< 2 Timoti 1 >

1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, bisa ga alkawarin rai wanda yake cikin Kiristi Yesu,
u Paulo u Musung`ua ghwa Yesu ku vughane vwa Nguluve, vulevul nhu lufingo ulwa vwumi luno lulimunkate mwa kiliste Yes.
2 Zuwa ga Timoti, ƙaunataccen ɗana. Alheri, jinƙai da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
U Timotheo umwana umwagharike; ulusungu nhu lutengano kuhuma kwa Nguluve u Mhata nhu kilisite Yesu Mutua ghwitu.
3 Na gode wa Allah wanda nake bauta wa, kamar yadda kakanni-kakannina suka yi da lamiri mai tsabta, yadda kullum dare da rana ina tuna da ku a cikin addu’o’ina.
Nikumuhongeasia u Nguluve, juno nikumbombela kuvufumbue uvinoofu ndavule valyavombile ava nhata, panonokumbu ka kisela nha kusila mu nyifunyo sango. Pakilo kange.
4 Sa’ad da na tuna da hawayenka, nakan yi marmarin ganinka, don in cika da farin ciki.
Pamwiisi ninoghelua kukukuvona, ulwa kuti niive nhu lukelo. Nikughakumbuke amahosi ghako.
5 An tunashe ni da sahihiyar bangaskiyarka, wadda a farko ta kasance a cikin kakarka Loyis da kuma mahaifiyarka Yunis yanzu kuwa na tabbata tana cikinka.
Nikale nikumbusivua vmwila vwa lwiliko lwako ulwakyang`ani ulwakyang1ani, apuo ulwakwasia lukikalile kwa kuuku ghwako u loisi nhu mama ghwako u Yunisi. Nanilinuvwakyang`ani kuuti ulwrtiko uluo lukukala unkate mulyeve pupe.
6 Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana.
Pauluo ulwakuva nikukukumbusia kusonela ikipelua ikya Nguluve kinomwekiti munkate mulyuve kusila ija kuviklua amavoko ghano.
7 Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai.
Ulwakuva u Nguluve nakataghile inhumbula ija vwoghofi, looli ingufu nhu lughano nhu vwoghopua.
8 Saboda haka kada ka ji kunyar ba da shaida game da Ubangijinmu, ko kuwa ka ji kunyata, ni da nake ɗan sarƙa saboda shi. Sai dai ka haɗa kai tare da ni cikin shan wahala saboda bishara ta wurin ikon Allah,
Puuluo nhunyavuvonelaghe ugha uvwolesi vwimimila u Mutua ghwiitu, nambe ughwango une nhe Paulo n`kungua ghwa mweene. Looli muhangilanilaghe nhi mumuko vwimila vwa livangili vulevule nhi ngofu sa Nguluve.
9 wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Gwhe Nguluve juno alyatupokile kange na pi hutukemelea ku lukemelo ulwitike. Nakavombile ndiki kuling`ana nhi mbombo siitu looli kuling`ana nhu lusungu nhi mbombo ja mweene jujuo. Alyatupelile iisi sooni mwa kilisile Yesu ye ghukyaale unsiki pitengula. (aiōnios g166)
10 amma yanzu an bayyana ta ta wurin bayyanuwar Mai Cetonmu, Kiristi Yesu, wanda ya hallaka mutuwa ya kuma kawo rai da rashin mutuwa a sarari ta wurin bishara.
Looli lino uvupooki vwa Nguluve vuvalulivue kukwisa kwa mpoki ghwiitu kiisite Yesu. Ghwe kilisitejuno alyimisie uvufue kange na kutwala uvwuumi vunonavudugha mulumuli ulwa livangili.
11 A wannan bishara ce, aka naɗa ni mai shela da manzo da kuma malami.
Vwimila vwa uluo nilyasalulivue kwa n`daaliki, unsung`ua nhu m`bulanisi.
12 Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa amana don wancan rana.
Vwimila ulu nipumuka kange, Looli nanilola isio ulwakuva nikurikagula umweene juno nilyamwitike. Nili nhuvwa kyang`ani kuti umweene anoghile kukibiika kila kino nilyatavwile kwa mweene nambe ikighono kila.
13 Abin da ka ji daga gare ni, ka kiyaye shi kamar tsarin sahihiyar koyarwa, cikin bangaskiya da ƙauna cikin Kiristi Yesu.
Ukumbukaghe ikihwaani ikya mhola ija vwitiki. Vuno ulyavupulike kuhuma kulyune, palikimo nhu lwitiko nhu lughano luno lulimunkate mwa kiliste Yesu.
14 Ka kiyaye kyakkyawar ajiyan nan da aka danƙa maka amana, ka lura da ita da taimakon Ruhu Mai Tsarki wanda yake raye a cikinmu.
Ughanvikaghe agha vunoofu ghano alyakutavulile u Nguluve kukilia u Mhepo u Mwimike juno ikukala munkate mwa Yesu.
15 Ka san cewa kowa a lardin Asiya ya juya mini baya, har da Figelus da Hermogenes.
Ghukagula kuuti, vooni vanovikukala mu Asia valyanilekile mukipugha iki mwevvale ava. Figelo nhu Hemoyene.
16 Bari Ubangiji yă yi wa iyalin Onesiforus jinƙai, domin sau da dama yakan wartsakar da ni, bai kuma ji kunyar sarƙoƙina ba.
Umutua ajisungukilaghe inyumba ija onesiforo ulwakuvake kiinga alyanihovwisie kange nakapelile isoni iminyororo ghyango.
17 A maimakon haka ma, sa’ad da yake a Roma, ya neme ni ido a rufe sai da ya same ni.
Pauluo, yeale ku Roma alyanilondile ku ngufu peakanya ghile.
18 Bari Ubangiji yă sa yă sami jinƙai daga Ubangiji a wancan ranar! Ka sani sarai yadda ya taimake ni a hanyoyi dabam-dabam a Afisa.
U Nguluve antangaghe kupata ulusungu kuhuma kwa mweeene ikighono kila. Ndavule alyanangile yenili ku Efeso uve ukagwile vunofu.

< 2 Timoti 1 >