< 2 Sama’ila 19 >

1 Aka faɗa wa Yowab cewa, “Sarki yana kuka, yana kuma makoki saboda Absalom.”
Un Joabam tapa sacīts: redzi, ķēniņš raud un žēlojās par Absalomu.
2 Saboda haka sai nasarar da aka yi a ranar ta zama makoki ga dukan sojoji, gama a ranar, rundunoni sun ji an ce, “Sarki yana baƙin ciki domin ɗansa.”
Un tā uzvara tai dienā palika par žēlabām visiem ļaudīm, jo tie ļaudis tai dienā dzirdēja sakām: ķēniņam sirds sāp par savu dēlu.
3 Mutane fa suka shiga birni shiru, sai ka ce waɗanda sukan sace jiki don kunya sa’ad da suka gudo daga yaƙi.
Un tie ļaudis tai dienā nāca zagšus pilsētā, tā kā ļaudis zagšus nāk, kas kaunā krituši, kaujā bēgdami.
4 Sarki ya rufe fuskarsa ya yi kuka da ƙarfi yana cewa, “Ya ɗana Absalom! Ya Absalom ɗana, ɗana!”
Un ķēniņš savu galvu bija aptinis un sauca ar stipru balsi: ak mans dēls Absalom! Ak Absalom, mans dēls, mans dēls!
5 Sai Yowab ya shiga gidan sarki ya ce, “Yau ka kunyatar da dukan mutanenka, waɗanda ba da daɗewa ba sun ceci ranka, da rayukan’ya’yanka maza, da na’ya’yanka mata, da na matanka da kuma na ƙwarƙwaranka.
Tad Joabs nāca pie ķēniņa namā un sacīja: tu šodien esi apkaunojis visu savu kalpu vaigus, kas šodien glābuši tavu dzīvību un tavu dēlu un tavu meitu dzīvību un tavu sievu dzīvību un tavu lieko sievu dzīvību.
6 Kana ƙaunar maƙiyinka, kana ƙin waɗanda suke ƙaunarka. Ka bayyana a fili cewa komandodi da sojojinsu ba kome ba ne a gare ka. Na ga cewa da za ka yi farin ciki, da a ce Absalom yana da rai a yau, dukanmu kuma mun mutu.
Bet tu mīļo, kas tevi ienīst, un ienīsti, kas tevi mīļo. Jo tu parādi šodien, ka virsnieki un kalpi priekš tevis nav nekas. Jo es nomanu šodien, kad tikai Absaloms būtu dzīvs un mēs visi šodien būtu miruši, tad tas tev būtu pa prātam.
7 Yanzu ka fita ka ƙarfafa mutanenka. Na rantse da Ubangiji, in ba ka fita ba, babu mutum guda da za a bari tare da kai a daren nan. Wannan zai fi maka muni fiye da kowace irin masifar da ta auko maka tun ƙuruciyarka har zuwa yanzu.”
Tad celies nu un izej un runā sirsnīgi ar saviem kalpiem, jo es zvērēju pie Tā Kunga, ja tu neizej, tad neviens vīrs pie tevis nepaliks šo nakti. Un tā tev būs lielāka nelaime, nekā visa nelaime, kas tev notikusi no tavas jaunības līdz šim laikam.
8 Saboda haka sarki ya tashi, ya zauna a bakin hanyar shiga. Da aka faɗa wa mutane cewa, “Sarki yana zaune a bakin hanyar shiga,” sai duk suka zo gabansa. Ana cikin haka, Isra’ilawa dai sun riga sun tsere zuwa gidajensu.
Tad ķēniņš cēlās un apsēdās vārtos. Un visiem ļaudīm tika teikts un sacīts: redzi, ķēniņš sēž vārtos. Tad visi ļaudis nāca ķēniņa priekšā. Bet Israēls bēga ikviens savā dzīvoklī.
