< 1 Timoti 5 >

1 Kada ka tsawata wa dattijo, sai dai ka gargaɗe shi a matsayinka. Ka ɗauki samari a matsayin’yan’uwanka,
ulekaghe pikun'dalikila umunhu un'goyo, looli um'bulaghe hwene mpafi ghwako. avadiimi ujovaghe navo hwene vanino.
2 tsofaffin mata kuwa sai ka ce uwaye,’yan mata kuma a matsayin’yan’uwa da matuƙar tsarki.
nava vahinja, uvavombelaghe muvunofu vwoni hwene valumbulio.
3 Ka girmama gwauraye waɗanda suke cikin bukata ta ainihi.
uvavulaghe avitiki kuuti, vavatangaghe avakijuuva avafwile avasila lutango.
4 Amma in gwauruwa tana da’ya’ya ko jikoki, to, sai su fara koyon yin ayyukan addininsu ga danginsu, ta haka za su sāka wa iyayensu da kakanninsu, gama wannan yakan gamshi Allah.
neke umfwile ghweni juno ali na vaana nambe avisukulu, avuo vamanyilaghe taasi kuvomba sino sinoghile munyumba saave. vavavombelaghe avapafi vaave, ukuo kwekugomosia sino voope vavombilue. kuvomba uluo kwekuno uNguluve ikeela.
5 Gwauruwa wadda ba ta da kowa da zai taimake ta, za tă sa zuciyarta ga Allah, tana roƙo da addu’o’i dare da rana gare shi don taimako.
umukijuuva umfwile juno naali nu muunhu ughwa kuntanga, ujuo ikumuhuvila uNguluve, ikufuunya na kusuuma ulutango kwa Nguluve pakilo na pamwisi.
6 Amma gwauruwar da take zaman jin daɗi, matacciya ce tun tana da rai.
looli umukujuuva umfwile juno ikeela uvunoghekua vwa iisi, ujuo mfue napano ivoneka mwumi.
7 Ka umarce su game da waɗannan abubuwa, don su kasance marasa abin zargi.
soope isio uvavuule avitiki kuuti valeke kupikua.
8 In wani bai kula da danginsa ba, musamman iyalinsa na kurkusa, ya mūsunta bangaskiya ke nan, ya kuma fi marar ba da gaskiya muni.
neke umuunhu ghweni juno naikuvatanga avaanhu vaake, kyonga ava munyumba jaake, ujuo iiva alulekiile ulwitiko, iiva m'biivi kukila umupanji.
9 Kada a lasafta gwauruwa cikin jerin gwauraye sai ta wuce shekara sittin, ta kuma yi zaman aminci ga mijinta,
umfwile anoghiile kuuva muvutavike vwa vafwile, nave ali na maaka kutengulila ifijigho ntanda, kange na m'bwafu.”
10 aka kuma santa sosai saboda ayyuka masu kyau, kamar renon’ya’ya, da karɓan baƙi, tana yi wa tsarkaka hidima, tana taimakon waɗanda suke cikin wahala tana kuma ba da kanta ga yin kowane aikin mai kyau.
olekwaghe vunofu, ndavule avisaghe asungile avaana vaake vunofu, atengeliile avagheesi na vitiki, avatangile vano vupumusivua, kange avombile imbombo sooni inofu.
11 Game da gwauraye masu ƙuruciya kuwa, kada ka sa su cikin wannan lissafi. Gama sa’ad da sha’awar jikinsu ta kāsa daurewa game da wa’adin da suka yi da Kiristi, sai su so yin aure.
looli avafwile avajeela, nungavupilaghe muvutavike, ulwakuva uvunoghelua vwa m'bili vukuvaghighila kukila kukutavula kwa Kilisite, apuo vilondagha kutolua.
12 Ta haka suna jawo wa kansu hukunci, saboda sun karya alkawarinsu na farko.
mu uluo viiva vikwingila muvuhighi, ulwakuva vavulekile ulufingo lwave kwa Kilisite, ulwakujigha kisila kutolua kange.
13 Ban da haka, sukan koyi zaman banza, suna zirga-zirga gida-gida. Ba kawai sun zama masu zaman banza ba, har ma sun zama masu gulma da masu shisshigi, suna faɗin abubuwan da bai kamata su faɗa ba.
palikimo nuluo, vimanyila uvwolo panovighendaghenda munyumba isa vaanhu. nakwekuti vuvwolo vwene, kange viiva vaheehi na kuhanga mumbombo isa vange, nu vuholiholi na kujova sino nasinoghiile.
