< 1 Korintiyawa 1 >
1 Bulus, wanda aka kira domin yă zama manzon Kiristi Yesu, bisa ga nufin Allah, da kuma ɗan’uwanmu Sostenes,
U Paulo, naewilangilwe nu Yesu Kilisto kutula mutume kuulowa wang'wi Tunda, nu Sosthene muluwa witu.
2 Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, da waɗanda aka tsarkake cikin Kiristi Yesu, aka kuma kira domin su zama masu tsarki, tare da dukan waɗanda suke ko’ina da suke kiran sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, Ubangijinsu da kuma namu.
Kitekeelo nilang'wi Tunda nilikole kukorintho, kuawa niaikilwe wakfu mung'wa yesu Kilisto, neitangilwe kutula antu neatakatifu. Kuuaandekila ga nawa ehi neelitanga elina lamukkulu witu u Yesu Kilisto mukianza kehi, Mukulu nuao nuyu nuulu.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Ukende nuupolo utule kung'waanyu kupuma kung'wi Tunda utata witu nu Mukulu witu u Yesu Kilisto.
4 Ina gode wa Allah kullum dominku, saboda alherinsa da aka ba ku a cikin Kiristi Yesu.
Mahiku ehi numusongeeye Itunda nuane kunsoko anyu, kunsoko aukende wang'wi Tunda nu Yesu Kilisto awapee.
5 Gama a cikinsa kuka sami wadata ta kowace hanya, a cikin dukan maganarku, da kuma cikin dukan saninku
Watendile kutula agole kukila nzila, muutambu mpalung'wi nimahala ehi.
6 gama shaidarmu game da Kiristi ta tabbata a cikinku.
Watendile agole, anga uwikengwi kukiila kung'wa Kilisto kina ugombilwe kutai mumo mitalanyu.
7 Saboda haka, ba ku rasa kowace baiwa ta ruhaniya ba, yayinda kuke jira da marmari, saboda bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Kuite gwa shamukuhielwa uupegwe yakenkolo, anga nimukete insula nakulindiila ukunukuilwe nua Mukulu witu u Yesu Kilisto.
8 Zai ƙarfafa ku har zuwa ƙarshe, domin ku zama marasa aibi a ranar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Ukumukomisa unye gwa, sunga impelo nsoko muleke kumelwa muluhiku nula Mukulu witu u Yesu Kilisto.
9 Allah, wanda ya kira ku zuwa ga zumunci tare da Ɗansa Yesu Kiristi Ubangijinmu, shi mai aminci ne.
Itunda shawikalika naumitangile unye muupalung'wi nuang'wakwe, u Yesu Mkulu witu.
10 Ina roƙonku’yan’uwa, a cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, dukanku ku yarda da juna, domin kada a sami tsattsaguwa a cikinku, domin kuma ku zama ɗaya, cikakku a cikin halinku da tunaninku.
Itungeli kumupepeelya akaka niadada ane, kukiila elina nila Mukulu witu u Yesu Kilisto, kina ehi agombe, hange kina itule kutile uwikomi mung'waanyu. Kumupepelya kina mihanguile palung'wi kisigo ling'wi nuupikeeli ung'wi.
11 ’Yan’uwana, waɗansu daga iyalin gidan Kulos sun gaya mini cewa, akwai faɗa a cikinku.
Inge iantu amito nilawa Klowe ambila kina ukole wikani nulongolekile mitalanyu.
12 Abin da nake nufi shi ne, ɗaya daga cikinku na cewa, “Ni ina bin Bulus,” wani na cewa, “Ni ina bin Afollos,” wani kuma, “Ni ina bin Kefas,” har wa yau wani kuma, “Ni ina bin Kiristi.”
Nkete ndogoilyo siye: Kela ung'wi wanyu wilunga, unene niang'wa Paulo,” ang'wi, “unene niang'wa Apolo,” ang'wi niang'wa Kefa” ang'wi “unene niang'wa Kilisto.”
13 Kiristi a rabe ne? Bulus ne aka gicciye dominku? An yi muku baftisma a cikin sunan Bulus ne?
Itee, Ukilisto utemanukilene? Itee, Upaulo aewagigwe kunsoko anyune? Itea, aemubadisigwe kulina lang'wa Paulone?
14 Ina godiya domin ban yi wa wani baftisma a cikinku ba, sai dai Kirisbus da Gayus kaɗai.
Nimusongeeye Itunda kina singa aembadisilya wehi inge Ukilisto du nu Gayo.
15 Don haka, ba wanda na iya cewa an yi muku baftisma a cikin sunana.
Iye naeyezetula kina kutile wehi nauzelunga mbadisigwe kulina lane.
16 (I, na kuma yi wa iyalin gidan Istifanas baftisma, ban da wannan, ban tuna da wani da na yi masa baftisma ba.)
