< 2 Korintiyawa 2 >
1 Saboda haka na yanke shawara ba zan sāke kawo muku ziyara ta ɓacin rai ba.
Kute aenamue inino mung'waane unene kina singaae nzile hange kitalanyukuuwai.
2 Gama in na sa ku baƙin ciki, wa ya rage yă faranta mini zuciya, in ba ku waɗanda na sa baƙin cikin ba?
Anga naemumusakeye unyenye uuwai, nyenyu naeuzendoelya unene, kuite yuyu naeulemeigwa nunene?
3 Na rubuta yadda na yi ne saboda sa’ad da na iso kada waɗanda ya kamata su faranta mini rai, su sa ni baƙin ciki. Na amince da ku duka a kan farin cikina naku ne ku duka.
Aemandikile anga neenitumile nsoko kina itungo nenzile kitalanyu ndeke kuaaligwa nawa naeantendile ndoeligwe. Nketa ugimya kunsoko anyu meehi kina ulowi wane inge ulowi wuwowuwo nemukete unyenye miehi.
4 Gama na rubuta muku ne cikin baƙin ciki mai yawa da ɓacin zuciya har ma da hawaye mai yawa, ba don in sa ku baƙin ciki ba ne, a’a, sai dai domin in nuna muku zurfin ƙaunar da nake yi muku.
Kunsoko aenumuandekie unye nsoko alwago lukulu, nulwagola nkolo, nukuliholi ledu. Singa aentakile kumusakiilya unye uuwai. Kuleka ite, aendoilwe mulenge uulowa nuamuhati nenukete kunsoko anyu.
5 In wani ya jawo baƙin ciki, ba ni kaɗai ya jawo wa ba, amma a wani fanni, sai in ce dukanku ne ya jawo wa, ba na faɗa haka don in matsa muku lamba ba ne.
Ang'wi ukole wehi nusakilye uuwai, singa usakilye kung'wane du, kuite upikeeli unino - singa kueka utaki kukila - kitalanyu unye mehi.
6 Irin wannan mutum, horon da yawancin mutane suka yi masa ya isa haka.
Uwu ulamuli wamuntu uyu kuawa needu ukondile.
7 Yanzu fa, a maimako, gara ku yafe masa, ku kuma ta’azantar da shi, don kada baƙin ciki mai yawa yă sha kansa.
Kuite itungo ile kuleka uulamuli, inonee kumusamila nukumupa inkani ninza. Itumi uu nsoko kena waleke kuleng'wa nuukia nuedu.
8 Saboda haka, ina roƙonku, ku sāke nuna masa ƙaunarku.
Kuite ukumutia moyo higeelya uulowa wanyu muegusi kunsoko anyu.
9 Abin da ya sa na rubuta muku shi ne don in ga ko za ku jimre da gwajin nan, kuna kuma yin biyayya ta kowace hanya.
Eye yiyi nsoko nakuandeka, nsoko kina nihume kumugema nukulenga kina ang'wi mukugomba kela ikentu.
10 In kuka gafarta wa wani, ni ma na gafarta masa. Abin da na gafarta kuwa, in har ma da abin gafartawa, saboda ku ne na gafarta masa, albarkacin Kiristi,
Ange mumusamile wehi, nunene gwa kumusamila umuntu uyo. Ike nekikole kisamile - ang'wi samie keki - kesamiwe kunsailo anyu kuukole nuang'we Kilisto.
11 don kada Shaiɗan yă rinjaye mu. Da yake muna sane da dabarunsa.
Iyi kena umulugu waleke kutendela uteele. Kunsoko usese singakiapungu. Kumupango wakwe.
12 To, sa’ad da na tafi Toruwas don in yi wa’azin bisharar Kiristi, ko da yake na tarar cewa Ubangiji ya buɗe mini ƙofa,
Umulango aeuluguwe kung'wane nu mukulu naenzile kukesali ka Troa kutanantya inkani ninza niang'wa Kilisto pang'wanso.
13 duk da haka, ban sami salama a zuciyata ba domin ban sami ɗan’uwana Titus a can ba. Sai na yi bankwana da su na wuce zuwa Makidoniya.
Ata uu, aenemugila uupolo nuankolo, kunsoko singa aenumuhongile umuluna wane u Tito pang'wanso. Uu nekaaleka nukusuka ku Makedonia.
14 Amma godiya ga Allah, wanda kullum yake bi da mu da nasara cikin Kiristi, kuma ta wurinmu, yana baza ƙanshin nan na sanin Kiristi a ko’ina.
Kuite walumbwe Itunda nai mung'we Kilisto nkua yehi wekutongeela usese muuduli. Kukiila sese kesa palilya unyunki nuuza nua mahala akwe kunkika yehi.
15 Don kuwa, a wurin Allah mu ƙanshin Kiristi ne cikin waɗanda ake ceto, da kuma waɗanda suke hanyar hallaka.
Kunsoko usese kung'wi Tunda, inge keunyuki uza nuang'wa Kilisto, ehi muawe neagunilwe nemuawe neakulimeligwa.
16 Ga wani, mu warin mutuwa ne, amma ga wani kuwa, mu ƙanshin rai ne. Wa ya isa yă yi irin wannan aikin?
Kuantu neakulimeligwa, inge unyunki kupuma nsha sunga insha. Kuawa neakuguneka, inge unyunki nuuza kupuma upana sunga upanga. Nyenyu nukimeka mumaintu aya?
17 Ba ma tallar maganar Allah don riba yadda waɗansu mutane da yawa suke yi. A maimakon haka, muna magana cikin Kiristi a gaban Allah da gaskiya, kamar mutanen da aka aika daga Allah.
Kunsoko usese singa anga antu neangiza neegulya ulukani lang'wi Tunda kunsailo. Kuleke ite, kuuza nisigo, kuutambula mung'wa Kilisto anga uu nekutumilwe kupuma kung'wi Tunda, ntongeela ang'wi Tunda.