9 Mutane ko’ina a kabilan Isra’ila, suka yi ta gardama da juna, suna cewa, “Sarki ne ya cece mu daga hannun abokan gābanmu, shi ne kuma ya kuɓutar da mu daga hannun Filistiyawa. Amma ga shi ya tsere daga ƙasar saboda Absalom;
Un visi ļaudis visās Israēla ciltīs strīdējās un sacīja: ķēniņš mūs ir izglābis no mūsu ienaidnieku rokas un mūs ir atsvabinājis no Fīlistu rokas, un nu viņam no zemes bija jābēg Absaloma priekšā.
10 kuma shi Absalom, da muka naɗa yă yi mulkinmu, ya mutu a yaƙi. Saboda haka don me ba kwa ce wani abu game da dawo da sarki?”
Un Absaloms, ko mēs sev bijām svaidījuši par ķēniņu, ir nomiris karā; nu tad, kāpēc jūs kavējaties, ķēniņu atkal pārvest?
11 Sai Sarki Dawuda ya aika da saƙo zuwa wurin Zadok da Abiyatar, firistoci, ya ce, “Ku tambayi dattawan Yahuda, ‘Me ya sa ku ne za ku zama na ƙarshe a yin tunanin komar da sarki zuwa fada, da yake abin da ake faɗi ko’ina a Isra’ila ya kai kunnen sarki a mazauninsa?
Tad ķēniņš Dāvids sūtīja pie tiem priesteriem, Cadoka un Abjatara, sacīdams: runājiet uz Jūda vecajiem un sakāt: kāpēc jūs gribat tie pēdīgie būt, ķēniņu vest atpakaļ uz viņa namu? (Jo visa Israēla valoda jau bija nākusi pie ķēniņa viņa namā.)
12 Ku’yan’uwana ne, jikina, jinina kuma. To, don me za ku zama na ƙarshe na yarda a dawo da sarki zuwa fada?’
Jūs esat mani brāļi, jūs esat mani kauli un manas miesas - kāpēc tad jūs gribat tie pēdīgie būt, ķēniņu atkal atvest?
13 Ku kuma ce wa Amasa, ‘Ashe, kai ba jikina ba ne da jinina? Allah yă hukunta ni, da hukunci mai tsanani, idan daga yanzu ba ka zama komandan sojojina a maimakon Yowab ba.’”
Un uz Amasu sakāt: vai tu neesi no maniem kauliem un no manas miesas? Lai Dievs man šā un tā dara, ja tu visu mūžu nebūsi par karalielkungu manā priekšā Joaba vietā.
14 Ta haka ya rinjayi zukatan dukan mutane Yahuda, kamar mutum ɗaya. Suka aika da saƙo wurin sarki suka ce, “Ka dawo, kai da dukan mutanenka.”
Tā viņš locīja visu Jūda vīru sirdi kā viena vienīga vīra, un tie sūtīja pie ķēniņa (sacīdami): griezies atpakaļ, tu un visi tavi kalpi.
15 Sa’an nan sarki ya dawo, ya kuma tafi har zuwa Urdun. To, mutanen Yahuda suka zo Gilgal don su fita su taryi sarki, su kuma kawo shi ƙetaren Urdun.
Tā ķēniņš griezās atpakaļ un nāca pie Jardānes, un Jūda nāca uz Gilgalu, ķēniņam pretī iedams, ka ķēniņu vadītu pār Jardāni pāri.
16 Shimeyi ɗan Gera, mutumin Benyamin daga Bahurim ya gaggauta, ya gangara tare da mutanen Yahuda don su taryi Sarki Dawuda.
Un Šimejus, Benjaminieša Ģerus dēls, kas no Bakurim bija, steidzās un nonāca ar Jūda vīriem ķēniņam Dāvidam pretī.
17 Tare da shi akwai kabilar Benyamin mutum dubu, tare da Ziba, mai hidimar gidan Shawulu, da’ya’yansa maza goma sha biyar, da bayi ashirin. Suka ruga zuwa Urdun, inda sarki yake.
Un tūkstoš vīri no Benjamina līdz ar viņu, ir Cībus, Saula nama sulainis, ar saviem piecpadsmit dēliem un saviem divdesmit kalpiem; un tie cēlās pāri pār Jardāni ķēniņa priekšā.