(Aeniabadisilye ga nawaniamilo nilang'wa Stephania. Kukila pang'wanso, singanengile ang'wi aenamubadisa muntu numungiza wehi).
17 Gama Kiristi bai aike ni yin baftisma ba, sai dai wa’azin bishara ba da kalmomin hikimar mutum ba, domin kada gicciyen Kiristi ya rasa ikonsa.
Kunsoko u Kilisto shanga auntumile kubadisa inge aekutanatya inkani ninziza. Shanga auntumile kutanantya inkani niikulyo lakuuntu, nsoko kina engulu nikota lampaga nilang'wa Kilisto ilekekuhegigwa.
18 Gama saƙon gicciye wauta ne ga waɗanda suke hallaka, amma a gare mu, mu da ake ceto, ikon Allah ne.
Kunsoko ulukani likota lampaga upungu huawa niakusha kuite kuawa ni Tunda ukuaguna, ngulu ang'wi Tunda.
19 Gama a rubuce yake cewa, “Zan rushe hikimar mai hikima, basirar mai azanci kuma zan rikita shi.”
Kunsoko iandekile, “Kubipya ikulyo lao awa niakete kubipya ulingi wao nuamahala.
20 Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn )
Ukolipe umuntu nukete ikulyo? Ukolipe nukete umanyisi? Ukolipe umutambuli umupepeli nuamuunkumbigulu uwu? Itee, Itunda shamaaupiunene ikulyo nilamuunkumbigulu uwu kutula upugu? (aiōn )
21 Gama tun da a cikin hikimar Allah, duniya a cikin hikimarta ba tă san shi ba, Allah ya ji daɗin ceton waɗanda suka ba da gaskiya ta wurin wautar wa’azin bishara.
Kupuma uunkumbigulu nikulyo lakwe shaeumulengile Itunda, aeyemunonee tunda kuupungu wao nuautananti nsoko waagune awa niakuhuela.
22 Yahudawa suna so su ga alama, Hellenawa kuma suna neman hikima,
Iayahudi ekolya ilengasiilyo niamakula nukuayunani eduma ikulyo.
23 amma mu, muna wa’azin Kiristi wanda aka gicciye ne, wanda ya zama dutsen tuntuɓe ga Yahudawa, wauta kuma ga Al’ummai,
Kuite kuumutanantya u Kilisto naeupagekilwe, naekimeli kuayahudi muupungu kuayunani.
24 amma ga su waɗanda Allah ya kira, Yahudawa da Hellenawa, Kiristi ikon Allah ne, da kuma hikimar Allah.
Kuite awanaeitangilwe ni Tunda, Iayahudi nia Yunani, kuu mutanantya u Kilisto anga ngulu nikulyo lang'wi Tunda.
25 Gama wautar Allah ta fi hikimar mutum, kuma rashin ƙarfin Allah ya fi ƙarfin mutum.
Kunsoko u upungu nuang'wa Itunda, ukete upolo ikila nua ana adamu, nu unyeku nuang'wa Itunda ukete ngulu ikilo nua ana adamu.
26 ’Yan’uwa, ku tuna yadda kuke sa’ad da aka kira ku. Babu masu hikima da yawa a cikinku, bisa ga ganin mutum; babu masu iko da yawa, babu masu martaba da yawa bisa ga haihuwa.
Gozi uwitangi nuang'wi Tunda kung'waanyu, akaka niadada ane. Singa aemiedu tai naemukete ingulu. Singamiedu tai nemutugilwe muukulu.
27 Amma Allah ya zaɓi abubuwa masu wautata duniya, don yă kunyata masu hikima. Allah ya zaɓi abubuwa marasa ƙarfi na duniya, domin ya ba wa masu ƙarfi kunya.
Kuite Itunda ausague imaintu nimapungu namihe nsoko akuhumye iminyala aya nakete ikulyo. Itunda ausague aya nimanegetu nikamihe kukihumya iminyala nikikete ingulu.
28 Ya zaɓi abubuwa marasa martaba na wannan duniya da kuma abubuwan da aka rena da abubuwan da ba a ɗauka a bakin kome ba, domin a wofinta abubuwan da ake ganinsu da daraja,
Itunda ausague iki nikikole pihe nikinikimeilwe munumuhe. Ausague nimaintu nisinga aiaaigwe kina maintu nukimatenda singa kintu imaintu nakete insailo.
29 domin kada wani ya yi taƙama a gabansa.
Autendile ite nsoko itule kutile wehi nukete insoko akihumbula ntongeela akwe.
30 Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
Kunsoko aeki Itunda nukitendile, itungo ile mukole mukati ang'wa Yesu Kilisto, nutendekile ikulyo kunsoko itu kupuma kung'wi Tunda. Naetai itu, utakatifu nukomolwi.
31 Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Anga wigeeli, anga ulukani nululungile, “nukikulya, wikulye Mumukulu.”