< 2 Bitrus 3 >
1 Abokaina ƙaunatattu, wannan ita ce wasiƙata ta biyu gare ku. Na rubuta su biyun su zama abin tuni don su faɗakar da ku ga tunani mai kyau.
Itungili, kuukilisilya uwe, mulowa ili ibada nila kabiili iti ku ukimbukiilya mu mahala,
2 Ina so ku tuna da kalmomin da annabawa masu tsarki na dā suka faɗa da kuma umarnin da Ubangijinmu da Mai Cetonmu ya bayar ta wurin manzanninku.
iti kina uhume kukimbukiilya makani nai aligitigwe ze ikili ni anya kidagu ni kutula ilagiilyo nila Mukulu witu hangi muguni ku kutumila i itumi.
3 Da farko dai, dole ku fahimci wannan cewa a kwanakin ƙarshe masu ba’a za su zo suna ba’a, suna bin mugayen sha’awace-sha’awacensu.
Ulinge iti ng'wandyo, kina ia hugi aziiza mu mahiku a mpelo; kumuhuga unyenye, aze alongolekile iniganiie nu ulowa nu ao.
4 Za su ce, “Ina wannan ‘dawowar’ da ya yi alkawari ne? Tun mutuwar kakanninmu, kome yana tafiya kamar yadda yake tun farkon halitta.”
Hangi azeligitya, “Likoli pii ilago ni la kusuka? aTata itu ai akule, kuiti intu yihi ai ituile uu puma ng'wandyo nua u umbwaa.
5 Amma da gangan suke manta cewa tun dā can ta wurin maganar Allah sammai suka kasance aka kuma yi ƙasa daga ruwa ta wurin ruwa kuma.
Akitendisa kiwa kina ihi ni ilunde aiyandilye kupumiila ni mazi ikali nia kali, ku ikani ni lang'wa Itunda,
6 Ta wurin waɗannan ruwan ne aka nutsar, aka kuma hallakar da duniya ta wancan lokaci.
ni kina kukiila lukani ni mazi akatula unkumbigulu ku mahiku nanso, Ize ituile izue mazi ai ibepigwe.
7 Ta wurin wannan magana ce aka ajiye sammai da ƙasa na yanzu domin wuta, an ajiye su kuma don ranar hukunci da hallaka ta mutane marasa tsoron Allah.
Kuiti itungili ilunde ni ihi i ekilwe ku lukani lulo luulo kunsoko a moto. IIekilwe kunsoko a luhiku nula ulamulwa nu ulimiligwa nua antu ni shanga ang'wa Itunda.
8 Amma kada ku manta da wannan abu guda ɗaya, abokaina ƙaunatattu. Ga Ubangiji kwana ɗaya kamar shekaru dubu ne, shekaru dubu kuma kamar kwana ɗaya ne.
Iki shanga kihumile kuhuga utung'waa nuako, alowa, kina luhuku lung'wi ku mukulu ingi anga i miaka magana anzogu ling'wi, Ni miaka magana a nzogu ling'wi ingi anga luhiku lung'wi.
9 Ubangiji ba mai jinkiri ba ne wajen cika alkawarinsa, yadda waɗansunku suka fahimci jinkiri. Yana haƙuri da ku, ba ya so wani yă hallaka, sai dai kowa yă kai ga tuba.
Shanga kina Mukulu witumaa ku uembeelu kupikiilya ilagiilyo, anga ni isigiiwe kutula. Kuiti nuanso ingi mugimya kunsoko anyu, nuanso u, mugila nsula ga nung'wi walimile, Kuiti ukete nsula kupumya itungo iti ihi alije kila itunu.
10 Amma ranar Ubangiji za tă zo kamar ɓarawo. Sammai za su ɓace da ruri, abubuwan da suke cikinsu za su ƙone, ƙasa kuma da dukan abin da yake cikinta za su tonu.
Anga itule, luhiku nula Mukulu lukupembya anga umii, ilunde likakila ku kukuta ung'wano. Iintu yukulimiligwa ku moto. Ihi ni intu ni imoli ikukunukulwa ng'walyi.
11 Da yake za a hallaka dukan abubuwa ta haka, waɗanne irin mutane ne ya kamata ku zama? Ya kamata ku yi rayuwar tsarki da ta tsoron Allah,
Kunsoko i intuihi yukulimiligwa ku nzila yiyi. Itii ukutula muntu nua mpyani kii? Wikie ki elu nu likalo nu ki itunda.
12 yayinda kuke zuba ido ga zuwan ranar Allah kuna gaggauta zuwanta. Wannan rana za tă kawo wa sammai hallaka ta ƙunan wuta, abubuwa kuma za su narke don zafi.
Ikuloeigwe kulinga nu kumanya upepeele u upembyi nua luhiku nualang'wa Itunda. Luhiku nulanso ilunde likalimiligwa ku moto, Ni intu yuku huluganigwa mu upyu utaki.
13 Amma bisa ga alkawarinsa muna zuba ido ga sabuwar sama da kuma sabuwar ƙasa, inda adalci zai yi zama.
Kuiti kupembelya ni ilago ni lakwe, kulindiie ilunde igeni ni ihi ngeni naiza anya tai ane akikie.
14 Saboda haka, abokaina ƙaunatattu, da yake kuna zuba ido ga wannan, sai ku yi matuƙar ƙoƙari don a same ku ba tabo, sai dai zaman salama da shi.
Uugwa alowa kunsoko kusumbiiye intu izi, kagupa kutula wimukendegeeli nu kuhita kusokigwa nu kutula nu ulyuuku palung'wi nu ng'wenso.
15 Ku yi zaman sanin cewa haƙurin Ubangijinmu yana nufin ceto ne, kamar yadda ƙaunataccen ɗan’uwanmu Bulus ma ya rubuta muku da hikimar da Allah ya ba shi.
Hangi komaniiilya u ugimya nua Mukulu witu mu ugunwa, anga mulowa heu itu uPaulo, nai umukilisiiye unyenye, kupembelya nu ukulu niiza ai winkeeigwe.
16 Haka yake rubutu cikin dukan wasiƙunsa, yana magana a cikinsu a kan waɗannan al’amura. Wasiƙunsa sun ƙunshi waɗansu abubuwa masu wuyar fahimta, waɗanda jahilai da kuma waɗanda ba tsayayyu ba ne suke murɗe ma’anarsu, kamar yadda suke yi da sauran Nassosi, ta haka suke jawo wa kansu hallaka.
uPauo ukuganula aya ihi mu ma bada akwe, akoli maintu nize makaku kumalinga, Antu niagila nu upolo nu ukomu aibipilye i intu nianso Ni anga niakituma ku ukilisigwa, kutunga ulimiligwa nuao.
17 Saboda haka, abokaina ƙaunatattu, da yake kun riga kun san wannan, sai ku zauna a faɗake don kada a ɗauke hankalinku ta wurin kuskuren marasa bin dokan nan har ku fāɗi daga matsayinku.
Iti gwa, alowa kunsoko mulingile nanso. Isunji akola iti kina muleke kulimiligwa nu ukongelwa nua uteele nu kulimilya u uhuiili.
18 Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn )
Kuiti mukule mu ukende nu uhugu nua Mukulu hangi muguni uYesu Kilisto, NI itungili ikulyo likoli nu ng'wenso itungili ni kali na kali. Amina. (aiōn )