubangiji zai ba ka ganewa cikin dukan wannan.
Hupule chini wamba, kaho Ireeza kamihe inkutwisiso muzintu zonse.
8 Ka tuna da Yesu Kiristi, wanda aka tā da shi daga matattu, zuriyar Dawuda, wanda shi ne bisharata,
Muhupule Kreste Jesu, kuzwa kwi mbuto ya Davida, yava vuswa kuvamwi va fwire. Ichi chiya che ñusa lye ivangeli yangu.
9 wadda nake shan wahala har ga daurin sarƙa kamar mai laifi. Amma Maganar Allah ba a daure take ba.
Kecho ni nyanda mane kusika he nako yo kusuminwa sina ni chisinyi. Kono linzwi lya Ireeza kali suminwe.
10 Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Yahaho niva nyandi muzintu zonse kwavo vava ku ketetwe, kuti niva wole kuwana impuluso ina mwa Kreste Jesu, ni nkanya iya ku mamanimani. (aiōnios g166)
11 Ga wata magana tabbatacciya, “In muka mutu tare da shi, za mu rayu tare da shi;
Ichi chiwambo chi sepahala: “haiva tuva fwi naye, ka twikale naye hape.
12 in muka jimre, za mu yi mulki tare da shi. In muka yi mūsunsa, shi ma zai yi mūsunmu;
Haiva tu wonderela, katu vuse naye hape. Haiva ni tu musampula, katu sampule naye.
13 in ba mu da aminci, shi dai mai aminci ne, domin shi ba zai iya mūsun kansa ba.”
Haiva katu sepahali, ushala na sepahala, kakuli ka woli ku lisampula iye mwine.
14 Ka riƙa tuna masu da haka, ka kuma gama su da Allah, kada su yi jayayya a kan maganganu, don ba ta da wani amfani, sai ɓad da masu ji kawai take yi.
Uwondelele kuva hupulisa ke zi zintu. Uva kalimele havusu bwe ireeza kuti kanji va lilwisi ku amana ni ziyambo. Kelyi vaka kakwina chintu chimwi cho vutokwa. Kelyi vaka kwina kusinya sinya kwavo va teka.
15 Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka gabatar da kanka a gaban Allah a matsayin wanda aka amince da shi, ma’aikaci wanda ba shi da dalilin jin kunya wanda kuma yake fassara kalmar gaskiya daidai.
Pange chi woleka kuti uve zumwi wa zuminwa kwa Ireeza, muveleki u sena cho kuswava, yo luta inako yonse inzwi lye niti.
16 Ka yi nesa da maganganun banza na rashin tsoron Allah, gama waɗanda suka mai da hankali ga yin waɗannan za su ƙara zama marasa tsoron Allah.
Uzwe kwi ndava zo kuwamba wamba, zimi twala kuku nyazeleza ku mizwisa mwi nzila ina hande.
17 Koyarwarsu za tă bazu kamar ruɓaɓɓen gyambo. A cikinsu akwai Himenayus da Filetus,
Ku wamba kwavo kaku yende. Mukati kavo va Hymenaeus nima Philetus.
18 waɗanda suka bauɗe daga gaskiya. Suna cewa tashin matattu ya riga ya faru, suna kuma ɓata bangaskiyar waɗansu.
Ava nji vakwame va sena vava zuwa vuniti. Va wamba kuti ku vuka kuvafwire ckiva pangahali kale. Va chinca i ntumelo i vamwi.
19 Duk da haka, ƙaƙƙarfan tushen nan na Allah yana nan daram, an hatimce shi da wannan rubutu, “Ubangiji ya san waɗanda suke nasa,” da kuma, “Duk wanda ya bayyana yarda ga sunan Ubangiji, to, dole yă yi nesa da aikata mugunta.”
Ni hakuva bulyo, mutomo u kolete wa Ireeza uzimana. Ina nili swayo: “Simwine wizi avo vali vakwe” mi “yense u sumpa izina lya Simwine uswanela kuzwa ku zintu zi sena hande.”'
20 A babban gida akwai kayayyakin da ba na zinariya da na azurfa kaɗai ba, amma har da na katako da na yumɓu ma; waɗansu domin hidima mai daraja waɗansu kuwa domin hidima marar daraja.
Mwi nzuvo i fumite, kakwina fela imponto ze gauda ni silivera. Kwina hape impoto zo kuveza hazi kuni nizo kuvumba he rongo. Zimwi zina musevezi u sepahala, ni zimwi zisa sepahali.
21 In mutum ya tsabtacce kansa daga na farkon zai zama kayan aikin hidima mai daraja, mai amfani ga Maigida, kuma shiryayye domin yin kowane aiki mai kyau.
Haiva kwina zumwi yoli joloza kuzi sa sepahali, muntu yo sepahala. Uvikitwe ku mbali, wina musevezi kwa Simwine, mi uvikilwe musevezi mulotu.
22 Ka yi nesa da mugayen sha’awace-sha’awace na ƙuruciya, ka kuma bi adalci, bangaskiya, ƙauna da kuma salama, tare da waɗanda suke kira ga Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
Uzwe kwi takazo zovu jaha. Tundamine zi chena, intumelo, irato, ni nkozo navo va sumpa kwa Simwine kuzwa kwi nkulo ichena.
23 Kada wani abu yă haɗa ka da gardandamin banza da wofi, domin ka san yadda suke jawo faɗa.
Kono mukane vuhole ni mpuzo zi sena hande. Wizi kuti zi zala inkani.
24 Bai kamata bawan Ubangiji yă zama mai neman faɗa ba; a maimako, dole yă nuna alheri ga kowa, mai iya koyarwa, mai haƙuri kuma.
Muhikana wa Simwine ka swaneli ku panga inkani. Kono uswanela kuva yo lukite ku vonse, yo wola ku ruta, ni kuwola ku lindila.
25 Waɗanda suke gāba da shi kuwa dole yă yi musu gargaɗi cikin hankali, da fata Allah zai sa su tuba su kai ga sanin gaskiya,
Uswanela kuva wa chisemo ku luta vana vasa zumini va mulwisa. Mwendi Ireeza kawole kuvaha kuvaka ke ntuto ye niti.
26 su kuma dawo cikin hankulansu su kuɓuta daga tarkon Iblis, wanda ya sa suka zama kamammu don su aikata nufinsa.
Kavave vena hande hape niku zwa mutuswa twa dyavulusu, kasamulaho okuva kwata che ntato yakwe.

< 2 Timoti 2 >