18 Suka haye a mashigin don su ƙetaro da iyalin sarki, su kuma yi duk abin da yake so. Sa’ad da Shimeyi ɗan Gera ya haye Urdun, sai ya fāɗi rubda ciki a gaban sarki
Un plosts pārcēlās, pārvest ķēniņa namu, un darīt, kas viņam pa prātam, un Šimejus, Ģerus dēls, nometās priekš ķēniņa zemē, kad šis pār Jardāni cēlās pāri.
19 ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka riƙe laifina a zuciya. Kada ka tuna da laifin da na yi maka ranka yă daɗe, ranan nan da kake gudu daga Urushalima. Kada ka tuna da shi ko kaɗan.
Un viņš sacīja uz ķēniņu: nepielīdzini man, mans kungs, to noziegumu, un nepiemini, ka tavs kalps ir noziedzies tai dienā, kad mans kungs, tas ķēniņš, no Jeruzālemes izgāja, un lai ķēniņš to neņem pie sirds!
20 Na sani ni bawanka na yi maka laifi. Shi ya sa na zama na farko daga dukan Gidan Yusuf, da mutanen Isra’ila wanda ya fito don yă tarye ka yau, ranka yă daɗe, sarki.”
Jo tavs kalps to atzīst, ka esmu grēkojis; bet redzi, šodien esmu nācis tas pirmais no visa Jāzepa nama, pretī iet savam kungam, tam ķēniņam.
21 Sai Abishai ɗan Zeruhiya ya ce, “Bai kamata a kashe Shimeyi saboda wannan ba? Ya la’anci shafaffe na Ubangiji.”
Tad Abizajus, Cerujas dēls, atbildēja un sacīja: vai tad Šimeju par to nebija nokaut, ka viņš Tā Kunga svaidīto lādējis?
22 Dawuda ya ce, “Me ya haɗa ni da ku, ku’ya’yan Zeruhiya? Yau ɗin nan kun zama maƙiyana! Ya kamata a kashe wani a Isra’ila a yau? Ban san cewa yau ni sarki ne a bisa Isra’ila ba?”
Tad Dāvids sacīja: kas man daļas ar jums, Cerujas dēli, ka jūs man šodien paliekat par pretiniekiem? Vai šodien kādu nokaut iekš Israēla? Vai tad es nezinu, ka es šodien esmu tapis par ķēniņu pār Israēli?
23 Saboda haka sarki ya ce wa Shimeyi, “Ba za ka mutu ba.” Sarki kuwa ya yi alkawari har da rantsuwa.
Un ķēniņš sacīja uz Šimeju: tev nebūs mirt. Un ķēniņš tam zvērēja.
24 Mefiboshet, jikan Shawulu, shi ma ya gangara don yă taryi sarki. Tun daga ranar da sarki ya gudu har ran da ya komo lafiya, Mefiboshet bai lura da ƙafafunsa, ko yă aske gemunsa, ko yă wanke tufafinsa ba.
Arī Mefibošets, Saula dēls, nonāca ķēniņam pretī. Un viņš ne savas kājas ne savu bārdu nebija tīrījis, nedz savas drēbes mazgājis no tās dienas, kad ķēniņš bija nogājis, līdz tai dienai, kad ķēniņš atkal ar mieru pārnāca.
25 Sa’ad da ya zo daga Urushalima don yă taryi sarki, sai sarki ya ce masa, “Me ya sa ba ka tafi tare da ni ba Mefiboshet?”
Un kad viņš Jeruzālemē ķēniņam pretī nāca, tad ķēniņš uz to sacīja: kāpēc tu neesi man līdz nācis, Mefibošet?
26 Sai ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, da yake bawanka gurgu ne, na ce, ‘A sa mini sirdi a kan jakina don in hau in tafi tare da sarki.’ Amma Ziba bawana ya bashe ni.
Un viņš sacīja: mans kungs un ķēniņ, mans kalps mani pievīlis, jo tavs kalps sacīja: es sev likšu ēzeli seglot un jāšu uz tā, un iešu pie ķēniņa, jo tavs kalps ir tizls.