14 Saboda haka ina ba wa gwauraye masu ƙuruciya shawara su yi aure, su sami’ya’ya, su lura da gidajensu kada kuwa su ba abokin gāba zarafin ɓata suna.
lino, une nikeela avafwile avajeela, vatolwaghe vapapaghe avaana na kulolelela inyumba saave, neke avalugu valeke kukuvajova fivi.
15 Waɗansu dai sun riga sun bauɗe sun bi Shaiɗan.
ulwakuva avafwile vamonga vasovike, vikum'bingilila uSetano.
16 In mace mai bi tana da gwauraye a iyalinta, ya kamata tă taimake su, kada tă bar wa ikkilisiya wannan nauyi, domin ikkilisiya ta sami zarafin taimakon gwaurayen da suke da bukata ta ainihi.
nave umukijuuva umwitiki ali na vafwile munyumba jaake, avatangaghe, kuuti ulukong'haano luleke kukwangilua. neke ulukong'haano luuva nu vweleefu uvwa kuvatanga avafwile avange avasila lutango.
17 Dattawan da suka bi da al’amuran ikkilisiya da kyau sun cancanci girmamawa ninki biyu, musamman waɗanda aikinsu wa’azi ne da kuma koyarwa.
avaloleleli va lukong'haano, vano vivomba imbombo vunofu, voghopwaghe na kuhombua vunofu,” kyongo vano vikuhumia kudalikila na kuvulanisia.
18 Gama Nassi ya ce, “Kada ka sa wa bijimi takunkumi yayinda yake sussukar hatsi,” da kuma, “Ma’aikaci ya cancanci hakkinsa.”
ulwakuva lilembilue muMalembe aMimike kuuti, ulekaghe kukujibunga ing'ombe umulono, pano jisyonda ingano paluvugha. kange lilembilue, um'bomba mbombo anoghiile kuhombua uluhombo lwake.”
19 Kada ka saurari ƙara game da dattijo sai da shaidu biyu ko uku.
ulekaghe kukwitika inongua sino sijovua vwimila umuloleleli ghwa lukong'haano, kisila vwolesi vwa vaanhu vavili nambe vatatu.
20 Amman waɗannan dattawa waɗanda suke yin zunubi kuwa sai ka kwaɓe su a gaban jama’a, don saura su ji tsoro.
looli avaloleleli vano vifihoka amakole, uvadalikilaghe pavinga, kuuti avange voghopaghe.
21 Na gama ka da Allah, da Kiristi Yesu, da kuma zaɓaɓɓun mala’iku, ka kiyaye waɗannan abubuwa ƙwarai da gaske, kada ka nuna bambanci.
nikukulaghila pamaso gha Nguluve, na pamaso gha Yeesu Kilisite na vanyamhola avasalulua kuuti, ugadililaghe aghuo, ulekaghe kuhigha ng'hani ng'hani kisila kulutang'hinia nambe kutangila lubale.
22 Kada ka yi garajen ɗibiya hannuwa, kada kuma ka yi tarayya a cikin zunuban waɗansu. Ka kiyaye kanka da tsarki.
nungamwitikisyaghe ng'haning'hani umuunhu pikumwimika pa mbombo ja Mutwa, ulwakuva ungam'biike umuhosi pa mbombo, najuuve ghuuva uhangile amakole ghaake. uve ghulolelelaghe uvwumi vwako, uvisaghe mugholofu.
23 Ka daina shan ruwa kaɗai, yi amfani da ruwan inabi kaɗan saboda cikinka da kuma yawan rashin lafiyarka.
kuhuma lino, nunganywisaghe amalenga gheene, looli unywisaghe nu luhuuje ludebe vwimila inhamu jaako ija lileme ni nhamu isingi sino sasikukugasia.
24 Zunuban waɗansu mutane a fili suke, suna shan gabansu zuwa hukunci; zunuban waɗansu kuwa sukan bi su a baya.
nungavitikisyaghe ng'hani ng'hani avanhu pa mbombo ja Mutwa, ulwakuva avanhu avange, amakole ghaave, ghali pavuvalafu, ghikuvalongolela kuvuhighi. neke avange, amakole ghaave ghafisiime, ghivoneka pambele.
25 Haka ma ayyuka nagari a fili suke, ko ba ma a fili suke ba, ba a iya ɓoye su.
enendiki, imbombo inofu sivoneka pavuvalafu, soope sino sifisiime sihanga sivoneke.

< 1 Timoti 5 >