27 Ya kuwa ɓata suna bawanka a gaban ranka yă daɗe, sarki. Ranka yă daɗe, sarki yana kama da mala’ikan Allah, ka yi abin da ka ga ya fi maka kyau.
Un viņš tavu kalpu pie mana kunga, tā ķēniņa, arī apmelojis. Bet mans kungs, tas ķēniņš, ir kā viens Dieva eņģelis, dari, kā tev patīk.
28 Duk zuriyar kakana ba su cancanci kome ba sai mutuwa daga ranka yă daɗe, amma ka ba wa bawanka wuri cikin mutanen da suke ci a teburinka. Saboda haka, wanda’yanci nake da shi da zan yi wani ƙarin roƙo a wurin sarki?”
Jo viss mana tēva nams tik nāves ļaudis vien bijuši priekš mana kunga, tā ķēniņa. Taču tu savu kalpu esi licis starp tiem, kas ēd pie tava galda; kādas tiesības man tad vēl ir, jeb par ko man vēl būs brēkt uz ķēniņu?
29 Sarki ya ce masa, “Me ya sa kake zancen nan? Ai, na riga na umarta, da kai, da Ziba ku raba filayen.”
Tad ķēniņš uz to sacīja: kāpēc tu vēl runā par savām lietām? Es esmu sacījis: tu un Cībus daliet to tīrumu.
30 Mefiboshet ya ce wa sarki, “Bari yă ɗauki kome, yanzu da ranka yă daɗe, sarki ya dawo gida lafiya.”
Un Mefibošets sacīja uz ķēniņu: lai viņš arī visu paņem, ka nu mans kungs, tas ķēniņš, atkal ar mieru savā namā pārnācis.
31 Barzillai mutumin Gileyad shi ma ya zo daga Rogelim don yă ƙetare Urdun tare da sarki, yă kuma sallame shi daga can.
Un Barzilajus tas Gileādietis, nāca arīdzan no Roglim un gāja ar ķēniņu pār Jardāni, viņu pārvadīt pār Jardāni.
32 To, Barzillai fa tsoho ne, mai shekara tamanin. Ya tanada wa sarki a lokaci da yake Mahanayim, gama shi attajiri ne.
Un Barzilajus bija ļoti vecs, pie astoņdesmit gadiem, un ķēniņu bija apgādājis, kad tas mita iekš Mahānaīm, jo viņš bija ļoti bagāts vīrs.
33 Sarki ya ce wa Barzillai, “Ka ƙetaro tare da ni ka zauna tare da ni a Urushalima, zan kuwa tanada maka.”
Un ķēniņš sacīja uz Barzilaju: tev būs man iet līdz, es tevi apgādāšu pie sevis Jeruzālemē.
34 Amma Barzillai ya ce wa sarki, “Shekara nawa ya rage mini har da zan tafi Urushalima da sarki?
Bet Barzilajus sacīja uz ķēniņu: cik man vēl būs mūža gadu un dienu, ka man ar ķēniņu iet uz Jeruzālemi?
35 Yanzu ina da shekara tamanin. Zan iya bambanta abu mai daɗi da marar daɗi kuma ne? Bawanka zai iya jin ɗanɗano abin da yake ci, ko yake sha ne? Har yanzu zan iya jin muryoyin mawaƙan maza da mata? Don me bawanka zai zama ƙari kaya ga ranka yă daɗe?
Es šodien esmu astoņdesmit gadus vecs, vai es vēl varu izšķirt, kas labs, kas nelabs? Un vai tavam kalpam vēl kāda garša, ko viņš ēd un dzer? Vai es vēl varētu sadzirdēt dziedātājus un dziedātājas? Un kāpēc tavs kalps lai ir par nastu manam kungam, tam ķēniņam?
36 Bawanka zai ƙetare Urdun tare da sarki, yă ɗan yi maka rakiya kaɗan. Me ya sa ranka yă daɗe zai ba ni irin wannan lada.
Tavs kalps ies maķenīt ar ķēniņu pār Jardāni; kāpēc ķēniņš man grib darīt tādu lielu žēlastību?
37 Ka bar bawanka yă koma, don in mutu a garina, kusa da kabarin mahaifina da mahaifiyata. Amma ga bawanka Kimham. Bari yă ƙetare tare da ranka yă daɗe, sarki. Ka yi abin da ka ga dama da shi.”
Ļauj savam kalpam griezties atpakaļ un mirt savā pilsētā pie sava tēva un pie savas mātes kapa. Un redzi, še ir tavs kalps Ķimeams, lai šis iet pāri līdz ar manu kungu, to ķēniņu, un dari tam, kā tev patīk.
38 Sarki ya ce, “Kimham zai ƙetare tare da ni, zan kuwa yi masa abin da ya gamshe ka. Kuma duk abin da kake bukata a wurina, zan yi maka.”
Tad ķēniņš sacīja: Ķimeamam būs iet man līdz, un es viņam darīšu, kā tev patīk, un visu, ko tu no manis prasīsi, es tev gribu darīt.
39 Saboda haka dukan mutane suka ƙetare Urdun, sa’an nan kuma sarki ma ya ƙetare. Sarki ya yi wa Barzillai sumba ya albarkace shi, sa’an nan Barzillai ya koma gidansa.
Un kad visi ļaudis pār Jardāni bija pārgājuši, tad arī ķēniņš gāja pāri, un ķēniņš skūpstīja Barzilaju un to svētīja, un tas griezās atpakaļ uz savu vietu.
40 Sa’ad da sarki ya ƙetare zuwa Gilgal, Kimham ma ya ƙetare tare da shi. Dukan sojojin Yahuda da rabin sojojin Isra’ila suka ƙetare da sarki.
Un ķēniņš gāja tālāk uz Gilgalu, un Ķimeams tam gāja līdz, un visi Jūda ļaudis ķēniņu bija pārveduši, un arī puse no Israēla ļaudīm.
41 Nan take sai ga mutane Isra’ila suna zuwa wurin sarki, suna cewa, “Don me’yan’uwanmu, mutanen Yahuda, suka saci sarki, suka kawo shi da iyalinsa a ƙetaren Urdun, tare da dukan mutanensa?”
Un redzi, visi Israēla vīri nāca pie ķēniņa un sacīja uz ķēniņu: kāpēc mūsu brāļi, Jūda vīri, tevi ir zaguši un ķēniņu ar viņa namu pār Jardāni pārveduši līdz ar visiem Dāvida vīriem?
42 Dukan mutanen Yahuda suka ce wa mutanen Isra’ila, “Mun yi haka domin sarki danginmu na kurkusa ne. Don me kuke fushi game da wannan? Mun ci wani abu daga cikin kayan sarki ne? Mun ɗauki wani abu wa kanmu ne?”
Tad visi Jūda vīri atbildēja Israēla vīriem: tāpēc ka ķēniņš mums ir tuvs radinieks, un kāpēc jums par to dusmas? Vai tad mēs esam dabūjuši ēst no ķēniņa, jeb vai viņš mums ir devis dāvanas?
43 Sa’an nan mutanen Isra’ila suka ce wa mutanen Yahuda, “Muna da rabo goma a wurin sarki; ban da haka ma, muna da hakki mafi yawa a wurin Dawuda fiye da ku. Don me kuke mana reni? Ba mu ne ma muka fara magana dawowa da sarki ba?” Amma mutanen Yahuda suka ɗauka maganar da zafi fiye da mutanen Isra’ila.
Un Israēla vīri atbildēja Jūda vīriem un sacīja: mums ir desmit daļas pie ķēniņa un arī pie Dāvida, mums ir vairāk nekā jums. Kāpēc tad jūs mūs esat turējuši tādā negodā? Vai mūsu vārds nav tas pirmais bijis, mūsu ķēniņu vest atpakaļ? Bet Jūda vīru valoda bija bargāka nekā Israēla vīru valoda.

< 2 Sama’ila 19 >